Showing 45001 words to 48000 words out of 76958 words
Chapter 16 - Dawood Book Complete writing by Mamuhge.pdf
wlh kinyi bankwana da kwanciyar hankali tunda kika rabani da taheer har abada bazaki ta6a
samun dawood ba wannan alqawarina saina lalata rayuwarki saraah yanda ko kare bazai
kallekiba.
wayarta ta 'daga kai tsaye ta nemo number dawood ta danna masa kira,
kira take bai dauka takasa dainawa jikinta har rawa yakeyi zuciyarta kamar zata fado ga
hawaye sun kasa tsaya mata babu abinda takeson gani kamar taheer dinta,
sake kira tayi cikin maye ya 'dauka ahasale yace,
you fool bakusan inkun kira baa daukaba ku saurara idiots...kashewa zaiyi tayi saurin cewa,
NUR CE.
kwalbar hannunsa ya saki ta watse tareda miqewa tsaye nan take yaji giyar tasakesa cikin wata
irin sanyayar murya yace,
NUR?
daidaita muryarta tayi cikin dakewa tace,
Nur 'dinka na gidanku ayanxu haka police zasu tafi da ita kaje karka bari sutafi da ita daga baya
zankira namaka bayani kayi sauri kaje...
bai tsaya tunanin komaiba ya ture wanda ke gabansa yabar gurin da gudu isanuwansa har wani
cikowa da hawaye suke dan tsabar farin cikin dabaita6a sanin akwaishiba.
wani irin mugun gudu yake yana tsiyayo wasu irin hawayen farin ciki zuciyarsa har wani bugawa
takeyi da qarfi kamar zata faso qirginsa.
da wani irin mugun gudu da horn yashigo kwanar layin gidan daida lokacinta police biyu suka
fito da ita daga gidan nana na biyedasu tana kuka kamar ranta zai fita,
kasa gasgata idanuwansa yayi sai kawai yayi cikinsu aguje da motar yayiwa motarsu wani
mugun bugu nan take tafara hayaqi da gudu ya fito ya damqota ya cilla cikin motarsa yayi ribas
yabar layin da mugun gudu babban inspectern da mum aguje suka fito cikin tashin hankalin jin
qarar bindiga suka tararda tuni motar dawood din tabar layin,
da gudu suka shiga motarsu suka rufa masa baya.
sabon tashin hankali da baqin cikine tasowa mum tadawo cikin gida daidai leqowar sarah tana
hada gumi,
kallonta mum tayi dakyau nan take wani zargi yafado mata gabanta yayi mummunan faduwa ta
hadiye wani mugun miyau ta nufota tareda bude qofar dakin taga akwatinta da passport tayi
saurin kallonta murya na rawa tace,
saraah kece kika kashesa.....
kuka tasake da sauri ta matso tana cewa,
wlh bansan lokacinda na.....
wani mahaukacin mari mum tasakar mata saidata kife ta nunata da yatsa saita kasa magana ta
fashe da wani sabon kuka mai qarfi tana cewa,
wane irin balai da masifa ne wannan na jawowa kaina.
kuka tayi sosai harsaida muryarta ta dashe ta miqe daqyar ta fice batareda ta iya cewa qalaba
takoma asibiti kukanta na kasa tsayawa.
kodata koma asibiti sabon kuka tasaki aleeya datayi kuka harta fice hayyacinta ita tafara
rarrashinta amma sam takasa sbd babban tsoronta na biyu bayan na halunda taheer ke ciki
shine makomarta idan CJ yaji itace mafari idan aka gano saraah ce taso kashe taheer.
gudu yakeyi sosai kamar zai tashi babu ruwansa da tudu ko ina fadawa yakeyi gashi police
basu bar binsuba gashi sunyi waya anturo musu wasu motocin cike da police sosai suka bude
masa wuta amma taqi tsayawa harsunyi nisa da gari sosai sai kawai ya yanka daji cikin rashin
sa'a motar ta qwace masa tayita gudu saidata kai gurin wani qaton ice ta dakesa tafara hayaqi,
daqyar ya dago kansa daya bugu harda jini ya fito motar ya bude baya ya cicci6ota sbd tun
aqofar gidan ta some batareda taga wanda ya daukotaba,
cicci6arta yayi yakutsa dajin da ita yacigaba da gudu yayi nisa kadan motar takama da wuta
sosai daidai isowar police suka tararda takama da wuta nansuka buga suka sanarda wainda ke
ciki sun mutu suka juya.
