Showing 99001 words to 102000 words out of 112373 words
Chapter 34 - AGE MATE'S Complete Document book by Momy Fareesa .txt
 ta b'oye fuskarta cikin pillows tana dariya"be kulataba ya Ida shafa Abinsa ya d'auki boxer da dogon wondon ya saka "kafin murya can k'asa yace"idan kin gama gudun ganin nawa ki taso ki samun rigar"ta d'ago kanta tana turo baki ta wani tsuke fuska"shi dariyama ta bashi saiya zauna gefen bed d'in ya juya mata baya"saita matso ta rufe masa Ido tana fad'in baka jin mgn ko?"rashin jin maganar me nayi bestie?"da rabon daga ni har ke mu canza sabon wanka yanzun nan"da sauri ta janye hannuwan nata daga saman fuskarsa "ya dinga dariya yana tsokanarta da wai tacika tsoro"itadai bata kula shiba ta d'auki rigar ta tayashi yasaka"bayan ya gama ta zauna saman cinyoyinsa ta rungumesa ta saki kukan shagwab'a"menene bestie?"ba yunwa nakeji ba"kuma sbd kai baka ciba shine nima nak'i ci ko?"to Ai hakan Adalci ne A soyayya"saidai banso ki zauna da yunwa baby love"yanzun ki tashi muje kar Abar Autah ita d'aya"Ai su khaleel suna nan"zata iya yuyuwa sun tafi"yafad'a yana tashi da ita Ajikinsa ya rungumota suka fita"Asma'u ce zaune kan kujerah tana kallo ta yafa mayafinta tana rik'e da hand bag nata"motsinsu da taji ya saka ta kallesu ta kauda kanta tana tuna gayan da mama ta mata "Akan cewa banda saka musu Ido idan yadawo ta taho gida"Anty Ahyaan zan wuce gida yamma ta fara"ki bari sai Anjima mana Autah "wlh yaya nurah mama tace karna wuce haka"k'ilanma k'arya takeyi bestie "ni kima huta rantsuwa bana gayya kin gane ko?"ni dama Ai ba wajenki nazo ba "hakane Autah rabu da ita"ta gama cin moriyarki shine zata miki haka ko? Allah bestie ka dena goyon bayanta waya zatayi da Abdallah shine take wannan zame zamen "na bani yaushe nace haka Anty?"duk sukayi dariya "Dr darma ya wuce saman yana fad'in Ina zuwa"Ahyaan ta gallah mata harara ta wuce dining area tafara serving d'in su"Ahaka ya fito rik'e da kud'i y'an 1k ya mik'a mata tare da cewa kiyi transport"zan Amshi 1k yaya nurah"harara ya wurgo mata da sauri ta Amsa ta masa godiya zata wuce Ahyaan tace "kice Ina gaida su mamy "to zasuji"ta fad'a tana fita"shi kuma ya iso yaja kujerah ya zauna ya janyota tana tsaye ya zaunar da ita saman cinyoyinsa"bestie Abinci fa zaka ci haka zan takuraka ko?"Ayadda dai ke kike gani ko?"yafad'a yana jan plate d'in Abincin ya d'auki spoon yafara d'iba yakai baki saiya lumshe Ido ya d'an kalleta yamata Alamar jinjina"ta saki murmushi"tana Amsar wanda yake mik'o mata "suna gab da kammalawa sukaji knocking"sai kuma wayarsa tahau ruri"ya tab'e baki tare da cewa su mu'az ne"habibty tashi ki koma d'aki idan sun kammala zan kiraki kizo ku gaisa"Amma ki sako hijab"bbu shegen dazai kallemun Adonki "kona ranar dinner nine kawai nasan mena ji Azuciyata...nifa bestie gani nakeyi kamar na fika kishi"uhmm kowa nashi yasani"yafad'a