Showing 111001 words to 114000 words out of 130351 words

Chapter 38 - MAHABEER Complete Document by Xayyneb.txt

Xayyneb   

29 Jan 2025

9952

ta janyosa gaba day'a suka zube a gabnsu dady cijin mua'zm cikin dakusasshiyar murya mahabeer yace "kuyafen dady billahel azeem banine na sake ummu hani ba,,!! yana gama fadun haka kowa falon ya tsaya cak tareda zubo masa nasu idanun cikin rashin gasgata zancensa wanda sukai masa daukar qanzon kurege da raina musu wayau,,
cikin tsabar takaici na ganin mahabeer ya raina musu hnkli dady mua'zzam ya girgiza kansa da qarfi babu shiri ya dafe kansa jin kamar zai ballo daga saman wuyansa ya fad'o qasa tsabar tention d'inda mahabeer ya had'a masa,,
cikin sauri da rawar jiki sosai kuwa dady mua'zzam yayi saurinsa hannunsa a aljihu ya d'auko....






*Xexen Fasaha*
f. o. w.
[10/11, 2:49 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊


*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb πŸ’€πŸ’€


🌊🌊🌊🌊🌊


Fasaha online writers f. o. w.


*🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*.
🌊🌊🌊🌊🌊
πŸ…Ώ5⃣2⃣
🌊🌊🌊
dady mua'zzam yayi saurin sa hannunsa a aljihu ya d'auko wayarsa ya fara neman layin dady Muhammad ba' a d'au dogan lokaci ba kuwa dady Muhammad ya d'aga wayar da sauri kuwa dady mua'zzam ya amsa yace "abokina dan Allah ku shigo gidana yanzun ina son ganinku sbd abunda yake faruwa a family na yanzun wani mai wuyar fassaruwa ne ni day'a saida temako,
yana gama fad'an hakan ya ajiye wayar zuciyarsa takasa tsayawa masa waje day'a.
ba'a d'au dogon lokaci ba kuwa saiga su dady Muhammad shida momy ni'ima sun shigo falon da sallama ganin kowa jigum jugun yasasu tunanin ba lau ba gskia musamman yanda sukaga ummu zuqunne gaban mahabeer ta cire kallabin kanta cikin kuka tana goge masa jinin habarsa da goshinsa.
a sanyaye su dady Muhammad suka zauna wajen yasake daukar shuru saidaga bisani ne dady Muhammad ya dubi dady mua'zzam yace "abokina wai mi ke faruwa ne haka? gaba day'a kaina ya kulle mun kowa na gansa ba cikin dad'in rai ba mike faruwa ne?
saida dady mua'zzam ya d'auki tsawon minti uku kansa na kallon qasan capert din wajen sannan yasaki wata qaqqarfan ajiyar zuciya tareda dago kai ya dubi dady Muhammad yace "kaidai bari kawai haj Muhammad wani iriyar cukurkudadden al'amari ne ya baibaye mani family wanda gaba daya yayi attack na tunani na shiyasa na kiraka dan kasan ance shawara tana da dad'i dan wlh tunda yaron nan ya musa faruwar hakan ban qara fahimtar komi a dai dai ba,,
dady Muhammad yace
"naji haj mua'zzam amman yakamata kaimun bayani sosai na abunda ke faruwa yanda zan san inda zancen naka ya dosa ko?,, gyada kai dady mua'zzam yayi yace "eh hakane haj Muhammad wato abinda yafaru shine anyi amfani ne da wayar mahabeer an turo wa matarsa saki day'a 2 har uku qwarara to kuma ko kai kaine akaiwa haka hj Muhammad ai zaka yadda cewa lallai shi dinne mijin naka ya turo maka wannan saqonnnan kuma ma ace a can fa qasar da suke bassa tareda kowa bare ayi tunanin kuma ko wanine ya aikata hakan, amman kawai ni na rigaya dana fahinci cewar rainin wayo ne kawai irin na yaron yau can wani abu yaje ya had'a sa da yarinyar mutane ya saketa rai bace shine yanzun kuma yadawo yana mana musun hakan,
ga yanda txt din ma ya nuna kada ta ya dawo gidan ya tarar da ita to dan Allah haj Muhammad da ace yarinyar nan batai kyaun kai na tunanin ta tafo nan nigeria gida ba da ace can ta qara nausawa cikin qasar da suken nan tota ina kuma zamu ganota fisabilillahe domin Allah?
