Showing 66001 words to 69000 words out of 69834 words
zuge zif din rigata.......runtse ido nai ina k'ank'ameshi don nasan babu abunda zance ya ya dakatar dashi.
Zare rigar yayi dagani sai pant da bra don bansa undey ba d'anja baya yayi yana kallona from head to toy.
Ajiyar zuciya yayi yace"i thank god daya bani mata irin wadda nake so,hannu ya mikomun taho kiji my suger."
Banda wani zab'i dole na mik'a mashi hannun ya idasa jana jikinsa,fuskar sa ga wuyana yana shin shinani,hannunsa kuma yana 6alle mun bra d'in,numfashi naja ina jin kamar yana zare mun duk wata lakka ta jikina,saida yayi nasarar rabani da komina,sannan ya daukan ya saka ciin ruwannan daya gama had'awa,d'umi garai mai ratsa jiki.
Idona lumshe inajin ruwan yana ratsani,hakika yanayin da nake ciki ko rabinsa ban tab'a tsintar kaina acikiba lokacin da nake tare da Dr,shidai barshi da yan tabe taben sa ya samu ya tadama kanshi tsumi,tofa da zaran ya dau caji babu ruwansa dani zauhau aikinsa baji babu gani,da ya kawo zai tsallakeni yana samun albarka,zan iya cewa tunda nai aure bansan dadin jima,i ba saida na samu ciki shima bawai don kaina ba saboda abunda ke cikina,dr baya romance dani babu ruwansa da wasu yan wasanni shidai yajishi tsundum shine burinsa.
Tunanina ya tsaya lokacin danaji hannunsa saman wuyana yana yawo,zabura nai kamar an tsira man allura........yawo yake dashi zuwa kunnena zuwa saman fuskata,wani tsirin abune nakejin yana bin jikina banda sauke numfashi babu abunda nake,sabulun ya tsiyaya ga hannunsa yana bin sak'o da lungu na jikana,kua very slowly gently yana ba ko ina muhimmanci,kan kace me nafita duk wata natsawata shima nafitar dashi,bansan sadda najishi cikin ruwan ba,jikina da nashi suka game waje guda,nidashi idonmu duk rufe sai mulkar jikan yake yadda yakeso,nishi kurun nake fiddawa sai faman mik'a nake ina bank'arewa...........minfi karfin minty talatin sannan ya bude magunar ruwan yafita yasake tara wani,ina jikinasa na lafe kamar yar mage,dago habata yayi idonsa akan fuskata,duk sun canza launi cikin wata voice mai laushi da shiga jiki yace"suger open ur eyes and look at me."
Wani irin numfashi naja ina jan ajiyar zuciya daker na lalubo maganar don muryata b'at bacewa tayi.
"Bazan........baz....bazan iya..ba."
Wannan maganar tayi masifar rikita mashi mashi tunani,lumshe idinsa yayi ya bude yace"ohh my suger pls mana,i want see my love In ur eyes,pls open it now."
Jinai kamar yana zarar raina da wannan maganar,ba kamar da naji hannunsa saman nipple d'ina yana d'an murmmurzawa......bansan sadda nace"ohhhhhshhh."
Muryar sa can kasan makoshi yace"oya open."
Ahankali nake bude idon ina jin yanayina yana kara hauhawa,har na budesu tas cikin nasa na tabbata yadda idonsa ya canza haka nau yayi,kallonsa danake sai nakejin kamar zan mutu saboda yadda wasu irin mahaukatan feelings dake taso mun from now where......matso da fuskarsa yake haf da tawa yana cewa don't cloth it pls."kamar wata sakara haka na d'aga mashi kai,ahankali yake sake nufo face dina,har yazo gaf da bakina bansan sadda nazo zan lumshe su ba yayi saurin cewa"no don't do it." Daker na sake budesu bakina yake kallon yana goga hancinsa saman nawa,da gefe da gefen kuncina kafin yayi masauki saman bakina........wani dogon nishi muka saki nidashi,dandanan kamar wani mayunwaci yashiga kissing din bakina,bansan ma ina taya sa ba saboda har ga Allah nakai makura,wani irin zazzafan kiss mukewa juna,miyan sa yake jalalamun ina shanyewa,ina bashi nau yana sha munfi awa cikin bandakin nan,mun b'ta ruwa yakai kala uku.
