Showing 24001 words to 27000 words out of 130351 words

Chapter 9 - MAHABEER Complete Document by Xayyneb.txt

Xayyneb   

29 Jan 2025

9946

yake nufi da ita ba,
dubnsa takeyi cikin sigar tambaya tace"auren titi kuma?
Miyeshi knn?
gyara tsayuwa tayi yai yana tsortsar le66ensa duka yace
"i mean muringa yin marking love man dake nike nufi a hakan ba auren,,, zamu dingayi kullum koda baifi na wata biyu bane,, ina mai tabbatar miki da cewa indai zaki dinga bani kanki na tsawon wata 2 kullum batareda kin gajiya ba to ni kuma zanwa mamanki aiki a kyautaπŸ‘ŒπŸ» ta warke kin amince da hakan kuwa madam ummu hani ??,,,,,,,




Fasaha online writers f.o.w. πŸ“˜βœπŸ»


*Zezen Fasaha* ✍🏻
[10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊


*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊


Story and writing
by
Xayyneb πŸ’€πŸ’€


🌊🌊🌊🌊🌊


Fasaha online writers f. o. w.
---------------------------
*Mom manal mai rowan naman suna wani ko????? dn bnje miki suna ba koπŸ˜΄πŸ€¨πŸ˜―πŸ€’,,????*


