Showing 18001 words to 21000 words out of 112373 words
Chapter 7 - AGE MATE'S Complete Document book by Momy Fareesa .txt
 wani kashe bayan kuma Ina kallo?"Akan naga dama ne"hmmm! sbd kaga mamy bata nan ko kake wannan Abin?"Allah saina maka mugun gami da ita idan ta dawo"to shikenan y'ar jaridah karki damu.....Ina yasan meta karanta?"ta tambayi kanta tana kallonsa"ya d'age kafad'a had'e da tab'e baki ya zauna gefenta"sai batace komai ba tafara zaro fruits d'in tana yankawa shi kuma yana dannah waya"parlourn ya d'auki kusan mintina 15 babu me mgn Acikinsu....dan Allah nidai na gama sai Ashafamun lafiya ko?"sauran kayan kuma yanzun danayi sallar la'asar zan Aza girkin"ta fad'a tana d'aukar robar ta shiga kitchen"bata jimaba ta dawo ta samu yana waya da mu'az"ta tab'e baki sbd jin yace"gata nan lafiya qlau indai wannan magulmaciyar ce"tokai kuma miye za'a kiraka dashi?"ta fad'a cikin masifa tana gallah masa harara"yanke wayar yayi ya kalleta ya saki murmushi "ke wai baki gajiya da masifa ne?"Eh d'in kayi maganina mana in zaka iya! ni kuwa keda hanyar yin  maganinki"dan Allah idan kika shiga hannu zaki san ni yaro ne da hujjah"uhmm !saidai fa ni kasan ban cika gane magana Abaibaice nakeba" garama kiyita zahiri"ta fad'a tana kok'arin zama "karki zauna wuce muje muyi Alwallah lokacin sallar yayi"yadda yayi maganar cikin tsare gida yasaka ta kasa yi masa musu"saidai ta tab'e baki ta fito yabiyota suka nufi wajen tape d'in...ka fara mana"mudai fara"to wai dole sai tare dakai zanyi ne?"Eh mana keda baki gane ba sai yanzun?"in kuma Alluran kika fi buk'ata fine"ya k'arasa zancen yana d'age kafad'a"saida ta gallah masa harara ta murgud'a masa d'an bakinta sannan ta d'ebi ruwan ta watso masa daga fuska har zuwa jiki"ta d'auka zaiyi mgn saiya k'yaleta yafara Alwallah d'insa cikin nutsuwa"yayinda itama takeyi"bayan sun gama yasha gabanta yace"oya yi Addu'ar gama Alwallah malama"baza'a yiba....ganin ya matso gab da ita ya saka tafara karantowa"saidai yana lura bata son suna had'a Ido dashi ,saiya tab'e baki ya deb'o ruwan abazata ya watso mata.....shine ka jik'ani?"ke meyesa  ni kika  jik'ani?"ba kaine ka fara mun ba saina rama"shine nima na rama ai"baka isaba Allah nima saina rama"ta fad'a tana deb'o ruwan cikin tafin hannuwanta zata nufesa ya matsa Aguje yana murmushi "biyosa tayi da gudu Adaidai lokacin daddy ya kawo zai shigo cikin gidan.......��
Sharhi kawai 🤓�
wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000
 Acc n  2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251
dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba 
bana son kira a what's app kawai zakimun mgn
Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba
#Mommyn fareesa 
#Dr Nura Darma
#Ahyaan 
#mr Mahuta
#AA mashi
#mu'az
#Khairiyyah
#Ammah
#Ummah
#ikkhee
7/21/24, 11:01 - Buhainat: � *AGE MATE'S* ��♀�
*13&14*
*Littafin kud'i ne!*