Wanan sabulun na tsarki ya dauko ban ma sani ba,saidai naji hannunsa can kasana wata irin zabura nai ina k'ankameshi,daker nake jawo numfashi matse kafata nai ina girgiza kai nakasa magana.
Ahankali yake mun rad'a ga kunne.
"I'm ur husband,duk abunda nai maki suger is not haram karki manta lada fa zaki samu kuma nima zan samu,plss karki hanani gonata ce Allah yaban damar shigarta aduk sanda naga dama plssss suger."
Maganar yake yana dora kafata daya kan tasa yasake dora dayar ga dayar kafar,sake matso sabulun yayi yakai hanunsa wurin yana shafawa,nidashi saida mukaja wani irin numfashi,hade fuskokinmu yayi still yana shafawa ahankali,yana murzawa yadda zai shiga cikina daker nake numfashin yanxu,nidashi bazan banbance wanda yake gaf da suma ba,amman inajin nizan rigashi don bazan iya jure wanna feelings dinba.baiga alamar yah zai bar shafa niba,don sabulun ya hade da ruwan gabana yana bada wani irin sulb'i..........saida na fashe mashi da kuka sannan fa ya daina,ya kora ruwan yatara mana wani yadauraye mana jikinmu ya nadoni cikin towel,banda ajiyar zuciya babu abunda nake ja.
Har kan gado ya direni ya shafa man mai yasa man kayan bacci,sanna ya shirya kansa saida naringa rera mashi kukan shagwaba sannan yatai yabarni,wannan rana ban samu bacci ba murje murje naitayi sai gaf asuba baccin ya sureni,ban samu sallar asuba ba sai wajen shidda da rabi,sannan nayi nakoma don idona har rufewa yake.
*yaudai nayi rashin kunya,kunja kunyar ma hada ido nake daku*πππ€
Muhadu second to the last page πlaifin dadi kare wa
Mrs bb
Mom muhseenππ
[7/16, 12:20 PM] Mom Muhseen: πππππππ
πΉ
*ABIN CIKIN RUHINA*
Writing by mrs bb
Mom muhseen.
Wattpad name
Humaira7531.
DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB.
55.
Not edited (inkunga typing error kuyi hkr ina saurine)
Ban tashi ba sai kusan karfe sha biyu,banyi mamaki ba saboda jiya naji bacci idona sosai.
Wanka na shiga na fito ina shafa mai,ahankali inabin fata ta datayi wani irin fresh,don duk gyaran da akayiwa amare muma nida sweetheart dina sai da akai mana,shiyasa jikinmu gashinan kamar na jarirai,don wacce tayi aikin gwanace sosai annie ta daukota daga maiduguri.aikuwa munsha gyara don inajin shiyasa sha,awata kara karfi.
Nai mamakin abunda ke fita daga kasana jiya na manta ashe fa nasha kaya da yawa,murmushi nai ina tuno moment dinmu najiya,lumshe ido nai inajin wani irin farin ciki yana cika zuciyata.
Yanzu zan san nayi aure,yanzu zanji dadin dake cikin marking love.........Allah sarki dr Allah yajikan ka yayi maka rahma,Allah baisa zamu yi rayuwa maitsayi ba,ina maka fatan samun rahmar ubangiji.
Shaf shaf na shirya don inje in gaida Abbu naji yace zaije unguwa yau.
Riga da siket ne cikin kayan bikin da ban gama sawa ba nasa.sai na ganni na canza sosai fuskata sai annuri take,dariya nayiwa kaina ina fesa turare nafito daga d'akin.