*Uhmm to ay dad'i na da gobe saurin zuwa kamar ynda ya farun a yanzun,, πŸ’ƒπŸΏπŸ’ƒπŸΏπŸ’ƒπŸΏ,to har gashi dai wannan karon an sake d'auko mana wani sabon babyn da wuriπŸ’ƒπŸΏπŸ’ƒπŸΏπŸ’ƒπŸΏ,,,inye 'yar gayun ba,,,goyo da....🀱🀰πŸ€ͺ😜🀣tofa mune 'yan soye a gaban murhu a wannan jiq'onπŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹, kisan ma da sanin cewa sai muncima naman sunan nan mutunci a wannan ranar ta soye,, kacan kacan zamuyi masa naman nan harda guzurinsa ma zamuyi a bako walle kuwa*
πŸ˜‚πŸ€£πŸ˜‚πŸ€£πŸ˜ΉπŸ˜ΉπŸ˜ΉπŸ˜ΉπŸ˜ΉπŸ˜Ή
🌊🌊🌊🌊🌊
πŸ…Ώ1⃣9⃣.
🌊🌊🌊
Gabaki d'aya ummu hani taji ranta na suya yayi wani irin mummunan 6aci lokaci d'aya taji hawaye na bin fuskarta sharrrrrr!!,,, watau shi talaka dai an renasa knn?
kowace iriyar maganar banza aka yabid'o za'a jefa masa ita ne batare da da tunanin komi ba,,???????!!!
share hawayen tayi dukkansu da gefen hannunta ta dubesa yana nan tsaye q'yam d'insa sai wani shegen murmushi yakeyi waishi nn yana jiran amsa,,,,, dan yasan babu abinda zai hanata amincewa da buq'atarsa yanda ya lura tana son maman ta d'in nan,,
wata iriyar muguwar harara take watsa masa cikin irin kalar muryarta take cewa
"dakata mlm,,, niba 'yar iska bace bare, iyayena sun mini isasshiyar tarbiyar dako bana tare dasu bazan ta6a yardata ba dan haka kaje ka samu dai dai kai ninafi qarfin tunaninka mtsssss,," tana kaiwa nan ta wuce ta barsa tsaye wajen bakinsa galala ya bita da kallo dan bai ta6a tsammanin qin amincewa buqatar tasa daga gareta ba,
naushin hsnnunsa yayi ya doki iska tareda fuxgar da iska ta bakinsa yace
"hmmm hooo this beautiful girl wooo, i know you will come back to me,,, even not now,, zaki dawo gareni ne nasani kodan mamanki ma baby,
Shima barin wajen yayi ya nufi sauran rooms d'in dan cigaba da duba patient d'in nasa.
sai faman tsinewa doctor lurwan ummu hani keyi cikin ranta harta isa wajen mai abincin ta siyo musu waina da miya na d'ari da hamsin har mai wainar na tsokanarta da cewa
"ke 'yar kyakkyawar buzuwa d'ana fa yace yana ciki inya girma ya isa aure,, murmushi ummu hani tayi tace "mansur da gaske kake?
Mansur yaron da bai wuce shekara 10 ba shi dai Allah ya hada jininsa dana ummu hani tun fara zuwanta wajensu siyen abinci mafarin knn cikin shirmensu na yara yake fad'awa mamansa in zatai masa aure wannan farar buzuwar zata aura masa,,,
jin ummu hani na tambayarsa yasashi saurin cewa "eh buzuwa ina sonki inna girma zan aureki kema zaki aureni ko,,,?
dariya mamarsa tayi yayinda ummu hani ta duqo kusa dashi ta shafa kansa cikin murmushi tace "mansur nifa yayarka ce kuma kaga qane bai auren yayarsa,,, ka bari inka girma zaka samu mai kama dani zaka aura insha Allah mai kirki kaji ko d'an q'anina? dariya yasaki irin ta yarinta yace
"eh na ji yaya,,,
"yawwa mansur na,,, natafi to bye bye,,,
nan sukaita d'agawa juna hannu goggo larai mai abinci cikin ranta take cewa ''mutane nawa anan wajen suke son wannan yarinyar amman taq'i basu fuska?? cikinsu kuwa harda q'aramin yaronta wnda baisan mima duniyar take a ciki ba,,, lallaikam,,,,, ta girgiza kai tareda furtawa a fili,, "farin jininki a bayyane yake buzuwar kyakkyawar yarinya, baga manyan ba harma ga qananan,, koba komi ma yarinyar tasan darajar manya dud yanda akayi ta fito ne a gidan tarbiya amman in baccin haka yanda tasan masu kyau da wulaqanci yawancinsu aida abin ba haka ba,,, dan komi tayi zatayi dai dai da ita ne dan surar ta ta biya,,,
haka dai goggo larai taita ta lullu6e ummu hani dai da addu'ar samun kamilin cikakken namiji na gari ta cigaba da saida abincin ta,,,,