.......turus sukayi gaba d'aya daga shi har ita suna yin k'asa da kawunan su"dan shi Dr darma ma sosa k'eya yayi Ahankali yace daddy sannu da dawowa"kafin ya Amsa Ahyaan tayi saurin cewa"daddy ka gani ya jik'amun jikina da ruwa ko?...ta fad'a kamar zatayi kuka tana kallon kanta...ita cefa ta fara jik'ani daddy"Allah ya gyara mun ku gaba d'aya"ke mama nah wuce ciki kiyi sallah zan had'u dashi"daga haka daddy ya wuce yana murmushi"darma kuwa kallonta yayi ya mata gwalo yayi tafiyarsa"ta raka bayansa da harara kafin ta juya ta koma cikin gidan"saida ta fara tashin hamza daga bacci da nufin yayi sallah sannan ta wuce d'aki tayi tata sallar"koda ta idar kitchen ta wuce ta kunnah gas guda biyu....cikin mintina 45 ta kammala farfesun kajine da kunun gyad'a"kasancewar dama sunyi girkinsu tun d'azun "bayan ta kwashe komai ta jera cikin basket,sai ta fito parlourn da robar fruid salad d'in zata zuba k'ank'ara "tana zama Khairiyyah babbar k'awarta na shigowa cikin parlourn"Tasha gayunta cikin Dubai Abaya"ah ah "k'awata! Uhmm naga Ai bakida niyar zuwa inda nake nace ni bara nazo muga juna Agaisa"wlh ba haka bane ko d'azun nacema mamy zanje gidanku  tace sai gobe"ta k'are maganar Khairiyyah na zama gefenta tace"ohni k'awata kinga yadda kikayi kyau da gogewa kamar 20yrs??"dariya sukayi gaba d'aya"bayan sun gaisa ta kamata ruwa da farfesun...ta kalleta tace ga wannan kici k'awata " okay thanks"daga haka fara shan farfesun "uhmm gaskiya yayi dad'i sosai"wlh broth ne ke Azumi shine na had'a masa Abin bud'a baki harda farfesun"wai dama har yanzun beyi Aure ba?"tab'e baki tayi tana yamutsa fuska tace"duka duka guda nawa ne shi da zakiyi mamakin beyi Aure ba?"in ma bacin yanada girman jiki Aida ba wani babba bane"hmmm ! k'awata  bakiji wlh "Nina jima rabon da na gansa ma"ba kwanaki da kikace yana inaba ? nace miki yana London karatun likitah?"Eh hakane"yama dawo be jimaba Ai"Masha Allah ! kice kunada doctor Agida"tab'e baki tayi sbd tunawa datayi d'azun ya fiddo Allura wai zaiyi mata"kinga dan Allah Adena zancen mugun yaron nan"lallai ma *beauty*(sunanta na skul) .dukda bansan yaya yakoma yanxun ba,Amma ko Abaya duk kallon yayanki muke masa balle yanzun da kikace ya gir...."mitsssssuww! kinga idan zancensa zakiyi bara natura Akirashi sai yazo kuyi fira"rufan Asiri sarkin masifa me yayi zafi?"canza topic d'in Ahyaan tayi da cewa Ina imaan?"tana wajen daddynta daya zo ya d'auketa week end"okay tace daga nan suka cigaba da wata firan.... Ab'angaren darma sai k'arfe biyar saura ya baro masjeed sbd ya tsaya yayi Azkhar da karatun Alkur'ani me girma "cikin gidan ya nufo ,saidai sashen su mamah ya dosa....zanci ubanki ko ki bani wayar nan wlh"kome zaka mun saidai kayi Amma bazan bayarba" saika fitomun da kud'ina dubu d'aya daka dauk'amun Ajaka"darma daya shigo ya tsintsi muryar su yaja tsaki yana yin sallama beko kalli gefen da Mubarak da Khadija ke tsaye suna sa'insaba"directly parlourn mamah ya dosa"Adaidai lokacin kuma ummah ta fito daga cikin d'akinta tabi bayan darma da mugun kallo kafin ta harari Mubarak da Khadija tace"shegu y'an banza! kuna jamun Abin fad'a bayan muna cikin sa'idnawa"zaka wuce ka fita ko saina