Saida na gaido Annie da sauran yan uwanta da zasu tai yau,sannan na wuce wajen Abbu muka gaisa yake jana wai harna yi kiba daga jiya zuwa yau,don jin nasamu abunda nakeso.
Gudowa nai saboda kunyar da yabani,mimi ce mukai karo tana goye da Airah.
Zaro ido nai ina kallon babynah "yaushe kikazo sweetie nayi kewarki wlh,zo taho ga mominki kima kinyi kewarta ko."
Na sunbaci goshinta aikuwa ta hau b'angale dariya,duk ta kara man girma nagani ansar ta nai ina cewa"sweetie me ummi ke banka maki kikai wannan girman,wlh kinyi kyau muaaahhh."
Dariya taitayi tana k'yalk'yalawa.mimi dai kallonmu take kafin tace"Amarya kinsha k'amshi to ya amarcin."
Harara na banka mata ina wucewa b'angaren ummi biyoni tai tana dariya"daga ganinki ma wlh na samu ansata,kinga yadda kika yi jawur sai daukar ido kike dagani wlh kinsha madara jiya."
Zaro dara daran idona nai in rufe bakina nace"innalillahi,mimi ubanwa ya koya maki iskanci,aikuwa kamar gaban ummi kikai saina gaya mata,shegiya marar kunya kuma zamu gauraya wlh nidai kika yaudara ko."
Dariya kawai take tana rik'e ciki tasan ta hada rigima. jiya anyi kam tasan anyi shagali.
Koma wa tai tabarsu suka shiga b'angaren ummin.
Tana ta yiwa mai aikinta fad'a a kitchen suka sameta.tana ganinsu ta washe baki tana mik'o wa airah hannu amman ta mak'ale kafad'a
Ummi tace"kinga ja ira,au kishinne ya tashi tokuwa saidai ki mutu yarinya,mijina yafi karfinki."tafada tana hararar Airah.
Me khairat zatai ba dariya ba,hartana dukawa tace"kai ummi,itafa ba haka taje nufi ba."
Hararata tayi tace"gashinan tana mun kallon uku saura kwata,kice ba haka take nufi ba to wlh koma mekike nufi yarinya nan gani nan bari wlh."
Dariya nake har da hawaye don wlh ummi taban dariya ganin zan yadda Airah yasa itama tayi dariyar tana ansheta daga hannuna.
Muka fito falonta ina gaidata ta ansa cikin walwalah ummi ta canza sosai,ferfesun yan shila ta kawo mun tace"maza cinyesu kishanye roman,karki tauna kashin don wlh wancen mayen idan bakiyi dagaske ba zakisha wuya,don naga rawar k'afarsa tayi yawa."
Na shiga uku na kunya kamar ta kasheni sai soke kai nake k'asa,jinai ta dungure man kai tace"dallah can,wakike jima kunyar zan makeki wlh ja ira saki jiki kicinye ko sai na sab'a maki,kafin infito daki kin cinye shi.kekuma kishiyata zomuje d'aki badan halinki ba."
Fita sukai suka barni ina cinsu,wlh babu dadin gaba balle na baya inaci ina ya mutsa fuska,daker na cinye su romon kuwa kasa shanye shi nayi duka na je kitchen na zubar na wanke kwanon.
Ficewa nai don wlh bazan iya had'a ido da itaba wajen maah naje,itama da nata abun nida salma tatusa gaba saida taga ina shirin amai ta kyaleni,wasu abubuwane taringa durka mana,can nabaro salma,don indan natsaya saina amayar da duk abunda naci.
Mimi kau yini tayi tana jana kamar zan mata kuka nace"plsss karki sake irin abunda kikai jiya wlh kadan yarage.........plsss kibari kingani cikin gida muke shikuma ba kunya ce ta isheshi ba baijin komi nizai bari da soke kai kasa."
Tana dariya tace"sorry my Anty nabari bazan sake ba."
Airah yini tay wajen ummi saboda ta tusa mata kayan wasa da chocolate,saudaya tasha nono abunda ma nalura dashi nonon bai dameta ba yanzu,sai dai koko ko costand.