yana Ajiye spoon d'in "ita kuma ta sauka daga saman cinyarsa ta d'auki goron ruwa tayi gaba"yabita da kallo yana lumshe Ido "gaba d'aya jinsa yakeyi wani iri"musammun yadda yaga mazaunanta na juyawa"beso ya matsa mata Ayanzun yafiso tad'an huta wajen ya dena zafi"yana wannan tunanin ya tashi yaje yabud'e k'ofar yana fad'in k'attin banza kuyi k'asa da murya karku tsoratamun mata.duk suka kece da dariya....da kansa yazuba musu duk Abinda zasu buk'ata yaka musu"suka zauna su shidda sukayi shagali yadda ya kamata"mu'az da Jameel harda guzuri sukayi"sai gab da magrib suka yi haramin tafiya gida"Dr darma yanufi d'akin sbd ya fito da ita su gaisa"tana zaune gefen bed d'in tana chats"bestie taso ku gaisa dasu"kuma bada irin muryar da kikemun mgn zaki musu ba"Ahyaan na saka hijab ta kama dariya ta matso ta rungumesa "ya rik'e hannunta yace"da gaskiyata habibty ko?"hakane baby nah"Allah da gaske?"Eh mana "yadda nakeji dakai Ai kafima baby ko?"ta fad'a suna fitowa daga cikin d'akin"yana rik'e da hannunta ta musu sallama da gaidasu "suka Amsa da kulawa suna mata godiya da santin Abincin nata"yayinda mu'az ke tsokanarta"tayi dai murmushi batace komai ba"Dr darma ya kalleta yace bestie zan taka musu daga nan naje nayi sallah"k'in mgn tayi ta juya zata koma d'akin ya ruk'ota"sai suka fita suna dariya"suna rufe k'ofar tace"nidai tsoro nakeji da an idar da sallar pls kadawo kaji baby?"bayan ma Ina son samun ladar da Anan gida zanyita bestie"Amma da An idar zan dawo"to shikenan Allah yatsare"murya can k'asa yace"idan nadawo meye zaki bani?"tayi shiru "kinji?"Abinda kakeso"komai?"uhmm Amma banda w.....sai kuma tayi shiru "banda me?"nidai kaje suna jiranka"idan bazaki fad'amun ba suyita jira mana"pls baby kaje mana kaji?"ta fad'a cikin shagwab'a,ya saki murmushi ya sumbaci lips nata ya cikata ya fita cikin farin ciki.....
     Bayan sallar magrib Ahyaan na zaune kan kujerah Dr darma yayi matashin kai da cinyarta tana shafa gashin kansa sai fira sukeyi irinta ta masoya"can Ahyaan tace"broth yaushe zan koma wajen Aiki dan Allah?"yayi shiru"kaji dan Allah?"zaki koma Amma ba inda kike ba"Akanme?"sbd zuciyata bazata jure AA nacan ba kema kina can?"ban ganeba?"pls habibty karki b'atamun rai bayan muna cikin farin cikin mu"taya zan Amince ki cigaba da Aiki Acan bayan kun tab'a son juna Abaya dashi?? "ba Ina miki wani zato ko zargi ba ah ah kawai nidai bazan sami nutsuwar zuciya idan kina can ba"zan bincika Amiki transfer kawai"dukda nasan yanzun Asma'u yakeso bazai miki wani kallo ba Amma Ina kishinki kin sani ko?"shikenan Allah yazab'a Mafi Alkhairi "ya Amsa da Ameen ,saidai ya fahimci bata ji dad'i ba tadai b'oye masa ne"shi kuma baya jin zai iya yadda ta cigaba da Aikin "to nima gaskiya bazaka dinga zuwa wajen wa'azi ba"in kuma dole zakaje  saidai Allah nim na bika"bah damuwa zaki saka dogon hijab da face mask