mareka"yana gunguni ya fita"yayinda Khadija ta wuce d'aki "ita kuma taja kujerah ta zauna tana zaman jiran fitowar darma taga bazai gaisheta ba....mama na zaune tana Azkhar Atsakkiyar parlourn"sai Asma'u dake zaune tana Assignment"itace ta Amsa sallamarsa tana fad'in yaya nurah Ina wuni?"lafiya qlau Autar mamah"tayi murmushi tace"kaga Anty  Ahyaan haushi takeji in Akace mun Autah....ke sarkin mgn wuce ciki "nurah sannu da zuwa cewar mamah bayan ta shafa Addu'a"yauwa mama Ina wuni?"lafiya qlau "mamy ta dawo ne?"ah ah gaskiya "naso muje wajen sunan to ciwon kai nake fama dashi"subahanallahi! bara naje yanzun naka maki magani"Ai nasha yama sauka"baka gajiya Nura da hidima Allah yasaka da Alkhairi yayi zab'in Aiki na k'warai "Ameen yah Allah mamah" dama wata mgn zamuyi"Amma dan Allah karki tashi hankalinki ko wani Abu"to shikenan Ina jinka"bayanin ganin da yayima Mubarak ya fara yimata....saidai kafin yakoma cewa wani abu mamah na murmushi tace"uwarsa ce ta saka yayi hakan"dama kuma raina ya bani zatayi makaman cin hakan sbd Abinda yafaru shekaran jiya "luba ta jima tana bina da sharri tuni na sani"kawai dai na barta itada Allah "Ina k'ok'arin yin Addu'ar neman tsari nida zuri'ata shiyasa ko tayi mugun Abin baya tasiri "ko wannan gudun Auren dak'in son maza da Ahyaan keyi sarai nasan itace tayi wannan Asirin"saidai nasan komai lokaci ne"da lokacin Auren nata yayi sai tayi.... Ajiyar zuciya ya sauke yana jin matuk'ar zafin luba Aransa "Anutse yace"dama na kaima wani malamin mu na islamiya duka layun ya duba"ya sanar mun sihirine gaskiya daya danganci haka"saidai tunda Antona Angano ba matsala"ya bani shawarwarin Abinda za'a yi"sbd gujewa duk wani mugun nufinta "dukda dai ga yadda na fahimta Ahyaan na sakaki da Azkhar"Amma rubutun dayace na dinga yimata da tofin Ayoyin karya sihiri cikin ganyan magaryar "zanyi in sha Allah kullum "saina baki mamah saiki bata tasha ta shafe jikinta"to nurah ubangiji yayi maka Albarka yabaka macen k'warai"Allah ya had'a mana kawu nanku ku d'ore da wannan zumunci"cikin nuna jin dad'in Addu'arta yace" Ameen" dan Allah ka dinga yima Ahyaan nasiha"ko yau da safe saida na mata fad'an yawo ba d'an kwali"saima tace kasiya mata huluna, nace taje ta saka"hakane mama bara na wuce ciki Amma ko mamy karkuyi zancen nan da ita, zata damu ko kuma ta sanarwa da Ahyaan d'in "to shikenan bazan sanar mata ba"dato ya Amsa ya mik'e tsaye yafita"mamah ta sauke Ajiyar zuciya Afili tace"na rasa gane kan yaron nan game da Ahyaan? "tunda ta dawo"zan dai biku da Addu'a"Ina mata kwad'ayin samunka Amatsayin miji domin nasan zatayi dace"saidai ita d'in da wuya tayi maka irin wannan kallon "saidai ita zatayi ta musu Addu'a"tuni take fatan idan yaran sun girma su had'asu Aure "sai kuma take gani kamar da wuya, musammun mace da tafi namiji girma"sai gashi shi ya fima Ahyaan d'in girma"sai wanda yasansu yake yadda ita sa'arsace"ita kanta yanzun so takeyi Ayima Ahyaan Aure kafin ta cika 30 yrs"kodan sbd gori da yada maganar da dangin Abba ke mata......
