Showing 21001 words to 24000 words out of 69834 words
ba,motace ta gani ta fad'a kowa santinta yake school din.
D'auke kaina nayi nayiwa husna sallama na nufi fita,driver baizo ba kuma banzo da mota ba,daman yah jahid ne ya kawoni.......tracking nakeyi ina dub hanya kozan samu taxi,don hanyar ana wuyar abun hawa,duk yadda naso inje gida kan mangruba da alama hakan zai wuya........ban gama tunani naba motar nan tayi parking gabana.
Tsoro naji ni dafarko kafin ya sauke glass din tagar gefen shi.....
"Shigo mine in kika tsaya jiran taxi zakiyi dare."
Fuskarshi bbu alamun wasa ban iya musu da malamina ba shiyasa kurun nashiga,shima kuma don nasan yasan gidanmu nasan bazai cutar dani ba,don Abokin yah Areef ne sosai.
Shiga nai kurun ya cigaba da tafiya saida muka hau titi sosai yace"ina motar ne yau"
Ina danna wayata nace"banzo da itaba daman Yah jahid ne ya kawoni."
"Oky,Amman ya kamata abaki mota saboda irin haka,idan kuma Abbu yana ganin kinyi k'aranta yabarki ki dawo hostel inaga hakan zaifi,don irin haka akwai risk gaki mace."
Shiru nayi ina sauraren sa,hakika yana da zak'in murya sosai ga natsuwa komi cikin natsuwa yake har maganarsa.
"Nace insha Allah zan masa magana."
Daga haka bamu sake cewa komi ba har mukaje gida........ban yarda yashiga ciki ba nace yasaukeni nan ma bakin get is oky.
Fitowa nayi nace" thank u sir."
Gajeran smile yayi yace"ur welcome, kigaida Maah."
Nada"zataji."
Sauri sauri nake don kar wanda ya ganni nashige ina ajiyar zuciya,don bansan yazance ba idan aka ganni ya saukeni,duk da ansashi cikin gida hakan bazai hana su tabayeniba.
B'angaren Annie na wuce in tajin dadin babu wanda na gamu dashi,yah meenah na ta gyara kayanta na wadrop tayi guga nashiga dakin,
" sannu dr kairat."
Murmushi nayi nace"me akayi da maza yah meenah kofa first semister bamu gama bah."
Kaya nahau cirewa tace"kamar gobene insha Allah."
"To Allah ya Nuna mana lokacin lafiya,bari nayi wanka inyi sallah zaki rakani wajen boss."
Dariya tayi tana tambayata waye boss,
Inacewa idan nafito zakiji.
Ban wani d'auki lokaci ba nafito shaf shaf nayi shafa nazura kaya,Allah yayini ba gwanar kwalliya bace,don ni sometimes ko powder bana sawa in zan fita school,amman i wonder nake ganin yadda wasu ke daukar heavy make up suna shiga school.......
Saida na gaido Annie sannan nafita cikin gida wajen maah,Falo na sameta itada mai aiki suna hira,na zauna ina gaidata.
"Ashe kin dawo,ya test d'in."
Na yamutsa fuska"to da sauk'i dai kiyitayi man Addua kar nasamu fail,saboda wlh yau nayi ma lecturan laifi."
Fada tayi man kamar zata dakeni,har nai nadamar sanar da ita.
Hakuri nabata take cewa idan nayi wasa wallahi karatun zan aje ayiman aure.
Wata irin zabura nayi ina kallonta,nace"maah aure fa kikace me yakawo wannan maganar."
Sallamar mai aikin tayi tace idan zan kwanta in sameta d'akinta,nace to kurun tatashi tabar falon.
Abbu bainan shiyasa banma je inda yake ba,maganarta tayi man tsaye ga makoshi "Aure,ni za,awa auren,tabdijam."
Tashi nayi nawuce d'akinmu salma bata nan nasan tanacan ta kasa ta tsare.
Tsaki naja nace"Allah yarabani da wanan wahalallar soyayyar."
Kaya na fara had'awa cikin trolley,tun kan in tabbatar da anyarje man ko akasin haka harna hada kayana,inaba zuciyata tabbacin ai yama yarda yagama,saida na had'a akwati uku harda jakunkuna takalma dadai sauran abunda zan buk'ata.