tana komawa dakin ta ajiye musu abincin a qasan tabarmar dake gefen gadon ta miqawa baffa nasa sannan ta bawa mommonta a baki ta faraci saida suka gama sannan ta wanke kwanikan a bincin ta dawo wa goggo larai dasu ta dawo knn da shirin komawa d'akinsu tagamuda umaimah lokacin tasanu ta daddogaro ta fito fitsari tarasa inda toilet d'in yake,,
a lokacin dady mua'zzam bai jima da fita ba dan siyo mata ayba data fad'a masa tana da sha'awar ci,,,
"yawwa baiwan Allah zo mana kinji,,, har kusada da ita ummu hani ta matsa tace "tohm"
Umaimah tace "yawwa 'yata temakamin zakiyi ki rakani toilet dan Allah ban san takan hospital d'inba ne,,,
"to mah muje na kaikin,,,"
abinda ummu hani tace knn dan ganin matar tasan zata haifeta,, ita koba haka bama girmama jama'a d'a6iarta ne,,,
sun fara tafiya knn sukaci karo da wata babbar likita tana ganin umaimah tai saurin matsowa garesu tace "madam kin fito exercise ne?
tayi maganar tana murmushi.
nan umaimah ta yi mata bayanin abinda ya fiddota, nan likitar tace tazo ta kaisu toilet na office nasu,,, ga mamakin ummu hani sai taga wacce aka kira madam d'in ta riqo hannunta sun wuce tare,,,
har ta gama ta fito suka dawo anan momy umaimah ta dubi yarinyar dataji hakanan d'abiunta Fara'd d'aya sun burgeta harta ke cemata "kema kina jinya ne anan ta wani kenan?
murmushi ummu hani tayi tareda sinne kai qasa sannan ta dago tareda fad'in "eh mah,, ina jinyar mamana ne amman tare muke da babbana,,,
"Allah sarki cewar momy umaimah, wane room ne kuke?
"room 24 ne,,,
lokacin sunzo dai dai wajen dakin nasu momy umaima d'in,, dubn saman dakin su umaimah tayi taga su nasu room 18 ne dubnta tasakeyi tace "hakanan naji kin burgeni 'yata kinada kirki ga kuma kunya,,,
murmushi ummu hani tayi tace "ngd sosai mah,,
zan koma dakinmu gunsu baffa, tayi maganar tana dubn side d'in room d'in nasu hakanan taji ta takura, d'abiarta ne hakan batada saurin sabo da mutane ita,,
"Muje na dubosu nima inda kinzama 'yata nima nasamu 'ya ko,,,,?
'yar siriyiyar dariya ummu hani tayi har 'yar siririyar wushiryarta ta fito,, amman kuma har a ranta ita mamakin farin jininta ga jama'a takeyi,,,saita tuna Allah ne kuma ikonsa yafi ga haka, koyaya tayi 'yar mua'mala da mutum saiya sota,,
har dakin nasu umaima ta bita ta gaida baffa kad'do da inna binte,, anan tagane ma ashe sune buzayen nan na d'azun data gani ,,,bata jimaba ta ce zata tafi suma sukai mata addu'ar samun sauqi dan sun gane itace matar mutumin kirkin nan daya kawo musu temako d'azun,, ummu hani itama har d'akin da aka kai mommy umaimah d'in ta rakota nan suka iske daddy mua'zzam saraki zaune,, dayake doctor sa'a daya iske dakin ta shaida masa inda ta tafin shiyasa ya zauna zaman jiran dawowar nata.
shida kansa ya taso ya kamota ya zaunar a gadon yana mata sannu ganin haka yasa ummu hani tayi saurin juyawa dan kunyar yanda taga mutumin nawa matar tasa tarairaya, tana gaf da fita ne lokacin taji mommy umaimah tace "zo man 'yata zaki tafi babu bankwana kuma.
Sai lokacin dady mua'zzam saraki ya lura shi da ummu hani d'in ma tun shigowar su,
cikin kunya kanta a sunkuye ta qaraso wajen anan mommy umaimah kuma take shaidawa dady mua'zzam d'in temakon da yarinyar taimata da yanda ta zama gareta harma taje wajen iyayenta ta gansu,, shima yaji dad'i har ma yake tsokanar ita ummu hani da cewa "kice mun qara samun d'iya mai temako kinga saimu tafi abinmu da ita gida ko 'yar buzuwar agadez??? ,,,
Mommy umaimah dariya tayi hadda ita ummu hani d'in da kanta ke a sunkuye,
"zaki dinga zagayomu ko diyata ana gaisawa kafin mu tafi ko?
cewar mommy umaimah.
Cikin kunyarsu ummu hani take fad'in "eh mah zan dinga zuwa muku kanku tafin,,,"
tana fad'in haka kuwa da sauri ta juya ta gudu tabar d'akin,,,,,,