sai kibini muje miye Aciki?"ko Abaya kin sani idan ma dake naje bana kula mata saida dalili"to nidai ko tambayar kadena Amsawa ko?"duk za'a yi hakan uztazah"tayi murmushi tana jan karan hancinsa tace"bakai bane uztazah?"k'warai kamar yadda kika saka mun ko?"na lura rigima kikeji ko bestie?"tayi shiru saima ture masa kansa takeyi yayi murmushi yak'i janyewa "Allah zan kira mamy na sanar mata cutata kakeyi"yakama dariya yana d'aukar wayarsa ya dannawa mamy kirah"Ahyaan ta zaro Ido tana fad'in na shiga ukku ! ta fad'a tana fisge wayar Adaidai lokacin mamy ta d'auka tayi sallama "Ahyaan ta Amsa tana gaida ita"ta Amsa da kulawa tana fad'in meya sami wayar taki ne da kika kira da tasa??"sai yaji duk firan mu"Ahyaan na k'ok'arin mgn Dr darma ya fisge wayar yana fad'in dama mamy nine fa na kiraki shine ta amshemun waya wai yanzun tace zata had'ani dak....dariya ya kamayi sbd chakulkulin data fara yimasa har wayar ta sub'uce masa"mamy na jinsu tayi murmushi ta yanke wayar"dan Allah kiyi hakuri nadena"yafad'a yanata k'yalky'ala dariya"sassauta masa tayi ta d'auki hularsa ta matso ta saka masa tana fad'in tashi kaje masjeed "korata Akeyi habibty?"haba baby taya zan kuma kori me gidana?"to nidai ki jira nadawo muyi wankan ko?"dato ta Amsa suka tashi tsaye"saida ta rakashi yafita sannan ta wuce d'aki tayi tata sallar"bayan ta idar ta cire kayanta ta d'aura towel ta dawo parlourn ta zaunah ta kunnah kallo.batayi zaman cikakken minti 10 ba Dr darma ya turo k'ofar bayan yasaka key ya bud'e "yana rik'e da ledoji Ahannunsa"ya bita da kallo yayi tsaye"saita taso tana fad'in sannu da zuwa"nidai hugging nawa zakiyi"ba musu ta matso suka  rungume juna ta Amshi ledar sannan suka dawo cikin parlourn ya zauna ita kuma  ta wuce kitchen.... Ahankali ta bud'e ledar tsire ne da zafinsa"ga kuma ice cream roba guda"tasan be cika shan sanyiba saita saka roba guda a fridge ta d'akko roba guda ta fito rik'e da plate d'in da ice cream d'in kuma"yabita da kallo saita masa kamar y'ar 18 yrs"tun daga yatsun k'afafuwanta har zuwa saman dokin wuyanta yaketa kallo"ya fahimci nan gaba kad'an breath nata sai sunfi haka girma indai yana shafar su....be gama wannan tunanin ba ya ganta ta zauna gefensa"ta Aza kanta saman kafad'arsa"hakan yabama nashanunta damar gugar gefen hannunsa"baby Bismillah! zanci wannan Amma bana shan ice cream d'in"kema naso ki hak'ura yad'an fara narkewa"yawan shan Abu me sanyi yana ragewa mace ni'ima"kafin ki kwanta ki tabbatar kinsha had'in kankanar nan me zuma dana baki d'azun kika sha"dato ta Amsa sbd taji da dad'i saidai bata san Amfaninsa ba...bayan sun gama ciye ciyen su"suka wuce ciki"Ada wanka zasuyi wankan da basuyiba sai bayan Dr darma ya gama lagudarta son ransa sannan sukayi wankan suka kwanta"wanda da k'yar Ahyaan tayi bacci sbd Albarkatun k'irjinta dake ciwo"da taimakon babynta tayi bacci....