Nafito na wuce wajen yah meenah nace tataso muje,tayi dani inzo muci abinci nace sai mundawo banda natsuwa harsai na samu abunda nakeso.
Fita mukai Annie nacewa Allah yabada sa,a muna dariya mukace ameen.
Tunda muka doshi b'angaren nasu zuciyata take bugawa kamar zata fito waje,na rik'e hannun yah meenah gagam har tana cewa"zaki karyani fah."
Banmasan nayi ba bansan dalilin dayasa nake masifar tsoran saba,nidai banson had'uwa dashi harcikin zuciyata kuma haka yake,nidai yanzu ko kad'an banajin wani sonsa saboda yariga ya koya man tsoransa ya cireman duk wani feelings akanshi,amman ina mamakin abunda naji shekaranjiya........wanda har yau inajin abun idan natuna da ranar......tura k'ofar falon yah meenah tayi nayi saurin b'oyewa natoge nakasa shiga,da alamun suduka suna nan,inajinma harda salma jinai yah jahid yace"waye nan."
Yah meenah tace"yah mune."
"To kushigo mana kuke lab'ewa."
Jana take ina togewa don har jikina ya fara rawa,saboda tsananin tsoro........dole tashige tabarni ina rawar sanyi.
"Ina kairat d'in."
Cewar yah jahid
"Gata can bakin k'ofa ta k'i shigowa."
Murmushi yayi ya kalli Areef dake kwance kan three seater yalumshe idonshi,ga salma zaune gabanshi da alama fad'a sukai.
Muryarsa yadaga yace"kishigo my dear bacci ma dodon naki yake."
Aikuwa nai zuf nashiga na rakub'e bakin kujerar farko ta wajen k'ofa.
Duk nai tsuru tsuru me zasuyi ba dariya ba,har salma dariya take can kasa kasa.......hawaye suka silaloman natashi nayi hanyar fita naji muryarsa irin ta marasa lafiya yace"zo nan."
Kasa fitar nayi najuyo ya kalli yah meenah yace"kubarnan."
Kankace me taruga salma tatsaya nuk'u nuk'u yadallah mata harara sannan tatashi tafita,yah jahid yaketa jana nakasa biye mashi don jina nake kamar saman gajimare ina lilo.
Lumshe idonsa yayi bai sake kulani ba,saida naji zaman ya isheni nace"yah."
Jahid murmushi kurun yake yanason wannan dramer tasu,
Jin yaki ansawa nasake cewa" *YAH AREEEF*"
Tsintar kwayar idonsa nayi cikin tawa,sai bakina yayi nauyi na kasa cigaba da maganar.........sadda kaina nayi ina sharar kwallah,nidai narasa gane kaina,dan danan idan ina gabanshi sai kuka.........."idan kuka zakiyi man get out."
Jinai kukan ya kucceman nadunkule waje guda kaina cikin guyawuna,yi kawai nake ina sauke ajiyar zuciya.
Yah jahid da tasowa yayi zai lallasheta sai yayi wani tunani kurun sai yafita yabarsu.
Tashi yayi zaune yanajin kanshi yana tsananta ciwo,daker ya fizgo maganar yace"zonan."
Kasa motsawa nayi jikina rawa kurun yake kamar anjonaman wuta......dafe kanshi yayi da duk hannunsa,cikin tsawar dabaisan ma zai iyayintaba tace"I said come here."
Ina makerketa na isa wajenshi,rawa kurun jikina keyi hawaye kau kamar anbude famfo.......hannunsa yasa guda d'aya ya rikoni yana kallona da jajayen idonsa dasuka rine.
"Menene,mekike so."
Muryata na rawa ina shashsheka nace"dama........dam.....a..cewa za......nyi.......ka....barni na koma hostel."
Tsaki yaja kafin ya saki hannuna yace"is that All"
D'aga kai kurun nayi yace"waye ya kawoki d'azun."
Ai jinai fitsari zai kucceman girgiza kai nayi inaja baya.....fincikoni yayi ya zaunar yana kallona "I said waye yayi dropping naki d'azun."
Fashewa zanyi da kuka ya tashi ya shiga d'aki belt ya d'auko yace"answer my question."