gudu yayi sosai cikin tsakiyar dajin har asuba ga gajiya ga qafafuwansa dasuka fara farfashewa
sbd tafita cikin manyan qayoyi,
yana kaiwa gurin wani qaton kogi jiri ya dibesa agurin suka zube asume dagashi har ita.
dad qarfe bakwai na safe ya dira a asibitin mum na ganinsa hankalinta yaqara tashi,
cikin saa dr yafito lokacin yakallesu tareda miqawa dad hannu yace,
mu gode allah he is out of danger wuqar bata samesa a cikiba a gefe tasamesa kuma bata
shiga irin sosai dinnanba munyi masa aiki mun 'dinki gurin kowane lokaci zai iya farkawa saidai
kuma gskia zai dade sosai bai fara miqewa tsayeba sbd akwai jijiyar data ta6u kadan.
ajiyar zuciya suka sauke cikin farin ciki da hamdala nan dad ya juyo ya kalli mum yasake
tambayarta yanda abin yafaru,
kallon gefen aleeya tayi ta hadiye wasu yawu daqyar murya na rawa tace,
matarsace ta sokesa nima bansan daliliba yanxu haka ta gudu police sunbita....
isowar police gurin yasayin shiru tana kallon inspectan.
kalllonta yayi cikin jimami yace,
haj saidaifa haquri yarinyar motarsu ta qone qurmus muna tsaye ta cinye babu wanda yafita
acikin.......
ganin sukayi aleeya ta yanke jiki ta fadi agurin bata motsi,
juyawar dazatayi sai ganin ammy da bilal tayi kowannensu ya daskare ga dukkan alama ma
suma suman ne sukayi atsaye jin abinda inspectr yafada daga isowarsu.
hankali tashe akayi emergency da aleeya ammy ma nan take hawan jininta yatashi akai
gaggawar kwantarda ita sbd kartayi kwalapsin,
bilal kuwa tsayawa yayi cak gaban gadon ammy idanuwansa jajir jijiyoyin kansa har wani motsi
sukeyi tsabar tashin hankali sam kwaqwalwarsa takasa daukar cewa 'yar uwarsa ta tafi tabarsa.
sulalewa mum tayi takoma gida afusace ta banka qofar dakin sarah tareda fusgota ta jehota
waje tareda watso mata kayanta tace,
duk wata masifa data afkomin nida yayana kece,
nayi baqin ciki da dana sanin kawoki gidana,
kin tarwatsa rayuwar yayana,
na hana yarona farin ciki ina kallo rayuwarsa ta ta6ar6are sbd ke,
yanxu kinzo kinyi qoqarin kashemin taheer inaji ina gani na maqalawa wata sbd kar laifin
yashafeni gashi ta rasa ranta ta rasu ta sanadinki amma bazan iya fadaba sbd dole nima saina
fuskanci sharia dan haka tun kafin kowa yasani kitashi kibarmin gidana bana buqatar sake
ganinki inason gyara abubuwan dana lalata da kaina.
muqewa sarah tayi tana kallon bayan mum din ido a waje,
juyawa mum tayi tayi ido biyu da dad tsaye idanuwansada fuskarsa qunshe da tsananin 6acin
rai,
mummunan faduwa gabanta yayi wani mugun zufa ya karyo mata tadaga qafa zata matso ya
daga mata hannu da ido jajir,
sarah na ganin haka ta sulale takwashi kayanta tabar gidan.
cikin wata irin murya mai tsananin sanyi yace,
faraah kanki kika cuta,
dasaka hannunki cikin lalacewar danki,
dasaka hannunki cikin mutuwar yar mutane,
bazan miki komaiba sbd haryanxu duniya bataimiki darasin daya kamata saidai nizan dauke
'dana mutafiyarmu bazaki sake ganinmuba insha allah dawood ma zan dawo na daukesa sbd
yanxu matarsa na buqatarsa na rashin yar uwarta datayi.
matsowa tayi da gudu ta zube gabansa tareda riqo qafafuwansa tasaki wani irin kuka mai qarfi
ya zame qafafuwansa ya wuce ya tattaro duk wasu takardu da abubuwan buqatarsa dana
taheer yafice tabisa har jikin mita tana kukan tashin hankali amma ko kallonta baiyiba yawuce
da gudu yabar gidan.
yana isa asibiti cikin qanqanin lokaci yasaki kudi sosai nan take suka samu flight aka saka
taheer suka tafiyarsu bataredama taheer din ya farfadoba.