     washe gari da Asuba Abba ya fito zai tafi masallaci"yaga kamar wulgin mutum gefen filawow tsugunnei"saiya haska da touch light d'in dake hannunsa yana fad'in kai waye A nan??"Atake ya hango Mubarak duk'e Ak'asa yana rufe wani Abu....yayi saurin zabura cikin rashin gaskiya "sbd  Abbah ya tabbatar dako waye yace"nine Abba Abuna yafad'i masallaci zanje"yafad'a cikin rashin gaskiya.Abba bece komai ba sbd gudun karya k'i samun jam'i"saiya tafi Abinsa, Ana tasowa daga masjeed Abbah ya nufi cikin gidan "gaba d'aya zuciyarsa yaji tak'i Aminta da Abinda ya hango Mubarak tsugunne yana laluba ko binnewa zaice"kawai saiya nufi d'akin Mubarak d'in yasamu Arufe "kai tsaye cikin gidan yakoma yasamo wani k'arfe yazo yana duba daga inda ya gansa tsuggunne"Atake yaga shatin sabuwar k'asa daya tone ya binne"shima saiya fara hak'owa..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! shine Abinda Abba yafad'a cikin jin fad'uwar gaba da sarawar da kansa keyi"yadafe k'irjinsa yana zaro Ido yana bin d'an Akuyan da Aka binne da ransa da kallo harya mutu"ga wasu layu gefe da aka d'aure su daga jikin d'an Akuyan....��
😳😱🤠Sharhi �
wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000
 Acc n  2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251
dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba 
Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn
Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba
7/21/24, 11:01 - Buhainat: � *AGE MATES* ��♀�
*73&74*
*Littafin kud'i ne!*
.......ba k'aramin tashi hankalin Abba yayi ba da ganin wannan mugun Abu "Atake ransa ya bashi Akwai saka hannun luba Acikin wannan shirkan"dukda zargi yakeyi bayada tabbas" Amma yasan son zuciya irin na d'an  Adam babu Abinda be sakawa mutum yayi"cikin wani yanayi ya zare layun ya saka cikin Aljihun jallabiyar dake jikinsa yafita da mushen Akuyar.....saida gari yayi haske harma Rana ta fara fitowa sannan Abba yadawo cikin gidan"sbd yaje wajen wani malami An bincika masa layun da Abinda suka k'unsa"sannan ya nemi inda  Mubarak yake gaba d'aya baya cikin Anguwar be san inda yake ba"ga wayar Mubarak d'in Ak'ashe"mama na lura da yanayin sa daya shigo"ta fahimci yanada damuwa, kuma gashi ba kwananta bane balle ta bishi d'aki taji damuwarsa"ita bata son fitinah"tana wannan tunanin daddy ya shigo da sallama sau biyu "saida ta Amsa sannan ya shigo suka gaisa"yana Amsawa kenan Mubarak d'in ya shigo da sabon wankansa da Alama bacci yaje yayi shiyasa ba'asan inda yake ba"Abba najin muryar Mubarak d'in ya fito tsakar gidan ,dama shine yakira daddy yace" ya shigo ya samesa ciki zasuyi wata mgn "ka k'araso ne Alh kabeer?"Eh muje ciki ko?"okay kai mubarak zonan! saida yaji fad'uwar gaba saiya dake ya biyo Abban duk suka nufi cikin parlourn"Abba ya zauna ya d'auki wayarsa ya dannawa Dr darma kira"bugu ukku ya d'auka, lokacin ya gama motsa jikinsa sunata guje guje shida Ahyaan cikin parlourn su.... Aladabce yayi sallama Abba ya Amsa tare da cewa" Ina son ganinka nanda mintina 15"yana fad'in hakan ya yanke wayar"Ahyaan dake sauraren komai gabanta yafad'i tace"Allah yasa dai lafiya bestie"Ameen "dan nima dai hankalinah yatashi"bara na saka jallabiya natafi idan na dawo nayi wankan"karki damu