Saboda tsananin firgitar danake ciki yasa bansan sadda idona yayi looooooo nazube k'asa bah...........
Mrs bb ceππ»
Love u All my fans
[6/4, 9:18 AM] Mom Muhseen: πππππππ
*_ABIN CIKIN RUHINA_*
Written by (mrs bb)
Mom muhseen ce
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*ππ°AINUWA πΌRITER'SβπΌ*
*π¦SSOCIATIONπ€π»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
22.
Dafe kai yayi yana jin kan nashi yana sarawa,ruwa ya bud'e ya d'auko cikin frig mai sanyi yashiga shafa mata ga fuskarta,wata ajiyar zuciya na sauke mai nauyi.......lumshe ido yayi yana sauke tashi ajiyar zuciyar.....tashi nayi nafice ban sake mai magana ba,harna wuce bangaren maah nadawo don nasan munyi da ita zamuyi magana.
Ta na ta shirin kwanciya don Abbu sai yakwana biyu yaje wani taro libiya,idasa shiga nayi na zauna gefen gadon,idona rufe ajiyar zuciya kurun nake,ina mamakin yadda nakejin tsoronsa har cikin yan cikina,abun yana d'aure man kai......."lafiyar kalau."
Bud'e idona nayi nace"maah tsoron da nakewa yah Areef yana ban mamaki,inhar zan kusanci inda yake jinake kamar zan sik'e,maah bansan dalili ba tun ina ganin abun ba komi ba maah yanzu yana ban mamaki,yanzu fa zuwa nai kurun na tambayeshi idan yabarni nakoma hostel,amman karkiso kiga yadda jikina yake b'ari,karshe kan nafito har suma nai nadawo."
Kallona take tana nazarina tsawon lokaci,kafin ta girgiza kai kurun tace"akwai wani abun,Aman kibar hakan cikin ranki zanyi wani abu akai,sannan kinyi sanyi da azkar dinki khairat,ki zama jaruma akoda yaushe karkibari wani yaga rauninki Addua takobin muminice kizage dayinta,sannan duk sanda zaki kusanci inda yake ya zamo kina karanta hazbunallahu wani imal wakil......kiyita nana tawa har kurabu understand."
D'aga mata kai nayi ta cigaba da shirinta,nace"maah shikenan."
Have"aa,saurin me kike."
Shiru nai inajiranta don dajin maganar tana da matukar muhimanci.
Saida ta gama ta hau gadon sannan tace man,
"Salma taje ta samu Inna tagaya mata komi akan yayanku,harda soyayyarsu sannan ta k'ara dacewa ita bata son karatun aure takeson yanzu ayi mata."
Kallon maah nake kamar itace innar ko salmar......gaba d'aya nayi huking,salmar da kanta tafadi wannan maganar,
"shin wai me salma keson zama shin meyashiga kanta,anya wannan tunaninta ne kuwa maah."
Murmushi tayi tace"maganarki abun dubawa ce wannan ba tunaninta bane,karanta mata akai,ita kuma tahau ta zauna,salma data sha nonona zubarwa tayi,don banyi zaton hakanba Amman nasan mezanyi."
"Maah karkice nafadi haka saboda kishi ko har yanzu inason yah,Anya salma ta dace da yah Areef,maah kar azo abubuwa su dagule."
Gyara zamanta tayi takallan tace"kema ai Auren takeson aimaku kudukan ku harda shidah......."
Zaro dara daran manyan ido na nai ina kallon maah,murmushi tayi tana kallona"maida idon karsu fad'o,wannan maganar bamai yuwu wa bace khairat kwantar da hankalinki,itadai dakeson auren za,ai mata amman ba d'anaba saidai tanemo wani,duk abunda yarinyarnan take ciki khairat wlh i know,I know everything about her."
Jinjina kai nake kamar kadangaruwa,lallai mutun mugune duk da bansan me maah take nufiba,naji ajikina salma ba alkairi take shiryawa ba,cikin karyewar murya nace"maah me mukai mata,bamuyi mata komi ba,yadda kowa yake da yanci cikin gidannan haka takeda,akan me salma zatai haka."
"Come down my angel,don't mind her,everything will be Alright."