Karfe shidda Ameer yazo yasha gayunsa kamar dai sabon ango,sai zuba k'amshi yake dariya kamar ta kasheni saboda tsokanar ta danake,saida tayi kamar zatayi kuka nadaina har bakin mota muka rakota ta rungume maah tana hawaye.
Maah tace"mezangani haka salma,kema sabuwar amaryarce bason sakarci fah."
Cikin kuka tace"maah wancen karon banyi kuka ba,saboda ina murnan zanbarku ina ganin kun takura rayuwata ne baku sona shiyasa,amman saidaga baya nagane cewar banda masoya kamarku,dangin mamana da suka ringa zigani aranar,tundaga sannan ban sake ganinsu ba,babu wanda ke daukar kirana idan nakirashi,amman ku nadawo gidan kun ansheni hannu biyu,babu nuna damuwa ko zagi balle hantara,banda bakin da zan iya gode maki maah,saidai zan dawwama ina maki adduar gamawa da duniya lafiya,ke uwace tagari mai tsayuwa kan lamarin kowa,kiyafe mun maah kiyafe mun kisaman Albarka wannan karon,don nasan hakkinkine yabini wancen lokacin naimaki alkawarin yin biyayya gareshi da kuma hakuri da zama gidana,don kuwa shine zaisaka ki farincki,kiyafe mun maah."
Babu wanda bata ba tausayiba lokacin don nida mimi kuka muke taya ta ,ita kanta maah din hawayen take gogewa tace"haba salma aike diyata ce har abadan,kuma na tabbata nono na dakika sha baki zubarba,kawaidai wani lamarine na ubangiji dakuma kaddara,na yafe maki duniya da lahira salma Allah kuma yayi maki Albarka ya azurtaku da zuria dayyiba,kibi mijinki sauda kafa koi ya umurceki inhar bai sab'a ma sharia ba kiyi,sannan zuwa yanzu kinyi hankali kindauki darasi,saikisan wanda zakiyi qawance dashi."
Tana goge kwallarta tace "maah nida qwa har abadan,y'an uwana gasunan sun isheni rayuwa wlh."
Dariya taba mu itama tanayi sannan ta shiga motar yayiwa kowa bankwana sukatai muna daga masu hannu.
Sauna muguwar kewarta Allah sarki naka nakane koda kai mezai maka.
Haka gidan ya koma daga ni sai mimi dasu maah,saifa sweetie na Airah,wsan b'uya muka komayi nida yah Areef,danaji zaishigo zan boye duk yadda yaso ganina nahana don yadda nakejin canjin jikina wlh ya tab'ani akwai damuwa.hutuna ya kare na koma IT dina daman sati uku yarage man na zage bakin kokarina inayin duk abunda ya kamata,saidai yah yabini har can yaganni amman ba gida,wata irin soyayya yake man maisanyi mairaysa ruhi,ina tsananin kewarsa nikaina yadda nakejin kaina ina bukatar shi,don umi da Annie da maah kamar zsu kshine da kayan gyara,musamman annie ta ke kirana tana mun darasin kwanciyar aure,ranar data fara kamar zan nitse harta gama bance kala ba,kaina yana kasa tace mun dukkansu yan uwanki babu wacce ban mawanba,saike shiyasa naga yadace na ganar dake na nusar dake,don mahaifiyarki bazata iya ba,ita kuma ummi tace kunyar ta da kike ji bazata barki kigane ba,gara dai ni na maki,don haka ki kula kikuma yi aiki dashi don wlh Areef dole saida kulawa,ina lura dashi duk yafi sauran rawar kafa."
Haka annie tazage tun inajin kunyar harta rage,wani zubin idan inada tambaya zan mata kuma taban ansa,zuwa lokacin nikaina amatse nake wlh daker nake bacci saboda d'an banzan feelings dake hanani bacci.
