Showing 75001 words to 78000 words out of 108352 words

Chapter 26 - Alkawarin Zuciya by M Shakur Complet .txt

24 Dec 2024

5646

“Leave from here!” Yadaka mata wani irin tsawa yana kama kirjinshi da karfi yana wani irin nishi, ahankali ta tashi jikinta narawa sosai tana kuka mara sauti taje gaban kofan danna keyboard din tayi tasaka pickle tana sakawa kofan yabude fita tayi sanan tajawo kofan tarufe ta tsugunna agaban kofan tana wani irin kuka mai bala’in tsuma rai, kaman tai hauka takeji, ita kanta batasan tanason Aliyu hakaba saida ya furta mata he hates her jitayi her whole world is crippling before her eyes, ahankali tadaga hannayenta sama hawaye na zuba daga idanunta. “Ya Allah na, Ya ubangijin al’arshi ubangijin sammai da kassai, Ya Allah kai kadai na yarda dashi, Ya Allah kaga zuciyana all I am doing is bin umarnin iyayena, Ya Aliyu is suffering” tai maganan tana wani irin fashewa da kuka kafin ahankali tace “Ya Allah yau ina gabanka I am even confuse on what to ask you and what to pray for all I know is addu’a kawai nake amman bansan na miyeba, Ya Allah kaduba lamarina and solve this problem for me domin ko babu abinda yafi karfinka kaine Azza Wajal” tafashe da kuka takasa tashi ta tafi dudda yabata chance din dan bazata iya tafiya tabarshi ba.






Da kyar Aliyu ya iya ciro wayanshi daga aljihun gaban riganshi ya kunna, ko kadan baya gani da kyar shidai baisan ya akayi yama kira number Dad ba kawai daura wayan yayi a kunnenshi ringing daya Dad yadauka arude cikeda tashin hankali Dad yace “Aliyu where are you? Aliyu don’t do anything stupid dazakazo kayi nadama nan gaba, dan Allah kafadamin inda kake”? Murya chan kasa Aliyu yace “security post Dad come and get me” wayan yafadi daga kunnenshi Dad na hello hello amman shiru wani irin gudu Dad yakara amotan babban abokinshi Dr Sani yace “yagaya maka inda yake” gyadamai kai Dad yayi yana tukin cikin minti 10 suka iso wajen, ganin mota yasa Khairy ta tashi tsaye dasauri tana share idanunta dasukai jajir, bude kofa Dad yayi da Dr Sani suka fito yana binta da kallo saukarda kanta kasa yayi yakarasa gabanta anatse yace “Ummulkhairy kiyakuri I apologize on my son’s behalf” kasama cema Dad kala tayi sabida kukan dake zuwan mata Dad da Dr sani suka shiga dakin bayan Dad yasa password din tana tsaye wajen, ko 5min basuyi ba taga sun fito da Aliyu kaman wanda yamutu dawani irin sauri tazo wajensu tana kuka tace “maiya sameshi” sashi amota Dr Sani sukayi suka rufe sanan yabama Dr Sani car key yace “go to hospital with him bari namaida Ummulkhairy gida zan biyoka abaya” gyadamai kai Dr Sani yayi sanan Dad yakalli Ummulkhairy yace “let’s go” wajen motan Aliyu sukayi suka shiga Dad yatada wayan, wani irin kuka tahauyi cikin kuka tace “Abba I am sorry, dan Allah kuyafemin, dan Allah kuyafemin” dan murmushi Dad yayi yana tuki yace “kidena kuka Ummulkhair, non of this is your fault, Aliyu will be okay, muje namaida ke gida hankalin iyayenki ya kwanta stop crying now” umarnin Dad tabi ta share fuskanta, ana kiran sallan magrib sukakai gidan, kowa na tsakar gida dan Dad yariga yakirasu yace musu gashinan zuwa da a Khairy, parking yayi sanan yafito Khairy itama ahankali tafito kowa na binta da kallo barinma Zayn da idanunshi sunyi jazur yana kallonta tundaga kasa har sama, dawani irin gudu tai wajen Baba fadawa jikinshi tayi cikin wani irin murya tace “Baba Ya Aliyu zai mutu, he’s very sick Baba, an wuce dashi asibiti, Baba idan Ya Aliyu yamutu because of me yaya zanyi da rayuwana” alamu Baba yamata datai shiru sanan yakalli Anty Mariya hakan yasa tazo ta karbeta tawuce da ita ciki.