Ganin dare yayi tace inzo yau tare zamu kwanta,dadi yakamani,yau zan kwana jikin maah d'ina after long time.
Naje na canzo kayana nazo na kwanta tayi mana Addua tashafemu mukai baccinmu.
πππππππ
Washe gari inada class 7:00 am. Tun wuri maah ta tasheni nashirya taje ta hadoman break dakanta,wani jidani take sosai nikuwa kamar na tashi sama don dadi,Annie tashigo ta ganmu tace"yau kuma shan nono ake,na b'oye ina dariya hira mukai tayi har nagama,yah meenah sai 4:00 pm takeda ita,don yanzu mawiyaci ne mufita tare,hka ma wajen dawowa.......yah jahid ne ya lek'o yace"ko my dear ta shirya zan sauketa makaranta."
Nai saurin tashi nace" muje yah jahid."
Muka fito ina yiwa yah meenah saita taho......muna dosar motar naji gabana ya fad'i rasss,jikina ya fara rawar da yasaba na kalli yah jahid ya girgiza man kai,adduar da maah tace nayi nacigaba da yi,harda karin wata yana zaune kujerar zaman banza,na shiga baya na zauna cikin kwarin guiwa yah jahid yatada mukatai.
Saida nayi jarumta sosai sannan nace"yah Aree ina kwana."
Bai juyoba yace"lafiya lau."
Har mukaje bai ce komiba kad'an kad'an yah jahid ya jani da hira har mukaje school d'in.
Fitowa nai inayi masu sai anjima harna juya naji yace"kayanki fah."
Sororo nayi ina kallonsu murmushi yah jahid yayi yafito yana bude but,kayana nane kuwa wad'anda na had'a.....bansan sadda wani k'ayataccen murmushi nayi har dumful dina duka biyin suka bayyyana,kallona naga yanayi kamar ya samu tv,na sadda kai nace"thank u yah Areef."
Wayata na fiddo cikin d'oki nakira husna tazo ta tayani d'aukar kayana.
Sunanan har ta iso muka kwashi kayan sai hostel,ranar inacikin farin ciki sosai,munfito break nakira maah na gaya mata, tace ai tasani kin gaya man tayi,nasiha sosai tayi mani maishiga jiki,sanan tace inri'e ibadata da azkar dina,idan na kwana biyu zata kawo man ziyara,aikuwa naita jin dadina.
*(YANZU WASAN ZAI FARA,MASOYANA KUBIYONI DON JIN YADDA LAMARIN ZAI KASANCE.)*
Zama na hostel tare da husna ba k'aramin dadi yake man ba,gashi karatunmu yana kara zurfi,komi yana kara gaba sai inyi wata banje gidaba wani zubin saidai Annie da maah su suzo su ganni,saboda munfara zama busy tsakanina da yah Areef kuwa zan iya cewa ni hakan ma yafiye man kwanciyar hankali,duk da yanzu alhamdulillah tsoron da nakeji nashi yayi mugun raguwa,duk da ba had'uwa mukeba amman sometimes yana kirana yaji ya karatun,ya kuma jaman kunne akan wasa da karatun,daga haka shikenan sai muyi sallama,rabona dashi tun randa suka kawoni,yah jahid ne duk weekend zaizo ya d'aukemu nida husna muje yawo,wani zubin kuma muyita fira har yamma sannan yatai.
Yah meenah ma takusan dawowa hostel din,sai dady ya dawo idan yabari zata zo d'akinmu muhadu mu uku.
Salma kuwa zuwa yanzu bansan wace take ciki ba,saboda koda wasa ban taba ganin ta kawo man ziyaraba,kuma konaje gidan bana ganinta......Anty shidah tadawo sunyi graduation,yah shahid ma yadawo,gidan yanzu gwanin sha,awa.
Husna duk ta rud'e da ganinshi yayinda shi baisan ta nayiba, zanso ace had'in yayuwu saidai yah shahid ba,amai cusu irin wannan bakke ince zan mashi maganarta,amman inanan ina tsara plan dina,don nasan yah zaiso ta kodan bata rasa komiba husnar.