Fasaha online writers f.o.w.πŸ“˜πŸ–Š


*xexen fasaha*✍🏻
[10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊


*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊


Story and writing
by
Xayyneb πŸ’€πŸ’€


🌊🌊🌊🌊🌊


Fasaha online writers f. o. w.


🌊🌊🌊🌊🌊
πŸ…Ώ2⃣0⃣.
🌊🌊🌊
Kai tsaye dakinsu ta koma tana shiga ta taradda baffa ya tafi jam'en sallan isha'e nan cikin asibitin,,, komawa tayi ta dauro alwala itama tazo ta sauke nata faralin ta koma wajen mamanta ta bata magungunanta sannan ta kwanta makwancinta zuciyarta cikeda tunanin abubuwan da suka faru da ita yau d'in nan,,, na farko dai shine musunsu da wannan d'an kankanban,, turo baki tayi tareda tunkud'e tunanin hakan a ranta saina biyu shine maganar da doctor lurwan yayi mata wacce har yanzu Tana jin ciwon abun a zuciyarta a hankali ta furta kalmar "Allan hissheni kai mugun mutum kawai kana neman 6atan rayuwa baka sanni ba ban sanka ba sai a lokaci d'aya.
sai abu na uku shine wannan mutanen kirkin data hadu dasu masu karamci a yau harta raya a zuciyarta Lallaikm suna gudanar da rayuwarsu cikin tsari haka 'ya'yansu ma daga gani zasuyi kirki kamarsu bakamar wannan d'an rainin hankalin data taimaka masa da goran ruwa wa mamansa ba,,, quta tayi aranta dud sanda ma tsautsayi yasa shi qara zuwa wajen ya isketa da zummar basa ruwan tofa ko kallonsa ma bazatayi ba inda basshida kirki,,,
ta qarashe maganar cikin ranta tana mai murgud'a d'an baki nan nata,,,, a haka barci ya dauketa dan tagaji yau matuqa na wankin data sha ga kuma kai kawo,,,,,
Annah suna isa gida kuwa tayi sa'a akwai komi enough a kichen ita da kanta taiwa umaimah tuwon semo miyar busasshiyar ku6ewa da kifi,, ta dauko komi ta jera cikin basket ta koma daki tayi sallar isha'e bada jimawa ba mahabeer ya dawo daga masallaci shima,,,
basu wani tsaya 6ata lokaci ba suka d'auki hanyar asibitin,,,
suna shiga dakin still dady mua'zzam yana zaune inda yake dan shima bai jima da dawowa sallan ba,,,
Annah da kanta ta matsawa momy umaimah saida taci tuwon da dan yawa2.
Shima dady mua'zzam ya zuba yaci yanata santin tuwon mamar tasa,,,,
duban mahabeer annah tayi taga ya dage sai touching d'in phone dinsa yake tace "kaima mijina zoka ci abincin to ko?
d'agowa yayi ya dubeta yace "annah wane abinci ne anan d'in? ni bn gansa ba,
yayi maganar yana wani dube dube danshi da gaske abincin yake nema,,
annah tace "tuwon ne baka gansa ba gashi cikin cula koko?
fiddo idanuwan sa yayi yace "whatt you say annah?????!!!
ni zanci miki tuwo kuma dai???
girgiza kai yayi tareda yamutsa fuskarsa yace
"wlh annah God forbid da inci tuwo,, dan zan iya amai
i think if i eat,,,
ni ko aure nai matana sai dai tayi abinta taci banda ni kam,,,,
kemadai annah bnda abinki namiji kamata saurayi mai jini a jika ki nufeni da cin tuwo katsam ai da a gaban friends d'ina ne na daban bnda su mukhatar ma aida kin kwafsa mun wlh annah,, shiru ya d'anyi sannan yace "qwamma da Allah yasa ni d'aya ne ma a wajen aida naji no taste i swear,,,,
bakisan tuwo ma na iya yin kisa bama
via another side???
riq'e ha6a annah tayi tace "tofa,,, sannu bature??
Mu ya akai tuwon bai kashemu ba??
"kingane ne annah tuwo na kawo moressss fat ne a jikin mutum ni kuma gaskia bnda buqatar yin qiba,, Nafison na zauna haka a giant man d'ina like my dady so abin zaifi ai kin gane ko annah ta??? "kaini tafi can,, rabani da wannan sokon zantuttukan naka kaika sani,, tuwo nedai kada Allah yasa kaci in bakaci ba ai dubunka zasu ci, kai sunma ci qarshen taqaitawa knn ko? ciki kuwa harda su iyayenka suma 'yan bokon sunci sa,,,