Hannu Dad yahada duka biyun yana kallonsu Baba yace “dan Allah ku yafema d’ana abinda yamuku yayi bala’in kuskure” hannunshi Baffa yakama yana girgizamai kai cikeda kulawa yace “Ya jikin Aliyun”? Dan murmushi yayi yace “he will be fine asibitin zan tafi yanzu saida safen ku” gaggaisawa yayi dasu Baba sanan yawuce motanshi kowa yabishi da kallo haryabar gidan sanan Baba yasauke ijiyan zuciya yace “Alhamdulilah muje muyi salla” wucewa sukayi dukansu Zayn na juyowa yana kallon gidan, suna idar da salla yafito daga masallacin batare daya jira kowaba yataho gidan.




Direct sama yawuce sanan ahankali yay knocking tareda bude kofan yana sallama kasa kasa hada idanu da Anty Mariya dake zaune bakin gado tana juya mata tea data hada mata, ganinshi yasa ta mike tsaye tace “Zayn kaine tana bayi wanka take” Gyadamata kai yayi batare dayace mata komiba, ahankali itama Anty Mariya ta ijiye tea sanan tazo tabi tagefenshi tawuce tafita daga dakin tareda rufomusu kofa.




Yana tsaye yana kallon kofar bathroom din tabude kofa tafito ahankali chak ta tsaya ganin Zayn tsaye yakafeta da idanu, ahankali tamika hannunta tadauki hijabinta dake kan gado zata zura karaf taji an rike hijabin dayasa tadago kanta takalleshi dasauri hada idanu sukayi idanunshi sunyi jaaaa, fizge hijabin yayi ya yar akasa yana wani irin kallonta yace “ina yakaiki and meyamiki”? Wani irin kallonshi take batare datace komiba, cikin fushi yace “what did that police man did to you Ummulkhairy”? Kaman bazatai magana ba saikuma ahankali tace “babu komi” huci yashiga yi yana kallonta, cikeda bacin rai yace “just so you know duk randa policeman dinan yakara zuwa kusada matata I swear by Allah saina kasheshi” yay maganan yajuya fuuu fita daga dakin yayi yasa hannu yawani buga kofan yafice dakin su Manaf yayi dan baimaso yabar gidan gani yake kaman Aliyu zai kara zuwa yadauketa yatafi hakan yasa agidan ya kJwana.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.


wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp


This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️
[7/1, 10:33 AM] +234 701 275 3212: 5️⃣6️⃣


Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.


wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp


This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️


Washegari jummaa yaune kamu, gabaki daya tadawo wata kalan tausayi babu wani abu na duniya dake mata dadi she just wish akwai wani abu dazata iyayi ace all this things mafarki ne, Mama bata mutu ba ta barinmata wani littafi ba or anything of such, takasa daina tunanin Aliyu, duk idan tai tunani yanachan baida lpy suffering saitaji zuciyanta na shattering, saiyau yanzu ta yarda soyayya yafi komi dadi sanan yafi komi daci, condition da situation kesa kadandana kowani part, inda tasan cewa ahaka soyayyanta da Aliyu zai karake da batama hadu dashi arayuwanta ba dayafi mata alkhairi, tanaji tana gani wuraren 4 aka shiga shiryata ana mata makeup za’ayi kamu mai makeup dake mata tayi ta tsaya kusan sau hudu sabida sai anacikin yi kawai tashiga kuka, saida Anty Mariya tazo sanan ta lallasheta tai shiru aka gama mata aka shiryata cikin wata atampa na kampala pink sabida is her colour kuma anaso ayi kamun da abinda takeso aka fita da ita tsakar gida mata na gudu kawayebta sun cika gidan dan Batool da Besty duk sun gayyace su wani irin kuka na zuci kawai take, ana haka akai announcing zuwan ango da abokanenshi saiga Zayn dayaci wani irin gayu Subhanallahi kaman balarabe yayi kyau da Mamu da Faisal zaka dauka turawa ne nan kawayen Khairy aka shiga rawan jiki, da dollars yabiya kudin siyan fuskanta sanan aka budemai fuskanta tsugunnawa yayi agabanta yana kallonta tamai kyau iya kyau kasa dagakai tayi ta kalleshi kanta nakasa, hawaye taji sun zubomata sharrrr ahankali yakai hannunshi kan fuskanta murya chan kasa yace “don’t cry Mrs Zayn” wani kalan guda aka dauka awajen ana shewa jin sunan daya kirata dashi, dan murmushi Zayn din yayi dan baisan anjishiba sanan yajuya suka fice daga gidan yana murmushi Mamu yace “wowww Zayn kagama iskancin ka ka auro natsassiyar kamilan yarinya haka” murmushi yadanyi yace “itace first ever girl dana taba so dakaina” ahankali Mamu yakama kafadanshi zaiyi magana Zayn yace “please don’t ruin my mood da maganan that Ayshu I was never and will never be interested in that girl, is not like am a bad person banma taba bata fuskan tasoni ba” ahankali Mamu yace “but you f*cked her” yatsine fuska yayi yace “I never wanted to, dudda haka i paid her ai ko so bata bina any bashi nima haka let her go her way I go my way” shiru Mamu yayi dan yana bala’in tausayin Ayshu dake neman kashe kanta kanshi, ahankali Mamu yace “kaini gidanku to naje na dauko suitcase dina tunda kace kai anan kake” yatsine fuska Faisal yayi yace “nidai bai hotel i need sleep” baima jirasu ba yawuce yashiga dayar motarsu yawuce abinshi, yatsine fuska Zayn yayi yace “kasan dai I’ve been running away from that old woman ko, sokake taganni ta tasani gaba da bala’in masifan ta” dasauri Mamu yace “wlh bazama tasan kazo ba gidanku cikeda jama’a, let’s go please wajenka nazo agarin nan babu abinda zaisa naita bin direba yana kaini ko’ina zani” hararanshi Zayn yayi yace “kana dan Abuja amman tsabagen rayuwa outside babu inda kasani agarin ku” shiga motan sukayi yaja motan har zuwa gidansu parking sukayi Zayn na mota bai saukoba dan baimaso aganshi Mamu ne kadai yasauko yawuce side dinsu shikuma yajingina kanshi jikin kujeran motan yana tunanin fuskan Khairy murya chan kasa idanunshi a lumshe yace I love her, knocking glass din motan da akayi yasa yabude idanunshi ahankali ganin Yar aikin Ammi yasa gabanshi yafadi, ahankali tace “Ammi tace kazo tana falon ta” Gyadamata kai yayi tawuce tafice, dan gajeren tsaki yaja sanan ahankali yatashi bude kofan yayi yafice daga motan zuwa flat din Ammi.
******