Akwai wani abu guda dake faruwa dani,tsakanina da DR MK mutumin duk school d'inan yawancin yanmatan dake ciki bawacce bai burgeta,cikinsukuwa hardani eh sosai Dr yana burgeni ta b'agarori da daban daban,kamar natsuwarsa kamewarsa daga kula yanmata,rashin maganarsa,tsaftarshi gayunshi da kuma tsayuwa akan ra,ayunshi........tun bayan da maah ta rabani da yaj Areef nayi jinyata na warke sainaji kamar anzareman sonshi dake cikin zuciyata,ko miskala zarratin banajinsa irin yadda nakejinsa dacan,inamashi kallon danakewa yah shahid.......Tun bayan dawowata hostel na kula da wani abu,DR mk lectura mune yana d'aukarmu course biyu,baya kula kowa amman ni sai yazamar mashi kamar jiki idan bai kulaniba,bakuma kulawa irin magana cikin mutane ba,koyace insamai office aa ba haka ba.
Idan yashigo class idonshi akan sit dina,idan yafara darasi bayafara tambayar kowa saini,dana san ansa da ban saniba, inharkuma banganeba bayagajiya zai tuso darasin tundaga farko harsai nace nagane,idan na makara zaita kallona harsai ni dakaina nafad'i dalilin makarar,inkuwa nasake nayi fashin zuwa class nabani duk da bazai mun maganaba amman fa ranar danazo bazai barmu mutashi ontime ba,duk abunda akai ban nan sai ya maimaitashi,bayajin komi.
Wannan abun dayake yasaka husna ankarewa kuma ta isheni da maganarsa,hakika nima nasan something behind,Amman kamar mekenan bansaniba nakanji babu dadi duk randa bamuda lecture dinsa,saboda gaskiyar magana Dr ya iya koyarda mutun yagane,kokai kwalwar kifine dakai dole zaka fahimci wani abu ko baka gane duka ba.
Yah Areef bai tab'a zuwa wajena ba kuma nima ban tab'a mashi complain din hakanba,kwana biyu banjin dadi kokadan masassara nake fama da ita saidai husna tayiman atendance,yau da yamma tadawo daga class bayan tayi man sannu tace"khairat kitashi fah yau wlh DR yayi magana akan rashin zuwanki,don bayan anfito yakirani yace ince maki kuhad'u *sahad guiden* 5:30. Anjima."
Kallonta nake na kasa cewa komi,
Zama tai kusadani tace"khairat inhar maganar soyyyace yazo maki da ita pls,don't reject,bance karkija ajinkiba amman karki nunamai wulakanci yacancanci asoshi baida wata mummunar halayya ."
Wayata tayi vibration ina dubawa sunan yah Areef ne text ne yayoman.
Budewa nai naga yasa.
*meet me in sahad guiden 5:30pm*
Kallon juna muke dandanan naji masassarar ta bar jikina,husna ta d'auki wayar tana duba sak'on.
Kallona tayi ganin na buga tagumi.
"Nikuwa khairat ban tab'a kokarin sanin wani abu dangane da yan gidankuba amman kiyi hkr yau inason sanin ya kuke da wannan yayan naki Areef."
Maimakon na bata ansa sai kurun natashi nashige barth room.
Mrs bb ceππ»[6/4, 7:16 PM] Mom Muhseen: πππππππ
*_ABIN CIKIN RUHINA_*
WRITTEN BY (MRS BB)
MOM MUHSEEN.
*(AGASKIYA MASOYANA BANDA KALAMAN DA ZAN GODE MAKU,ILLA IYAKA INCE ALLAH YABAR KAUNA DA ZUMUNCI,HAKIKA IN BABU KU BABU MU HAKA IN BABU MU BANU KU,KARKU KAMAN TA COMMENT D'INKU SHINE K'WARIN GUIWARMU,ALLAH YASHIGE MANA GABA YA BAMU RAI DA LAFIYA.)*
π *_KAINUWA WRITERS ASSO......._*
23.
Husna sororo tayi da wayar ga hannu tana bin hanyar ban d'akin da kallo,tabbas wannan abun ya sake tabbatar mata da cewar akwai wani abun,inbacin haka daga yin simple question sai ki canza,karshe kibarni nan zaune.
Tashi tayi ta d'ora sanwar indomi don tasan Khairat ba dora komiba,tunda nashiga barthroom din nai zaune kan abun bayaha,nadafe kaina dake mun masifar sarawa.