da kuma ni kakar taka"
tayi maganar tana mai faman wanke hannunta daga tuwon da tagama cin abinta harda gyatsa,,, sallamr su bash ce ta hanasa maganar dayayi niyyar yi ida futowa daga bakinsa,,,,
Mukhtar ne a gaba sai bash yayinda masu'd ke gefensu,, har qasa suka duqa gaishe da dady mua'zzam da annah da mai jiki sannan suka zauna,, annah tace "yawwa sannuku da zuwa mas'ud da bashiru mukhtar ango ya shirye shiryen biki,,
Sunne kai mukhtar yayi kamar na gaske yace "Wlh annah anatatayi Alhamdulilla kam,
"masha Allah cewar annah,, qwamma kai aikafisu ma inda ka rigasu kamo dahir,,, dariya akayi wajen inka dauke mahabeer daya gimtse girar sama dan yasan habaicin kura na mai akuya ne anna keyi masa,,,
Bash ya dubi annah cikin dariya yake fad'in "ay annah very soon muma insha Allah,,,
"ahaff haka kuke ta fada ai kullum,,,"
amman ai ta mlm bata wuce ameen ba Allah gwada mana lokacin nakun kuma darai da lpia,"
Masud "yace yawwa annah tamu amin to,,
sun jam ma nan sannan suka fito mahabeer ya fito musu rakiya suna tafiya suna labarin yanda dinner d'in zata kasance,, mukhtar yace "kai guys dole nemafa nayo hayar zafafan babys wlh shiyasa naiwa aneeca maganar ta devo min yan school dinsu dan so nike a dinner dinn komi ya bada kala,,"
Bash da masud har had'a baki suke wajen fad'in that is gud ur groom,,dubn mahabeer mukhtar yayi ya ce"gifted banji kace komi ba kai a harkar dinner d'in fa?
Yamutsa face yayi yace "komi kukayi dai dai daku ne ay,,
Kaifa banza ne wlh gifted,,, cewar mukhtar d'in yanamai ingizar shoulders din sa da hannayensa.
Mas'ud yace "kaima haka nn kake 6ata yawun bakinka gameda gifted fa mukhtar sarai kasan halin guy d'in nan namu fa,,, bash yace "exactly kasan harkar ladies din nan bawai shigarta yakeda ra'ayi ba,,
ganin mahabeer d'in na yin waya ne yasa suka dan dakata da maganar zuwa cen sukaji yace "ohk sai kinxo d'in,,, yana katse wayan yayi tsoki tareda maida wayan jeans dinsa yace "tacika naci wlh idonta idon annah amman ita ta sani dai" yayi maganar yana wani kya6e lips tareda daga kafad'unsa alamum ko a jikinsa,,,,
"Who is her are gifted?,,,""
cewar bash,, mukhtar ya kunna hayaqin excel dinsa da lettr ya busa hayaqinnta sama dutta turniqe wajen sannan yace "yo wacecefa da kake tsammani bash daya wuce cwingum dinsa bleesing tommy,, tsut bash yaja tsoki yace
"haka fa"
Mas'ud yace
"kai babyn nan tafiye naci fa guys,,"
busa hayaqinsa mukhtar ya qarayi yace "karkuga lefinta so ne ya damqeta,, harfa ita na turawa invite nawa nace tazo min da friends dinta itama,,,
dalla masa harara mahabeer yayi yace "kai dai mayen mata ne wlh dan iska kawai,,,"
wata irin dariya mukhtar ya saki hiyaqin sigarin nan na fitowa masa ta hanci ta baka yana fad'in "dole naso mata dan sune dad'in duniyar nan fa gifted kaima im advance i know zaka sosu ne soon,,"
Hararsa mahabeer yayi yace "kada ka d'auki kowa fa kamar ka ajawo,,....
Maganar tasa ta katse lokacin dayaga wucewarta ta nesa dasu kad'an fuskarta rufe da niqa6i iya rabin fuskarta dinn, fararen idanunta da girarta ne kawai a waje kamar dai ynda ya ganta tun farko,, hayewa saman benen yaga tayi hannunta riqe da wata baqan leda wacce bai san miye a ciki ba,, ganin ta 6acewa ganinsa ne sannan ya daina hararar cikin duhu nasa da yake binta dashi yana mai jan wani d'an siririn tsoki tareda maido hankalin sa wajensu mukhatar d'in da suma sukaga bayan wacce yake bin da kallon, mukhtar yayiwa su bash signal da ido yace "yadai friend gifted ko itace fiance d'in taka ta gaske ake 6oye mana bamu sani ba ehm????,,,,,