Yau tunda gari yawaye kuka Ummulkhairy keyi sabida tasan dagayau shikenan itada Aliyu, har kasan ranta jitake inama ace Mama batabar wanan wasiyyan Auren Zayn din nan ba, da kyar su Batool da kawayenta suka shiryata sukasa tai shiru aka mata kwalliya babu wanda zai kalli Khairy dabazai kara kallo ba sabida yanda tai kyau fatarta taji gyara kaman me, ta tsumu iya tsumuwa shi kanshi Baba daya ganta rungumeta kawai yayi sabida all the thing was so damn emotional he can’t believe his little Ummulkhairy is going to gidan mijinta yau.
Karfe 2 daidai na rana za’a daurama both Manaf da Mu’az aure awani Babban masallaci dakenan cikin gari, tunkafin 2 tayi mutane suka cika makil ana jiran 2 yayi adaura Auren dan daga Baba har Baffa sunada mutane gakuma tawagan yaransu, daga Baba har Baffa dukansu kaya iri daya suka saka duk suna tsaye waje suna amsan bakinsu ana gaggaisawa, parking mota ahankali Mamu yayi dayasha wanka yay wani kala sanan yafito, Baffa dake gaisawa da jama’a kaman ance ya waigo ganin Mamu natahowa shi kadai babu Zayn yasa yay murmushi yacigaba da gaisawa da mutanenshi daidai Mamu yakaraso gabansu, Baba yace “ahh Mamu kunzo ina Zayn din”? Baba yay maganan yana duba motar da Zayn yay parking, juyowa Baffa yayi yakalli Mamu da akama tambaya yay shiru yakasa amsawa kai tsaye Baffa yace “ina Zayn”? Ahankali yasa hannunshi a aljihu sanan yaciro wani envelope fari yamikama Baffa yace “Zayn yace nakawo maka Dad” kallon envelope din Baffa yayi sanan yasaki yar murmushi yasa hannu ya karba sanan yabare envelope din yazaro doguwan paper dayake ciki yana karanta abinda ke ciki Baba na kallonshi saida yagama karanta takardan tass sanan yakalli Mamu yace “wuce kaje Mamu nagode” ahankali Mamu yawuce yatafi dasauri Baba yace “menene a wasikar” mikama Baba wasikar yayi sanan yasa hannu yaciro wayarshi daga aljihu yay dialing number Ammi kai tsaye yace “na sake ki saki daya!” Ihu Ammi tahauyi kawai ya katse wayan yajuyo yakalli Baba dake kallonshi ranshi a bala’in bace yace “mehaka bansanka da irin wanan fushin gaggauta yanke hukuncin b….” Hannu Baffa yadagamai sai kawai yakama hannun Baba yajashi zuwa chan nesada masallacin anatse yace “ka yarda dani amini na”? Gyadamai kai Baba yayi, Baffa yace “ka yarda da hukunci na”? Ahankali Baba yace “sama da kowa aduniyan nan” anatse Baffa yace “inhar hakan ne kuma na isa nacemaka kayi abu aduniyan nan kayi inada wanan kiman a idanunka kiramin mahaifin Aliyu yazo wajen nan yanzun nan” wani kalan kallo dayakemai yasa Baffa yace “amini na, akwai wani abu damu karan kanmu amatsayin mu na iyaye bamu da iko akai, nasan mahaifiyar Ummulkhairy taso Zayn da Khairy amman karka manta da abu daya koda take raye mahaifiyar Zayn bata taba sonta ba hasalima basa shiri, Wanan sakin datasa Zayn yama Khairy Allah yasa hakanne mafi alkhairi bazan maka karyaba naji dadin hakan tun yanzu kafin aje ko’ina yasaketa ba sai bayan aureba bayan yagama wulakantata ba yasako mana ita ba, ni nan da kai mun yarda da tarbiyan Aliyu dakuma natsuwanshi, sakin da Zayn yamata was not his fault trust me Allah shine jagoran abin nan dan haka karmuyi gardama komujada hukuncin Allah, kira mahaifin Aliyu atare dasu Manaf yau za’a daurama Khairy da Aliyu aure” ijiyan zuciya Baba yasauke ko Allah ma yasani batun yauba har cikin ranshi yanason Aliyu inda ace babu aure akan Khairy dazai bashi, kiran Dad yayi yacemai dan Allah kome yakeyi yabari yazo it’s urgent, Dad bai musaba dayake clinic dinshi inda Aliyu yake kwance baida wani nisa da masallaci duka duka cikin 5min saiga Dad yazo yana sanye da manyan kaya.


Dad hawayen farinciki ne kawai baiyiba da aka fadamai komi atake yanke aka tafi masallaci aka daura Auren Manaf da Aisha, Mu’az da Maimuna, sai kawai sukaji Liman na gyara speaking kawai ji sukayi an daura Auren UMMULKHAIR DA ALIYU akan sadaki dubu dari uku wanda sune all the kudi dake aljiJhun Dad.