    Dr Darma na fitowa daga sashen su mama Ahyaan da Khairiyyah suma suna fitowa da Alama rakkiya Ahyaan zata mata...siririn mayafi ne saman gashin kanta, tama cire hular,ga rigar Atamfar jikinta ta kamata sosai"yana ganin Khairiyyah ya sheda fuskar ta dukda ya jima be gan taba"yasan kuma tayi Aure"saidai shigar d'aya ganta da ita Ayanzun,ransa ya bashi da wuya idan tanada Aure gaskiya.daga ita har Khairiyyah d'in kallon second 5 ya musu ya d'auke kai cike da shan k'amshi sbd bema san ta kamasa raini gaban wata"saima yayi tsaye yana dannar waya"Ahyaan ta wani d'aure fuska tak'i kallon gefen da yake.....likitah bokon turai! cewar Khairiyyah data tsaresa da Ido tana mamakin ganin yadda yazama wani gentleman "yayi d'an murmushin daya masa kyau matuk'a    yana fad'in kwana da yawa Khairiyyah?"wlh kuwa Ina wuni?"ta fad'a tana koma  satar kallonsa tana kuma kallon k'awar tata, Aranta tana furta Masha Allahu! shidai da lafiya qlau ya Amsa daga haka be koma mgn ba"yana ta son su had'a Ido da mutuniyar tasa Amma tak'i yadda"ganin zasu wuce kuma bata damuba haka zata fita jiki bud'e ya sakashi had'e rai yana fad'in *Amun dago*! zo kiji wata mgn"saida taji fad'uwar gaba data juyo ta kallesa"ada masifa taso tayi masa Amma ganin yadda ya had'e rai saita daburce tama kasa yi  masa musu"zo mana"to niba rakkiya zan mata ba"kije zan jiraki daga waje"cewar Khairiyyah tana tura k'ofar get ta fita"harara Ahyaan ta wurgo masa tana nufar gefensa taja ta tsaya tanata wani ciccin magani"kud'i y'an 1k guda biyar ya zaro daga Aljihun wondonsa ya mik'a mata had'e da cewa " ki bata tayi transport"to broth ta gode"ta fad'a tana d'an sakin fuska sbd taji dad'in hakan"karki nuna nine na bata ki bata Amatsayin kece"okay thanks"ki wuce ki koma ki saka hijab ko babban mayafi"Amma wlh ba zaki fita haka ba"ya fad'a yana shan mur ya wani matso dab da ita...wai dan Allah meyasa sai muna zaune lafiya kake son tado fitinah ne?"kece kike kallon haka"sbd nace ki rufe jikinki sbd shed'anu da kare mutuncinki da bin dokar Allah shine na tado fitinah?"batayi mgn ba rai b'ace ta nufi cikin gida"ya tab'e baki yana nan tsaye ta fito fuuuuu ta wuce kamar zata tashi sama ta wani had'e rai "tana sanye da d'aya daga cikin sabbin hijaban daya d'inka mata"shidai tab'e baki yayi yana tunanin bazai fasa kulawa da tarbiyan taba"da wannan tunanin ya nufi k'ofar d'akinsa, sbd yaje ya watsa ruwa ya tafi masallaci yayi zakirin kafin magrib.....da kallo kawai khairiyyah ta bita, sbd ganin yadda ta wani d'aure fuska da Alama ranta Ab'ace yake"ga kuma hijab ta ganta dashi bayan sadda suka fito ba dashi ta fito ba...kin gaji da jira ko? ta katse mata tunani "ah ah" nayi dai mamakin ganinki da hijab"wannan magulmacin ustazah d'in  ne ya tilastani sakawa"wlh ina ga saina nunama yaron nan Ainahin true colour d'ina sannan zamu daidaita dashi"banida ikon kaina tunda nadawo KT sai yadda yaso haka nakeyi"dazun fa inner wears d'ina dana wanke, wlh hanani shanyawa yayi a tsakar gidan wai dole saidai na shanya a bath room "yanzun ma kona saka babban mayafi ko kuma na