#mamuhgee.
vote and follow pls.
_*DAWOOD*_
_wattpad@mamuhgee_
*30*
NOT EDITED
girgixa kanta tayi tareda bubbugasa da hannu tana sake bude idanuwanta dasukai jajir tana
qoqarin son qara fahimtar me taheer din yake fada,
kasa jurewa sauran zancen nasa tayi tai wurgi da cup din hannunta cikin bugaggiyar murya
tace,
bazaka ta6a rabani da dawood ba kabawa wata,
dawood nawane nikadai,
nikadaice zan auresa,
babu wanda ya isa yarabani dashi...
kicin tayi lalabo wuqa ta fito tana cigaba da cewa,
dawood nawane nikadai,,,
tana kawowa qofar dakin yana fitowa bata tsaya komaiba ta caka masa wuqar,
qara da salati mai qarfi yasake lokaci daya tareda zubewa qofar dakin tana ganin haka tayi
dakinta da gudu daidai fitowar mum da gudu cikin tashin hankali kuma taga shigewarta 'daki da
gudun amma batabi kantaba tayi tsakiyar palon inda tajiyo qarar taheer,
arikice layla ta taso tareda durqusawa gabansa tana kiran sunansa batasan sanda tasa hannu
ta birkitosaba wani razannan ihu tasaki ganin wuqa da a gefen cikinsa bata tsaya komaiba ta
zare wuqar daidai isowar mum gurin tareda kunnu wutar palon taganta da wuqa ahannu ga
taheer din kwance cikin jini,
wani mahaukacin ihu da qara tasaki tareda jefar da wayar hannunta ta qaraso da gudu hartana
faduwa ta damqosa tana kiran sunansa da qarfi cikin tashin hankali,
kuka layla keyi sosai nan su Nana da sauran masu aikin gidan suka fito arikice dan harsunyi
nisa a bacci tuni,
cikin tashin hankali nana takirawo aleeya tana zuwa da gudu ta tsaya turus ganin abinda ke
faruwa arkice ta matso cikin tashin hankali tace,
mum muje hospital tun kafin wani abu yasamesa.
kuka mum keyi sosai saidai aleeyarce tafita da gudu takirawo maigadi suka shigo shima arude
ya daukar musu shi yasaka amota,
jiki na rawa takalli mum tace,
mum muje.
da sauri mum din ta miqe hartana hadawa da gudu suka wuce da mugun gudu dan har lokacin
kamar yana numfashi,
tun ahanya takira dad tana kuka tasanar dashi masifar data samu taheer nan take ya katse
kiran yace komai tsakar dare zai taso asuba ya iso sbd yana ghana.
kasa miqewa layla tayi saida Nana ta dagata daqyar sbd rawar da jikinta keyi matuqa ga kukan
tashin hankali datakeyi.
suna isa asibiti daqyar aka kar6esa da sharadin saisun kawo police sbd police case ne,
share hawaye mum tayi cikin wani irin zafi da 6acin rai mai tsanani tacewa aleeya tazauna ita
zataje takira police,
daga asibiti direct office na commisioner of police ta nufa nan take aka bada motar police.
saraah kuwa tana shigewa daki jikinta yafara rawa dan tuni giyar tasaketa tsabar tashin hankali
ta dora hannu akai tace,
na shiga uku menayi,
yanxu shikenan mum taganni na kashesa nima kasheni zaayi wayyo allah na shiga uku,
birkice kayanta tayi ahaukace tafara neman passport dinta acikin daren zata gudu bazata bari
akamata ba,
wayarta ta dauko hannuwanta na tsananin rawa ko zama wayar batayi dakyau ahannunta ta
danna kiran siyama tana tsiyayo hawaye,
siyama na dauka ta fashe da kuka tace,
siyama ina cikin matsala wlh kasheni zaayi bansan ya zanyiba,
bansan meyasa nakasa riqe kainaba na kashesa,
siyama kitaimakeni na kashe taheer....