ARE YOU GUYS HAPPY💃
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.


wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp


This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️






5️⃣7️⃣




Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.


wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp


This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️






Ana gama daurin Auren duksu Manaf sukazo zasuma Baba magana hannu yadaga musu alamun later sanan shida Dad suka gaisa kafin su rungume juna ahankali Dad yace “thank you” cikeda farin ciki Baba yace “thank you nima, anjima ku aiko adauki amaryan ku and In sha Allah zuwa dare idan mutane suka ragu zamuzo mu gaida Aliyu” sakinshi Baba yayi suka rungume juna cikin aminci da Baffa sunama juna godiya sanan yajuya yatafi, sai alokacin su Manaf sukazo wajen su Baba kafinma suyi magana Baba yabawa Manaf takardan hakan yasa yakarba dasauri yashiga budewa.
“Abba, Baffa ina neman gafarar ku, ku yafeni banda haka inaso na shaidamuku da gaskiya ta wanda Allah yaga zuciyana yasan hakan ne, Abba inason Ummulkhairy da duka rayuwana, inaso zama da Ummulkhairy amatsayin matata har zuwa karshen rayuwana, Abba……” sai maganan ya yanke kafin yaje next paragraph.
“Nasaki Ummulkhairy saki daya, biyu, uku, Abba Ummulkhairy deserve happiness and some light arayuwanta, ayanda Ammi hates her Kona aureta I doubt I can give her that, kuyafeni Zayn!” Linke takardan Manaf yayi ahankali yabama Abba sanan yawuce abinshi Mu’az biyedashi bawai ya tsani Zayn bane kodaya shi dama bayason auren da Zayn sabida tun mama nada rai ba shiri suke da Ammi ba, Ammi har Baffa ma tana nema tafi karfinshi ballema so bayason kanwarshi taje taita wahalanta, banda haka Aliyu is a great guy infact he’s even happy, Zayn din yaje chan yakarata da wacce Ammi keso ya aura atleast sister shi yanzu tasami Aliyu datakeso shima yake sonta so Alhamdulilah dagashi har Mu’az da Maheer babu wanda abin yama ciwo.


**
Waiwaiye Baya Kadan!
Falon Zayn yashiga ahankali yana kallon ko’ina yanda yake nan tsaf tsaf an gyara, wata Yar aikin Ammi yagani tana saukowa daga sama cikeda girmamawa tace “Hajiya tace kasameta adakinta na sama” danjim yayi sanan yawuce sama ahankali yana hawa benen, bude kofan dakin Ammi yayi da sallama chan kasa yashiga Ammi na zaune kan gado as usual taci gayun nan kaman wata matan shugaban kasa tabi Zayn din da mugun kallo yanda yay wani kyau shi adole ango sanan tace “kazaci bansan abinda nakeyi bane dani kake wasan buya Zayn” ahankali yamaida kofan yarufe sanan yazo gabanta ashagwabe zaikai hannu yatabata cikeda lallashi tawani irin dakamai tsawa tace “don’t touch me Zayn, don’t you dare” tsayawa yayi chak yana kallon, hawaye yaga sun zubo daga idanunta cikeda kunci tace “bantaba nadaman haihuwa ba sai akanka Zayn” wani irin zaro idanu yayi cikeda damuwa yace “Ammi why are you talking like this mena miki ne dan Allah” nuna kanta tayi sanan ta bubbuga kirjinta tace “Zayn ni mahaifiyar ka kake tambaya mekayimini iyye?? Ni, Zayn nikake nunama banda daraja da amfani a rayuwanka eh? Okay listen bari kaji abinda yasa nakiraka” sauka daga gadon tayi tamike tsaye jaraba fall idanunta sanan takai hannunta takama nononta guda tana kallonshi tace “inhar nacika uwarka Zayn wacce ta tsugunna tahaife sanan tabaka wanan nonon kasha, ta raineka sanan ta tarbiyantan dakai harzuwa kawowa wanan lokacin, inhar nakai matsayin uwa agareka Zayn to ayau ni mahaifiyarka nake baka uBmarni kasaki Ummulkhairy ka auri Aisha yarinyar kawata dana zaba maka”….
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.


wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp


This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️




5️⃣8️⃣








Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.


wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp


This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️






Wani irin kallon mahaifiyar shi yake yana mamakin wanan wani irin tsana ne me Ummulkhairy da mahaifiyarta sukama Ammi datakisu haka, cikin fushi sosai Ammi tace “nikake kallo kamaida Yar iska ko bari kaga” filon kan gadonta tadaga tadauko wani sharp wuka tace “ai ita Ummulkhairy wish din

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login