salatin Innalillahe wa'innailaihirraj'iun kawai dady Muhammad da momy ni'ima ke furtawa.
cikin qarfin hali kuwa mahabeer ya jawo jiki fuskarsa jiqe sharkaf da gumi da hawaye dayake ummu hani ta daure masa goshin nasa shiyasa jinin wajen ya daina zubowa kamar da,
cikin muryarsa mai karkarwa ya dafa saman jikin dady Muhammad yace "wlh dady banine na saketa ba ka yarda dani dan Allah kasa dady shima su yarda dani wlh bansan komi ba akan wannan sakin da aketa fad'a nayi, yaqarashe maganar tareda kife fuskarsa saman jikin dady Muhammad yana zubo wasu hawayen masu tsananin kuna da radadin gaske, shiko wane babban maqiyi ne dashi haka wanda bai sani ba?
wlh kuwa dazai gansa bazai taba barinsa ba yanda ya janyo masa wannan balao'e haka bi da bi ya kuma saurin bata tsakanin sa da iyayen sa da matarsa tareda rabasa da wani dud farinciki na rayuwar su.
"tabbas babu abinda yafi sherri ciwo a rayuwar nan haj mua'zzam"
cewar dady shi Muhammad din,
duban sa dady Muhammad yasake yi yace "sannan kuma ni gskia jikina bai bani wai yaron mune zai iya watsa mana qasa a ido ba abinda baiyi ba tun farkon maganar auren nasu kuwa bare kuma yanzun, nidai a shawarata anashi ne kai mahabeer zamu baka tsawon lokaci nanda kafin ita matar taka ta fita idda knn ko?
to kaje ka kawo mana tsayayyar mgn inda har ka musa, wato nufina qwararan sheda gamsasshiya wacce zata nuna mana eh cewa lallai azeemun babu sanya hannun ka a lamarin nan na sakin faqat,,
sai lokacin annah tace "eh hakan ma din shawarace mai kyau Allah ya bayyana gaskiar lamarin dan kam al'amurran dai sun hautsana da yawa,, rai a b'ace dady mua'zzam ya dubi mahabeer yace
"wlh kuma muddin lokacin ya cika baka kawo gamsassun hujjojin na ka da bayani a fili tofa kam mun tabbatar da cewa babu d'an wanda zai sakar maka mata face kai din nan kuma ka tabbatar da komi kake inason cikin satin nan ka koma office dinka kaci gaba da gudanar da sauran ayyukanka kuma ban lamunce ka keb'ence da ummu hani ba har sai lokacin dahar kai kazo bayyanar mana da shedar taka inda har ka kafe kaida fata cewar bakai kai sakin ba,
cikin rawar murya yace "to dady insha Allah zanyi komi kace dan ganin farin ciki naku ya dawo,, shiru kawai dady mua'zzam yai masa baiko dubesa bama dan ransa bace yake har yanzun, haka su dady Muhammad suka tashi suka koma gida zuqatansu cikeda tausayawa mahabeer da ummu hani sosai kam.
a washe garin ranar momy umaimah ta debo kayan sawar umnu hani duka ta maidosu d'akin ta dan bata yarda da mahabeer ba sam akan ummu.
cikin sati uku ne kuwa da faruwar abubuwan gaba daya mahabeer yaqara rasa nutsuwarsa duka, dan koya gaisheda dadyn nasa sai yaga dama yake amsawa hakama momyu maimah, dan annah kadaice yake samun sauqi a wajenta dud gidan kuma gashi itama yau kwananta 3 da tafiya can katsina hakan tasa dole yake tafiya office kullum dan canne kawai yake samun ayyuka masu d'ebe masa kewan kad'an daga damuwarsa, gashi tunda abun yafaru bai qara sa ummu din cikin idanunsa ba koda wasa.
yanzun hakama zaune yake cikin office ya tasa laptop dinsa gaba ya dora kansa a qasanta ya lumshe idanunsa babu abinda yake buqatar gani sama da ummu hani lokacin, kamar yaita kuka yakeji koya samu sauqin abun saidai babu dama,,