Hardai Allah yasa nakare IT dina muna exams din final lokacin ummin dr tace na yaye Airah tunda ma ba shan nonon take ba,da nayi gardama saboda inajin tausayin sweetie,amman da maah ta lallasheni ta kuma nuna man hakan shine daidai saina hakura na cireta,bayan kwana biyu ummin dr tazo ta tai da ita wajenta da kuka muka rabu kwana nai ina kukan rashin sweetie,Allah ya sani ina son Airah ban san ma ina sonta har haka ba saida akarabani da ita,ganin duk nashiga halin damuwa yasa ummin taki rani tace inyi hkr idan natare da sati biyu zata kawo mun ita.
Wannan bayanin yasani na samu natsuwa har nasaki jiki aka cigaba da yimun gyaran jiki,inka nni ak ganeni,saboda canzawar danayi mimi sai santi take wai kosu Anty shida ba aiwa wanan gatan ba saini,Annie tace "kinsan ai ita tadaban ce kema ki hanzarta dai Abukhalipa yadawo atsayar da lokaci wanda yafi wannan ma yimaki za,ai."
*MU HADU FINAL PAGE INSHA ALLAH.*
INA MATUKAR ALFAHARI DAKU MASOYANA HAKIKA BANDA KAMARKU ALLAHBYABARMU TARE,YA KAWAR DA IDON MAKIYA KANMU KARKU MANTA COMMENT DINKU SHINE KWARIN GUIWATA,KUCIGABA DA YADDA KUKE MAMAN MUHSEEN TAMUCE INSHA ALLAH.
MRS BB CE
MOM MUHSEEN.
[7/19, 6:24 PM] Mom Muhseen: πππππππ
πΉ
*ABIN CIKIN RUHINA*
Writing by mrs bb
Mom muhseen.
Wattpad name
Humaira7531.
DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB.
*FINAL*
*LAIFIN DADI KAREWA,BAKINA BAZAI IYA BIYANKU IRIN GODIYAR DA ZAN MAKU BA,KUN NUNA MAN KAUNA KUN SONI KUNSO BOOK DINA,ALLAH YA BARMU KU YASAKA DA ALAKIRI.*
*WANNAN LAST PAGE DIN SADAUKARWA NE GAREKU MASOYAN ABIN CIKIN RUHINA.KUYI DUK YADDA KUKE SO DASHI.*
Rana bata karya saidai uwar d'iya taji kunya,Allah yayarda lokaci yayi akawarin Allah ya tabbata khairat agidan *Abin cikin ruhinta* bayan tsawon shekaru dasuka gaba,bayan duk wata gwagwarmaya da akasha,bayan duk wasu kalubale dasuka fuskanta,bayan sallar magaruba Annie da Mimi da ummin dr suka rakata har gidanta,a can suka tada amaren anty shida husna Yah meenah.sai salma data zo itama Airah nai nai tazo ta k'iya tana lik'e jikin ummin.
Suna kawo ni sukai sallar mangaruba suka wuce.
Nanfa aka bude chapter hira nida nazo Ina risgar kuka saigashi na bige da dariya Anty shidah kuwa tashi tayi don jin maganar damuke husna kecewa.
"Hum wlh khairat na tantance abunda kikaji lokacin da naje na sameki gidan dr.alokacin fah ganin bekenki nake,akan baki hkr da lalurar mijinki."
Dariya nake Ina rik'e ciki yah meenah tace"uhm ai in ana salla ba,a magana duk yan gidanmmu kaf babu Wanda ban kiraba saboda azaba,banyi tunanin yah imran zai tab'aniba ranar nan,saboda yi yayi kamar bai damuba,ashe cewa yake gama bacin."
Dariya harda kwalah nace"yah meenah baki kirani ba,aida dagudu zanzo na kawo maki d'auki."
Hararata tayi tace"wlh sunanki yafi na kowa ya wan kira don har gobe dashi yake Jana."