sako hijab"mitsssssuww! Wlh mugun gami zan masa da mamy "saurarenta kawai Khairiyyah keyi har tayi shiru, saidai batace mata komai ba,sbd gaba d'aya ranta ya fara yi mata  hasashen wasu Abubuwa game dasu"Amma saita basar tace" muje na samu Adaidaita yamma tayi"ta fad'a suna jerawa suka nufi bakin titi "yayinda Ahyaan keta jan tsaki sbd yadda zuciyarta ke mata tuk'uk'in bak'in cikin Abinda ya mata...."uhmm k'awata kenan! Ashawaran ce ni banga Abin b'acin rai da damuwa ba Anan"gaskiya fa ya fad'a miki shine Abin damuwa?"karki manta kun taso cikin zumunci da had'in kai, idan kikayi wani Abu marar dad'i garesa mahaifiyarsa data shagwab'aki tamkar y'arta baza taji dad'i ba" dukda nasan ba zata nuna miki ko a fuska ba"ni wlh ji nayima ya burgeni"mutum d'an gayu, kamar bature"me ilimi duka ta kowane fanni"yayi wani irin kyau ,k'amshin sa fa har inda nake....kinga dallah ga Adaidai nan ki hau"na lura dama goyon bayansa kikeyi ba zaki gane me nake nufi ba"ta fad'a tana tsayar da me nafef d'in"bayan ta sanar masa zai kaita Anguwar malali quarters sannan ta shiga ta zaunah"Ahyaan ta matso ta mik'a mata kud'in tana fad'in gashi wannan magulmacin  broth d'in can yace na baki Amatsayin nice na baki. ni kuma ban iya k'arya ba"Amma bakida kirki Ahyaan ,shine saikin fad'a shidan Allah yayi ai"oho masa ,bashi bane ya koya mun fad'in gaskiya Amagana da hanani k'arya yayin mgn tun muna yara"murmushi kawai Khairiyyah tayi sukayi sallama Ahyaan ta wuce cikin gida"saidai  shashensu mamah ta wuce  ta dubata sbd tasan kan maman na ciwo"sa munsu tayi zaune itada Asma'u suna cin soyan kaji"Ahhh mamah shagali kukeyi kenan?"kai Anty Ahyaan nasan kuma fa  yaya Nura Ai yakai muku naku ko?"shiru tayi ta zauna kan kujerah ta cire hijab nata tana tunanin meyasa baya banbanta mama da mamy?"waike bazaki dena zama ba d'an kwali ba?"cewar mama fuska Ad'aure"shiru tayi ta d'auki cinyar kaza ta fara ci...sai bayan sun gama cin naman  harma Asma'u tabar parlourn kafin  mama ta kalleta fuska Ad'aure tace"na lura har yanzun baza kiyi hankali ki nutsu ba ko?"to wlh idan zaki farka ki nemi tsarin jikinki daga sharrin magauta ki farka ki nema"ita rayuwa basai An maka wani Abun cutarwa ba kake kulawa da kankaba da neman tsari ba"ah ah hausawa sunce riga kafi maganin mugunta"daga yanzun bayan ko wace sallah ki zauna kiyi Azkhar"sannan ki dinga d'aura d'an kwali"Akwai wasu Addu'oi da Aka sanar  A sunna TV Anayi"zan dinga tofa miki su kullum kina sha kina shafe jikinki"daga baya ki cigaban dayi da kanki sbd kin iya"to mama zanyi in sha Allah "mama na k'ok'arin mgn hamza ya shigo cikin parlourn yana fad'in Anty Ahyaan yaya Nura yace kizo"banza tayi masa tak'i mgn "shi kuma yaron ya fita bema jira cewar taba"tsaki taja tana fad'in na rasa me yaron nan ya maidani? shi Nura d'in ne yaro?"cewar mamah da mamaki"Ashe bakida mutunci Ahyaan?"na d'auka yanzun wannan rashin jituwar da kukayi Abaya na k'uruciya ne Ashe har yanzun kin rainashi ko?"wai mama ba sa'ana bane laifine idan na rainashi....ganin tayo kanta ya saka tayi shiru ta sunkuyyar da kai