jin da yayi an dafa masa kafadarsa ne yasashi jin kirtawa daga tunanukan da zuciyar tasa ta tsunduma a ciki,
a hankali ya bude idanunsa da suka kada sukayi jazurr tsabar tention daya dorawa kansa shi, sauke idanunsa yayi akan bash wanda ke tsaye a gaban disc din nasa,,
sauke ajiyar zuciya qaqqarfa yayi sannan kuma yace "bash yaushe ka shigo ban jika ba? gyara tsayuwa bash yayi tareda hard'e qafafunsa waje day'a yana hararar mahabeer yace "hmm dama tayaya zakasan kuwa na shigo nan din bayan katafi yin wannan long addababben tunanun naka wanda ya shigeka kwanan nan, mtss wai dan Allah mike damunka tun bayan dawowar ka London kabi ka canza gifted why why? shin wai ma wa kake dashi a aboki fiye dani wanda zaka boyewa damuwarka Alhalin nayi nayi dakai ka gayamun mike faruwa kaqi? ni wlh abun naka har ya fara quleni haba dan Allah be a man mana"
sake sauke ajiyar zuciya mahabeer yayi yace "hmmm have a set friend wlh abun ne so bad shiyasa kaga nike qyamar ma iyako fadinsa ma,,
a hankali bash ya zauna tareda sake zubawa mahabeer din idanunsa yace "koma dai mike nan koka boyewa kowa ni bai cancanta ace wai ka boyen wani personal life issues naka ba gifted kum...... shiru bash yayi ganin yanda wasu siraran hawaye ke fitowa fuskar mahabeer yakuma kasa sharewa kamar ana qara musu yawa zuwa yanzun ma, cikin zafin radadin quna mahabeer yake cewa "bash,, bash waye shi ka fadamun? mikuma nai masa dan allah dazai mun kalan wannan mummunn qiyayyar? bansan saba bash? wlh kowaye yaimun hakan bazan taba iya yafe masa ba a rayuwata ba,
ya rabani da ganin farin cikin na main house nawa, gaba daya su dady sun tsaneni annah kadai ce take d'an bani kulawa shima ganin kowa ya juyan baya, bash kayi wani abu wlh inna rasa ummu akwai matsala nima su dady zasu rasa nine wlh bash,,bash bansan haka so yake ba da mugun matsawa rayuwa ba kwata kwata, wlh kuwa na zamo banda sukuni sai a kan ummu hani yarinyar dana raina tun farko gashi yau itace ta zame mun ginuwar wani iriyar tsaunin farinciki ga rayuwa in kuma ban ganta ba kuma hkn yake zamemun yake shima wani tsananin baqin ciki a rayuwa ,,, pleasss ka gayamun man bash tayaya zan fiddo gaskiar lamari nan kurkusa kamar yanda su dady suka buqata a gareni sun kuma ce qin kuma yuwuwar gaskiar lamari shine kuma tabbacin cewa nina saki ummu hani!,, da sauri kuma a razane bash yace "whatt???!!!,,,, saki kuma tayaya? please ka fahimtar dani gifted kaina a cukurkude yake wlh har ynxun,
hankicerf mahabeer yasa ya share hawayen fuskarsa dan jiyake kansa na wani mugun sara masa kamar zai fado qasa daqyar ya bude bakinsa yace "bash wani ne ya turawa ummu text a wayata na saki a zuwan nine na saketa!!!,,
bash wlh bansan kowaye ba nida wayata ba hannun kowa take zuwa ba, babban abunda yafi bani mamaki ma wai bama fa anan garin ba abin yafaru bare nace kona irin manta da phone dina wani waje a'a a London ne ranar da kukazo gidana lokacin mun tafo kaiku aiport da mikel aka sami wannan matsalar,,bashda tunda mahabeer yafara masa bayani yake sauraren sa cikin mamaki sai yanzun da yaji qarshen zancen aiko da sauri yace "waittt waittt gifted amm kace a ranar da muka zone da mukhtar knn hakan ya faru ko?
dubnsa mahabeer yayi da rinannun idanunsa yace "eh bash haka nike nufi," bash ya dafe kansa da hannunsa guda biyu qwalwarsa tashiga aikin researching na tunono ranar da lokacin da suke a mota su mahabeer da mikel zasu kaisu airport tabbas bazai mnta dai dai lokacin da mukhtar ya dauki wayar mahabeer din ba kuwa indai hakane,