tashi zaune siyama tayi daga kwancen datake tareda saukowa daga gado tace,
me kike cewa?
wlh siyama bana cikin nutsuwata ba kashesa nayi niyaba,,,fada mata komai tayi cikin tsananin
kukan tsoro saijintayi siyama ta kashe mata waya.
sake kira tayi siyama taqi dauka sai kawai ta zube wasa tareda fasa sabon kuka tareda harhada
sauran kayanta ta zuba jaka ta fito da sauri cikin tashin hankali sai kawai taji jiniyar motar police
cikin harabar gidan,
daki takoma da gudu tana sakin fitsari cikin wandonta wani irin gumi yafara jiqota tako ina,
suna shigowa palon cikin zafin muryan mum ta nuna layla dake zaune palo cikin rashin sukuni
tayi kuka har baya fita tace,
inspecter gatanan itace ta cakesa da wuqa sbd batasonsa takeson kashemin 'da.
arazane layla da nana suka dago takalli mum da jajayen idanuwanta dasuka qanqance sbd
kuka cikin rawar murya tace,
bansan wayayi ba ahaka nasamesa wlh bazan ta6a cutatar da taheer ba mum.
hawaye mum din ta sharce tana kallon inspecter tace,
itace sbd kowa yaganta agabansa da wuqa ahannunta,,,,
mum wlh bani bace,banyi masa komaiba mum ina qoqarin cire masa ne.....
matsowa yayi da ankwarsa tareda daka mata tsawa yana cewa asa mata ankwa sutafi da ita
idan taci azaba tayi bayani dakyau.
sarah dake la6e tayi saurin barin qofar takoma tsakiyar dakin tana jin dadin samun hanyar
tserewa duk da dai harlokacin hankalinta amatuqar tashe yake tasake danna kiran siyama,
siyama na kashe wayar tarasa ina zatasa kanta sbd tashin hankali da baqin cikin saraah,
tabbas ta ta6ota a inda ba'a ta6awa,
wlh saita kasheta itama matuwar taheer dinta ya mutu kuma wlh saita hanata samun abinda
takeso aduniyarnan komenene,
shigowar wani kiran yasa ta dauka amatuqar fasace kafin tayi magana saraah tarigata da cewa,
siyama nasamu mum tacewa police layla ce dan haka dasun tafi zan fito kiyi sauri ki kiramun su
seeya kice sujirani a airport komai dare ko asubanci zan sauka a airport na lagos yanxu zan
fito....
katse kiran siyama tayi hawaye na tsiyayo mata tace,
wlh kinyi bankwana da kwanciyar hankali tunda kika rabani da taheer har abada bazaki ta6a
samun dawood ba wannan alqawarina saina lalata rayuwarki saraah yanda ko kare bazai
kallekiba.
wayarta ta 'daga kai tsaye ta nemo number dawood ta danna masa kira,
kira take bai dauka takasa dainawa jikinta har rawa yakeyi zuciyarta kamar zata fado ga
hawaye sun kasa tsaya mata babu abinda takeson gani kamar taheer dinta,
sake kira tayi cikin maye ya 'dauka ahasale yace,
you fool bakusan inkun kira baa daukaba ku saurara idiots...kashewa zaiyi tayi saurin cewa,
NUR CE.
kwalbar hannunsa ya saki ta watse tareda miqewa tsaye nan take yaji giyar tasakesa cikin wata
irin sanyayar murya yace,
NUR?
daidaita muryarta tayi cikin dakewa tace,
Nur 'dinka na gidanku ayanxu haka police zasu tafi da ita kaje karka bari sutafi da ita daga baya
zankira namaka bayani kayi sauri kaje...
bai tsaya tunanin komaiba ya ture wanda ke gabansa yabar gurin da gudu isanuwansa har wani
cikowa da hawaye suke dan tsabar farin cikin dabaita6a sanin akwaishiba.
wani irin mugun gudu yake yana tsiyayo wasu irin hawayen farin ciki zuciyarsa har wani bugawa
takeyi da qarfi kamar zata faso qirginsa.