Fasaha online writers f.o.w.πŸ“˜πŸ–Š


*Xexen Fasaha*✍🏻
[10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊


*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊


Story and writing
by
Xayyneb πŸ’€πŸ’€


🌊🌊🌊🌊🌊


Fasaha online writers f. o. w.


🌊🌊🌊🌊🌊
πŸ…Ώ2⃣1⃣.
🌊🌊🌊
Wani kallon gefen idanuwa mahabeer yai masa tareda kya6e pink lips dinsa yace"are you mad?
woman village cefa,
ai akwai tazara a tsakani kaima ka hanga ka hango dai"
Masu'd yace "ok ita matan qauye basu auruwa knn?
"ay shine abin tambayar ma,,, cewar bash,,, cikin qara dubn inda tabi mahabeer ya qara kallo yace"batada kunya ne yarinyar sam can da kuke ganinta sumu sumu muguwar kanta ce ga baqar mgn da tsiwa,,, mukhtar yace "ok daman kunsan juna ne knn,
"Inaga ba"
cewar mahabeer d'in yana doddojewa dason barin maganar danta soma isar sa.
Masu'd yace "huhhhh kai fa dan iska ne wlh gifted ya kana fad'in habitat nata sannan kace saninta qila wa qala wanda kayi???
gaba yayi mahabeer d'in batareda yace musu komi ba har saida ya isa wajen motocinsu sannan suka iskosa sukayi bankwana da cewar zasu hadun gobe a haka kowa ya shige motarsa suka bar hospital d'in shikuma ya koma d'akin da momyn tasa take,,,,
lokacin qarfe 10:00 yana shiga ya iskesu zaune kamar ynda ya barsu anan su mahabeer d'in da dady mua'zzam suka tafi gida aka bar annah nan zata kwana da ita momy umaimah d'in,,
Qarfe 6:30 na safe anan tayiwa su dady mua'zzam da mahabeer cikin hospital d'in, gaisheda annah sukayi dady mua'zzam ya zauna yace "annah yamai jikin ta kwana?,
annah takai dubnta ga umaimah datake barci tun bayan gama sallar asba datayi barci ya dauketa,,, tace"jiki Alhamdulilla kam yayi sauqi,, sai dai abinda zataci ne inta tashi nace bari un bari un kunzo ni saina tafi gida na hado mata kalacin,,
"eh annah to saiya kaiki shi son d'in ni saina zauna anan din,, hakan kuwa akayi mahabeer d'in ya kaita a saman hanya sai tsokanarta yake da fad'in ke
"Anna kina tsohuwa amman kita daurawa knki nauyin girke girke,, hmm yakamata fa kusamu house girl dan sawaqewa kanku wasu abubuwan,,
Cikin dubn harara annah tace"bazamu samo mai aikin ba, wa mike ciyarwa ne duka mu nawa ne a gidan ne eye,,?
Mu 3 ne saikai qaton gwauro kawai cikamakon na 4n, saika bari kai inkayi auren ka saika cika gidanka da masu aikin wannan matsalar kane,, wata irin dariya ta kucce masa hadda dukan sityarin motan nasa na ganin yanda Anna ta dage tana ta zubo masa magana cikin ko a jikinta,,,
gumm yayi a binsa saima cewa yayi da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login