lokacin da shi bash din yace mahabeer din ya ara masa wayar tasa zaiyi dawload dayake shine ke setun mukhtar din a backseat sai yaga mukhtar din daya d'auki wayar yad'an gicce daga garesa ya kishingid'a jikin kujerar motar sosai yanda bamai ganin abinda yake da wayar,,
runtse idanunsa yayi aiko tabbas ko rantsuwa shi yasan bazaiyi kaffara ba babu d'an shaid'an wanda zaiyi wannan aika aikar face d'an iskan guy din can mukhtar,
q'uta yayi a ransa yace "hmm inkasan wata ai bakasan wata ba mugu shi yasan makwancin mugu, shiru yayi a zuciyarsa mamakin tsananin butulci kawai yake iriyar na mukhtar, ace yanda suke da mahabeer ba gori ba yabasa babban aiki a gidan man sa petroleum har yana tafitar da rayuwarsa cikin jindad'i dud ta dalilin nasa kuma, kunga kenan ya gama masa komi na rayuwa amman d'an adam butulu har yau gashi shine ya saka masa da wannan muguntar? kalar mummunan sakayayyar tasa? akan wani qazamun burinsa can na daban?
shikam a matsayin sa na haqaqinanin aboki na qwarai bazai tab'a iya b'oye gskiar ganin hakan ba muddin yana raye tabbas kuwa sai gskia ta fito,,
jiyayi mahabeer yace "bash ni sai nikega ma kamar harda sa hannun junnu ko? wlh har ynxun ganin abun nike like in dreams,!
cikin tausayi bash ya dan dubesa gaba day'a yaga mahaber yaqara susuce wa, tabb! gskia kam so masifa ne, girgiza kansa bash yayi yace a ransa babu wani aljani sai na jikinka wanda ka amince mawa shine yai maka wannan mummunan illar..
amman kuma a fili sai yace "babu komi gifted insha Allah gskia zata fito kaji ko? Ka kwantar da hankalin ka dan Allah, kasa magana ma mahabeer yayi haka bash yaita tausar sa har saida yaga yadan saki ransa ya cigaba da aikin dake gabansa sannan ya fice daga offis d'in.
kai tsaye kuwa cikin morarsa ya shiga ya tadata babu inda ya nufa sai gidan su,,, kai tsaye dakinsa ya wuce cikin kayansa ya bude ya d'auko wata yar camera ya fito yasake shiga motarsa kai tsaye gidan mukhtar ya nufa yayi parking bakin gate ya dauko wayarsa ya danna layin mukhtar yana fara ringing kuwa ya d'aga tareda cewa "bash ykk ya kd din? cikin mamaki bash yace ah kd kuma? kai kana inane ma to kuma?
wata qatuwar dariya mukhtar ya saki sannan yace
"kai wlh kuwa munje nida lenda tane garin lagos mud'an shaq'ata yau kwana na biyu da tafiya ma, aikin gidan man ma na danqawa usman nasan zai kular da komi"
kasa magana bash yayi a ransa yace "kashh!! d'an iskan ya batan shiri na knn nayau?
kuma watau shi ko a jikinsa ya b'ata rayuwar ma'auratan shi kuma gashi yaja karuwarsa yabar garin babu abunda ya damesa ma knn ko? lallaikam maci amana baiba a rayuwa tabbas ko kokonto babu,
quta bash yayi da qyar yace "yaushe zaka dawo knn to? daga can mukhtar yace "ina tunanin bazan wuce one month ba"
cikin mamaki bash yace "haba kaiko mukhtar katafi kai da karuwa har wani gari kabar matarka a gida ko tausayi? cikin halin ko in kula mukhtar yace "wace matar? okey nama gane nufinka but kada kadamu ai itama na bata change wato na sata a seti nasan bazata damu ba dan nace intaji tana muradin d'a namiji to takira samarinta kawaisu fancama, rayuwar ai dud jin dadi ce babu takura koko bash?
gaba day'a illahirin jikin bash yayi sanyi sai yanzun yasake tabbatarwa mukhtar baida wani sauran d'igon ragowar imani a zuciyarsa, shin wai shi kam mukhtar wane iriyar mutum ne marar imani da tausayi butulu?