Dariya suke abunsu salma tace"wlh konidai da ba sabuwa ba randa na koma Ameer baimun da sauki ba,naji jiki don haka kibar dariya kilan duk area nan saikun jiyo ta yah meenah."
Jinai gabana ya fad'i nai zuru ina zare ido.
Anty shida dake cangefe tana danna waya ta kallan murmushi tayi tace"kuma wlh bamu zuwa muma."
Me zasuyi ba dariya ba idona yayi kwalkwal dariya suka dunga mun,husna tace"kyalesu ta alkairin Abbu,babu wani abu dazai sameki abunda ma yayan naki ne sai yadda kikai dashifa."
Nan dai sukaringa kwantar mata da hankali har sadda su Areef sua shigo anyi sallar isha,i zuwa lokacin khairat tayi wanka tasaka riga da siket,sai tsananin kamshi take,su husna sunbud'e gidan da k'amshi na turaren wuta da freshener.
Yah jahid ne yafara shigowa idonsa akan anty shida dataje tayo wanka tayi gayu sosai,sakin baki yayi yana kallona,batama San yanayi ba sai fesa freshner,wjenta ya isa ya rungumo bayanta yana cewa"my dear u look so beautiful I love u."
Salma dake kusada su takauda Kai tana dariya,husna tace"nidai saina tanka,yah ko ganin ido bakayi."
Murmushi yake yana rik'eda hannun ta yace"Wankan makaho,Wanda yagani shiyaji kunya.ko ba haka ba dear."
Dariya tayi tana janye wa daga gareshi,Shahid ne yashigo yana cewa"kifito muwuce gida wlh,don ango yace sai duk kunfita zaishigo,gara mufece kafin yakai ga samana bulala."
Dariya sukai shida yah jahid,salma tace"wai dagase kake yah shahid."
Yana rik'eda husna yace"wlh yana waje yamaki fitowa daga cikin motar."
Jinjina Kai sukai itada yah meenah,suka kalli khairat suna dariya.
"To amarya Mudai bari mufece Allah yasa Alkairi,ayita hkr."
Dariya suke duk suka dauki gyaluluwasu sukafice,kuka nake sosai saboda a bun yaban haushi,donme zai korar Mani su,duk salon zakewa da rawar kafa aisai yazo yaci uwarda zaici.
(Lol khairat kenan harkin gama kewartasa.)
Salma ameer daman yana kan hanya,suka wuce gidan su don yanzu kauna suke zubaw kamar zasu cinye juna,yaje har gidansu Raihana ya kaimata takardar sakinta.
Hakan yayiwa salman dadi ba kadan ba,don yanxu gudun b'acin ranta yake,Abbu ya Samar masa aiki sabon company daya bud'e shi yaba MD din wajen.
Sallar isha i nai na fito falon komi need sai k'amshi ketashi,zanso kuga yadda falon yake babbane yasha manyan labulale different color's,ga kujerunta royal set biyu ga wasu can a karamin falon.
Bedroom dinta kuwa gadajeni na Gan na fad'a,kuma Duk Areef ne da wannan aikin,sauran kayanta na gidan dr kuma yace salma ta dauka.
Aikuwa ba karamin dadi yayi mata ba,don daman raihana ta kwashe mata kujeru ta siyar.gadon kuma ya lalace.
Komi sabo haka ta Alkairin abbu akai Mata,kayan kitchen ne kurun dadyn yah meenah ya ba Annie kudi tasake mun.
Gaskiya ban San irin godiyar dazan wa iyayena ba,don kuwa ta KO ina nasamu gata da jin dadi.iyaka dai addua da gama wa da duniya lafiya shine zamuyi tayI masu.
Tana zaune falon ya shigo,shan mur tayi duk da yadda gaban ta yake mugun faduwa,ta mance rabon data ganshi kwayar idonta so take ta kalleshi Amman ta hana ta.
Tunda ya shigo wani irin fitinennan kamshinsa ya bud'e Mata hanci,lumshe ido tayi tanajin kabanta yana sake faduwa.
Wani glub ya kunna wanda