kinjiko?"k'in mgn tayi sai rungumesa datayi k'irjinta nata bugawa.... Abba na gama wayar ya watsoma Mubarak wani mugun kallo yace"meye d'azun naga kake binnewa??cikin rashin gaskiya yace"ni kuma Abba?"ya matso gabansa yana cewa bansani ba dan ubanka bazaka fad'a ba? ni ban binne komai ba"ya fad'a yanata muzurai"Abba ya d'aukesa da mari yana fad'in dan uwarka bazaka fad'amun ba?"ah ah kabi komai Ahankali dan Allah"cewar daddy yana tasowa ya janye Abba "Mubarak na huci yak'i mgn"Adaidai nan ummah ta shigo cikin d'akin sbd duk taji kiran da Abban ya masa sai taji tak'i nutsuwa musammun data san Abinda ta bashi ya binne"fatanta ba Asirinsu yatonu ba......kai Mubarak dama kana nan?"ya tafi koyon sallama"zaki fita ki bani waje ko kuwa kiranki nayi?"cewar Abbah yana watso mata mugun kallo.ikon Allah! ba zaki tafi ba?"Amma Alh Ai ka tsaya kaji me zance ko?"ta k'are maganar tana kyaftawa Mubarak Ido Alamar karya fad'i wani Abu game da Abinda ta bashi ya binne..koki fita ko kuma bakin Aurenki "da sauri ta fita"daddy dai na zaune bece komai ba sbd yanama ganin hak'urin Abba da harya iya zama da ummah...wlh wlh!! Kaji na rantse kak'i fad'amun gaskiya saina saki ita uwar taku Ayanzun kuma na cireka daga cikin jerin y'ay'a nah"gaban Mubarak ya fad'i sbd ya tsorata da furucin Abba"murya na rawa yace"kayi hak'uri dan Allah Abba d'an Akuya ne na binne sbd Ance idan nayi hakan zanyi kud'i.murmushin takaici Abba yayi kafin yace"karya kakeyi"mintina 2 na baka ka fad'amun gaskiya kona zartar da hukuncina Akan uwar taku da kai kanka.... Mubarak yayi shiru"daddy na jin komai yakuma fara fahimtar Akwai wata ak'asa"Mubarak na k'ok'arin mgn Dr darma ya shigo cikin parlourn"Atake k'amshin turarensa yacika wajen "yana sanye da jallabiya brown me gajeran hannu"fuskarsa tayi shar tana k'yallin Angunci "gaba d'aya tsintar kansa yayi da jin nauyin iyayen nasu"Abba ne ya Amsa sallamar tasa"ya duk'a ya gaidasu ya zauna kan carpet yana kallon Mubarak daya gansa ya had'e rai kallo be isheshiba.Abbah zan fad'a maka Amma dan Allah daga ni sai kai"idan bazaka iya fad'i nan gaban kowa ba kabari"muddin ka bari raina yab'aci wlh sai ka sani"zaka fad'a ko kuwa?"yak'are maganar cikin daka tsawa "dama ummah ce ta bani tace" naje na binne na tabbatar na binne da Asuba bayan kiran sallah kafin Atayar.tashi kaje ka kirata kuzo"ba musu yatashi yafita"Abba ya girgiza kansa idanunsa jajir yadubi daddy yace"wannan karon bazan iya jurewa ba"Allah yagani nayi hak'uri da luba Amma yanzun zuciyata takai mak'ura"da Asuba na gansa gaban flawas yana binne Abu"bayan nadawo daga masallaci naji ban Aminta da ganin hakan ba"shine naje na binne"Abin tashin hankali naga wannan Abin tare da d'an Akuya da aka had'asu Aka binne"da Alama da ransa Aka binnesa"da naga haka shine saina je wajen mlm na Annabi na masa bayani"na tsorata da irin Abinda ya fad'amun"shiyasama na kira nurah yaji komai Ayi komai gabansa.... shiru yyi sbd shigowar ummah"wacce kallo d'aya zaka mata kasan tana cikin tashin hankali...koma miye Alh tsakaninmu  be kamata wasu su sani ba"banza Abba yamata yaci gaba da cewa "bayan ya gama bincika yace"zancen gaskiya Alh iliyasu yarinyar nan daka yima Aure shine suke so su raba Auren"Anyi wannan binne binne ne sbd idan mijin yazo gidan zaiji wani irin tsanarta daya koma zai saketa"kuma binciken yanuna mun ko fasa Auren ta na baya gaskiya Asiri ne Akayima yaron yazo yace muku ya fasa..