tana bada hak'uri"in kin gadama kije kiji kiran da yake miki"duk ranar dana koma jin ko murya kin d'aga masa wlh sai ranki yab'aci marar mutunci butulu! ke kodan sbd mutumcin mamy har kin kamasa wargi"mutumin da yake kyautata ma iyayenki dake kanki Abin rainawa ne wajenki?ba zaki tashiba dan uwarki?"da sauri ta tashi ta mayar da hijab nata"Idanunta cike da k'wallah ta fito jikinta Asanyaye "tama lura mamah tafi son shi da ita....tana fitowa ta hangosa tsaye Adaidai k'ofar shiga shashen su mamy"red d'in jallabiyace jikinsa me gajeran hannu "yana sanye da silifas na maza irin na k'asar London"sai wani irin k'amshi me ratsa zuciya yakeyi"fuskarsa ba yabo ba fallasa"sbd yaji haushin tsayuwar mintina 7 da yayi Awajen yana jiranta"befi saura 15 minit Akira sallar magrib ba"saidai yadda ya lura da fuskarta ya fahimci batada walwala kamarma kuka zatayi"Aransa yace"sai yaushe ne  yarinyar nan zata girma wai?....ganiiii! ta fad'a cikin shan mur batare data kallesaba "sbd nace kizo kiketa fushi?"kaga mlm bana son dogon zance, kiran meye kake mun?? wuce muje kiyi Alwallah "bana son musu kin kuma sani? sannan masjeed zan tafi yanzun"da matuk'ar mamaki tace"magrib d'in Aida sauran lokaci"kuma miye matsalarka dani da kuma sallatah??"ince kabarinka daban nawa daban ko?"bazaki wuce muje ba? yafad'a fuska Ad'aure"lallaima yaron nan "waye yaron?"yafad'a yana matsowa gabanta "tayi saurin ja da baya ta wuce ciki ya biyota yana fad'in kinsan Allah kizo kiyi Alwallah kije ki fara Azkhar kafin Akira sallar"wai yaushe ka rainani har haka?"na fahimci idan baka b'ata mun raiba baka jin dad'i shiyasa kake tur sasani sbd raina yab'aci ko? saidai nima nasan maganinka"gadai yadda kika fassarani ko?"ban sani ba"ta fad'a tana cire hijab d'in"kawo na rik'e miki "bazan bayar ba"shikenan Ai,dama wai naga tsakanin k'awa da Abokinta ba'a.....Allah ya kiyaye nayi Abota da k'ato "ta katsesa tana matsawa gefen tape d'in ta fara Alwallah"bece komai ba yana dannah waya sbd kiran Ikkhee daya shigo masa cikin waya saiya kashe yayi blocking nata gaba d'aya"Adaidai nan mamy tayi sallama ta shigo tsakar gidan"Alhamdulillah! Mamy nah ta dawo" shikenan kin b'ata Alwallah d'inki dayin mgn"ladar dakike samu ta zube"ya fad'a yana kallon Mamy ya mata sannu da zuwa "Ahyaan bata kula shiba tana dauraye k'afafuwanta tace"wlh mamy da kika tafi yayita bani wahala da cin zalin d'ina "fuska Ad'aure mamy ta kallesa yayi k'asa da kai yana fad'in wlh sharrinta ne"niban mata komai ba"ya fad'a yana fita Abinsa"Ahyaan ta turo baki tace"wlh mamy Allura fa yazo da ita wai zaimun idan na masa musu sbd zai sani Aiki"murmushi kawai mamy tayi Abin yaran ita yanzun yadena bata mamaki saidai Ido kawai....tana wannan tunanin hamza yazo da gudu ya rungumeta"kaini karka kayar dani Autah"ta fad'a gaba d'aya suna nufar cikin parlourn "mamy ta zauna ta cire hijab sai lokacin ta tuna da yau Alhamis Nura na Azumi "sbd basket d'in data gani Ajiye saman center table"saidai ranta bata yakeyi Anya Azumin sa na lafiya ne??...wai? Ahyaan kice Aiki Nura yasara miki?"bama