da wani irin mugun gudu da horn yashigo kwanar layin gidan daida lokacinta police biyu suka
fito da ita daga gidan nana na biyedasu tana kuka kamar ranta zai fita,
kasa gasgata idanuwansa yayi sai kawai yayi cikinsu aguje da motar yayiwa motarsu wani
mugun bugu nan take tafara hayaqi da gudu ya fito ya damqota ya cilla cikin motarsa yayi ribas
yabar layin da mugun gudu babban inspectern da mum aguje suka fito cikin tashin hankalin jin
qarar bindiga suka tararda tuni motar dawood din tabar layin,
da gudu suka shiga motarsu suka rufa masa baya.
sabon tashin hankali da baqin cikine tasowa mum tadawo cikin gida daidai leqowar sarah tana
hada gumi,
kallonta mum tayi dakyau nan take wani zargi yafado mata gabanta yayi mummunan faduwa ta
hadiye wani mugun miyau ta nufota tareda bude qofar dakin taga akwatinta da passport tayi
saurin kallonta murya na rawa tace,
saraah kece kika kashesa.....
kuka tasake da sauri ta matso tana cewa,
wlh bansan lokacinda na.....
wani mahaukacin mari mum tasakar mata saidata kife ta nunata da yatsa saita kasa magana ta
fashe da wani sabon kuka mai qarfi tana cewa,
wane irin balai da masifa ne wannan na jawowa kaina.
kuka tayi sosai harsaida muryarta ta dashe ta miqe daqyar ta fice batareda ta iya cewa qalaba
takoma asibiti kukanta na kasa tsayawa.
kodata koma asibiti sabon kuka tasaki aleeya datayi kuka harta fice hayyacinta ita tafara
rarrashinta amma sam takasa sbd babban tsoronta na biyu bayan na halunda taheer ke ciki
shine makomarta idan CJ yaji itace mafari idan aka gano saraah ce taso kashe taheer.
gudu yakeyi sosai kamar zai tashi babu ruwansa da tudu ko ina fadawa yakeyi gashi police
basu bar binsuba gashi sunyi waya anturo musu wasu motocin cike da police sosai suka bude
masa wuta amma taqi tsayawa harsunyi nisa da gari sosai sai kawai ya yanka daji cikin rashin
sa'a motar ta qwace masa tayita gudu saidata kai gurin wani qaton ice ta dakesa tafara hayaqi,
daqyar ya dago kansa daya bugu harda jini ya fito motar ya bude baya ya cicci6ota sbd tun
aqofar gidan ta some batareda taga wanda ya daukotaba,
cicci6arta yayi yakutsa dajin da ita yacigaba da gudu yayi nisa kadan motar takama da wuta
sosai daidai isowar police suka tararda takama da wuta nansuka buga suka sanarda wainda ke
ciki sun mutu suka juya.
gudu yayi sosai cikin tsakiyar dajin har asuba ga gajiya ga qafafuwansa dasuka fara farfashewa
sbd tafita cikin manyan qayoyi,
yana kaiwa gurin wani qaton kogi jiri ya dibesa agurin suka zube asume dagashi har ita.
dad qarfe bakwai na safe ya dira a asibitin mum na ganinsa hankalinta yaqara tashi,
cikin saa dr yafito lokacin yakallesu tareda miqawa dad hannu yace,
mu gode allah he is out of danger wuqar bata samesa a cikiba a gefe tasamesa kuma bata
shiga irin sosai dinnanba munyi masa aiki mun 'dinki gurin kowane lokaci zai iya farkawa saidai
kuma gskia zai dade sosai bai fara miqewa tsayeba sbd akwai jijiyar data ta6u kadan.
ajiyar zuciya suka sauke cikin farin ciki da hamdala nan dad ya juyo ya kalli mum yasake
tambayarta yanda abin yafaru,
kallon gefen aleeya tayi ta hadiye wasu yawu daqyar murya na rawa tace,
matarsace ta sokesa nima bansan daliliba yanxu haka ta gudu police sunbita....
isowar police gurin yasayin shiru tana kallon inspectan.
kalllonta yayi cikin jimami yace,
haj saidaifa haquri yarinyar motarsu ta qone qurmus muna tsaye ta cinye babu wanda yafita
acikin.......
ganin sukayi aleeya ta yanke jiki ta fadi agurin bata motsi,
juyawar dazatayi sai ganin ammy da bilal tayi kowannensu ya daskare ga dukkan alama ma
suma suman ne sukayi atsaye jin abinda inspectr yafada daga isowarsu.
hankali tashe akayi emergency da aleeya ammy