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! cewar daddy cikin nuna damuwa"Dr darma yasaki murmushi tare da cewa" saidai kuyi hak'uri daddy dama gaskiya tuni nayi zargin hakan sbd Nima kwanaki na kama Mubarak.....ya labarta musu komai har zuwa sauran binciken da Akayi"ummah ta fashe da kuka tare da cewa" wlh had'in bakine sbd Amun sharri shine zakuce hakan ko?"Abba yabita da kallo da jajen idanunsa yana dafe da k'irjinsa yace"kaf cikin yarana bbu wanda nakeso nake tausayi kamar matan daga kan Ahyaan har zuwa Maryam "kije na sakeki saki ukku"cutar dani da y'ata da matata da kikayi kije keda Allah "Awa guda na baki ki kwashe duk Abinda kika san na kine ki ficemun daga gida kibar mun yarana"kai kuma nurah Allah yayi muku Albarka ya baka ikon ci gaba da kulawa da Ahyaan "Allah shine ya had'aku babu wanda ya Isa ya rabaku"kai kuma bazan maka baki ba zan maka Addu'a ta shiriya"ummah ta fashe da kuka tana rantse rantsen bata sakuba sai tayi k'arar daddy da Dr darma sune suka zuga Abba ya saketa"daga k'arshe Abba d'aki ya wuce"daddy da Dr darma suka fita"Mubarak ya kalleta yace "tashi muje ummah duk laifinki ne"saida nace miki bazan yiba kikace idan ban binneba zaki tsinemun kinga ga Abinda kika ja mana"yak'are maganar suna fitowa daga cikin parlourn"tamkar wata yarinya haka ummah ke kuka tana burgima ita bata saku ba"tun mamah bata fahimci Ainahin fitinar ba harta fahimta"saidai batace komai ba kuma bata shiga d'akin me gidan ba "ta bari taji zai mata zancen ne"gaba d'aya ummah ta Tara yaranta banda Mubarak ta sanar musu k'arya da gaskiya"gaba d'aya suka dinga kuka"ta kira mahaifiyarta ta waya ta sanar mata"sai cewa tayi kar taje ko Ina gata nan tafe itada innah Asabe... Abba dake daki kwance zuciyarsa na tafasa yafi Awa guda kwance"daya fahimci bata tafin ba saiya fito tsakar gidan da k'yar yake iya tafiya sbd k'irjinsa dake ciwo sakamakon damuwar data masa yawa"ke ! zaman me kike mun Agida da baki tafi ba?"tayi shiru "ya dako masu khadijah tsawa tare da cewa ku tashi ku wuce ciki"da sauri suka tashi"Adaidai nan wani yaro ya shigo yace"Ana sallama da mahaifin Mubarak "da mamaki Abba yace jeka Ina zuwa"yabi ummah da kallon tsana kafin yace" muddin nadawo na sameki sai kin gane bakida wayo shashasha kawai"yak'are maganar yana jan tsaki yafita"beyi cikakken minti biyar ba yadawo yana k'walama mama kira"ta fito ya kalleta yana girgiza kansa yace"bak'in cikin luba dana yaranta shine zai kasheni zainab "Mubarak daya fita d'azun yaje yayi shaye shayen sa son ransa har  yaje yayiwa y'ar mutane fyad'e..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! Wlh kuwa zainab yanzun haka yana 'a rufe"Amma wlh wlh bbu inda zanje sai.....sai yayi shiru yadafe k'irjinsa "mamah ta matso da sauri ta rik'esa tana salati"sai gashi ya zube Ajikinta baya numfashi"ta saki salati ,yayinda ummah dake zaune tsakar gidan ke sauraren komai da kallonsu"itama ta tsorata da Abinda taji yana fad'i"mama kuwa ruwa ta d'iba tafara zuba masa Amma yak'i tashi"Aguje ta fita tayi