Nashiga ukuna ni khairat,idan yah yaganni da Dr mezan gaya mai shin zaima saurareni kuwa,mik'ewa nai cikin azama ina sabbatu"kai ina wallahi bazai saurareni ba,wannan b'akar zuciyar bazata barshi yaji komi daga gareniba,nabani yazanyi."
Tunawa nai da Husna dana baro d'akin,idan ba itaba wazai bani shawarar yadda zanyi to kenan hakan nanufin saitasan komi kan family issue d'ina,wata zuciyar tace to menene Husna cefa tazama yar uwarta,kuma tana da tabbacin bazata bata shawarar banza ba kuma babu maijin sirrinta wajen wani.Dole na yanke shawarar sanar da ita komi akaina da gidanmu.
Wanka nai nafito ina kallonta tana cin abincin tana danna system,kamar komi bai faruba tace"kinga ma zaman kewayen kenan."
Murmushi nai ina zaman kusada ita nace"bakiyi fushi bakenan."
Tab'e baki tayi tace"kinsan dai ba halina bane ko,akanme zanyi fushi bayan nasan kina da dalilinki na kin gaya man a bunda ya shafeki,don kar husna soda uwar surutu ta zagaye school tana sanar da mutane."
Dariya nayi nagane cewar abun yabata haushi nace,
"Karkice haka kema kinsan cewa ba haka bane,kiyi hkr insha Allah 2day am telling u everything about khairat,hakan yayi maki ko."
Harara ta wurgoman bansaniba kusada ita na matsa"haba mrs shahid farouk ai bazakiyi fushi daniba nasani,yanzu kiban shawarar yadda zanyi inhad'u da kowanensu batare da guda ya ji haushina ba."
Ajiye plet d'in da kate cin indomin tayi tana kallona some seconds,sannan tace"ki kira yayan naki kice dashi baki fito lecture lokacinba,amman ya sameki school 7:00pm lokacin kinga kin dawo harma kin natsu."
Rungumeta nayi inajin dadi,
"Thanks my d besty friend in d world."
Murmushi kurun tayi mun tatashi tana had'a kwanonin wanke wanke.
Shiryawa nikuma nafara yi cikin natsuwa amman duk da haka ina kokonta yaya,nasan halinshi amman bari najarava wannan shawarar ta husna,ance da jarabawa jirgi ya tashi amman zuciyata sai bugawa take.
Nagama shafa mai najawo phone dina nashiga kiran sa,tunda na mallaki waya ban tab'a kiranshiba,ringinga take ba ai picking ba harna sare husna tayun zuru da ido, ganin duk nayi wata iri dani ajiye wayar nayi nace"kingani bai d'auka ba."
"To kiyi mashi text mana"
Dafe kai nayi cikin rashin jin dadi na shiga typing text d'in kamar haka.
*"yah ina class around 5:30,pls KO zaka zo school din 7:00 lokacin i'm free."*
Ajiyar zuciya nai ganin ya tafi,tashi nai naciba shiryawa.
Bawata kwalliya nayi ba don nibata damanba kyauna haka ya isan,asai na k'ara da waniba farar powder nasa itama don husna ta isan,sai kwalli turare nasa kad'an tunda nasan babu kyau tunda ga inda zanje.
Sai jana take wai nayi kwalliya don zanje tad'i da ai bayi nakeba ko hoda bana sawa idan zanje class,murmushi kurun nayi mata nace"babu rakiya kenan."
"Wah! Kyaleni research ma zanyi wlh saikin dawo kiyoman tsaraba."
Fita nai inajin kirjina yana duka.
Nai sa,ar samun taxi ta kawo wani student,natsayar da it nashiga na gaya mai inda zaikaini...........kallon wayar nake ba komi nake kalloba sai time,biyar da sha biyar jingina nai jikin kunerar har mukafice daga makarantar.
Minty talatin ya kaimu wajen,wurine na alfarma wanda sai wane da wane ke zuwa wajen,an k'awatashi da abubuwan sha,awa da more rayuwa,ni,ima ce wajen sosai iska mai dadi da fitulu burjik,idan dare yayi sai kace safiyace bazan kwantanta maki yadda tsarin wajen yakeba don yafi