gskia kam mutum in marar imani ne komi akace zai aikata ba abun ayi mamaki bane,
jin bash yayi shiru ne yasa mukhtar yace "kana nema nane halan?
da sauri bash yace ''eh man akwai zazzafan labari wnda bai faduwa ta waya wlh sai dai kadawo din,, mukhtar yace "ok
kada ka damu aiko da zarar na duro gari zan kira ka,, amman kada kacewa gifted haka plss dan nai masa qaryar cewa kakata ne babu lpia naje in bada kudi wnda za'ai mata magani,, daga haka bai jira amsar bash din bama ya kashe wayar tasa.
da qyar bash ya iya jan motarsa yabar wajen cikin wani iriyar mutuwar jiki,, kwanan annah 6 a katsina sannan ta dawo, dama taje ne domin ta karb'owa mahabeer wadan nan magungunan nasa dan har yanzun matsalar lalurar mahabeer tana cikin ranta. tana dawowa kuwa kullum saita kirasa ta had'a masa su magungunan ta kirasa ya shasu a gabnta sannan tace ya tabbatar suma na shafawar yana shafasu kullum. shikam dai yarasa ma shin wane iriyar magunguna ne haka annah ke fmn had'a masa tana banka masasu a ciki kullum?
amman damuwar dake addabarsa ma tasa ya rasa ma son jin na miye? shiyasa kawai dai ma inta bashi sha yake abinsa ,
ahaka har aka d'au tsawon wata day'a da faruwar hakan had'e da shan magungunan nasa da annah ta karbo, abinda ke basa ma mamaki shine ynda yanzu ummu hani ke fitowa falo cikin wata hatsabibiyar kwalliyarta muddun tasan yadawo office tofa zata futo nan falo itada baby manal suyita wasa suna qyaleta dariyar da zarar yayi nufin yi mata magana kuwa zata had'e fuska tabar wajen, abin ba qaramin qara dagula masa lamurra yake ba gashi hankalin sa ya sake tashi ganin yanda ta qara wani haske da kyau ko ina na jikinta ya qara ciccikowa, musamman in aka kalli qugun nn nata mazaunanta da magungunansa dayayi missing nasu wajen sha, suma yaga sun qara cika fam fam daram dasu,, abinda kuma ke qara daure masa kai yanda yake jin wata mugunyar2 futinannen sha'awar ta, gashi yanzun kuma yanda kasan mai qarfin zakunan dudduniyar nan haka yake jin kansa, har ji yake koda zai kwana yana x akan ummu bazai tab'a gajiya ba dai dai da second d'aya harma mamaki yake na tomi ya jaza hakan ne yake jinsa very well every time?
yau ta kama litinin mahabeer zaune cikin office dinsa shi da bash hankalin sa naga abubuwan da yake totaling cikin laptop dinsa, saida ya gama sannan kawai ya girgiza kansa ya tura laptop din gaban bash yace "hmm duba kagani nan bash abunda mukhtar ya sakeyi, ajiye files din dake hannunsa bash yayi ya fara dubawa shima yana gamawa ya d'ago kansa cikin mamaki tsantsa yace "waimi ke damun mukhtar ne haka gifted? ya za'ace sama da 2 millions sun b'ace a ma'aikata wacce kake jagoranta kuma?
murmushin takaici kawai mahabeer yayi yace "ahakan ma danai masa maganar jia ta waya nace har ta yaya kud'aden nan suka sake lumewa,?
kai tsaye yace wai shi bai saniba in tambayi managen darector usman inda shi bai gari kuma usman ya tabbatar mun da shine yace a tura musa kud'aden ta account nasa,
shiru bash yayi sannan yace "gskia asan abinyi gifted dan kwata kwata halayen mukhtar sun lunka nada b'aci k.... katsewa maganar bash din tayi jin ana kiran wayarsa.
ya jawota daga saman disc din ya duba, ganin sunan mukhtar dinne yasashi saurin daukar wayar yacewa mahaber "bari ina zuwa,, abunda yacewa mahaber knn

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login