Showing 123001 words to 126000 words out of 130351 words
shedan ne hjy laria wlh kema muguwar shedaniyar kanki ce nasan da hakan tuntuni qyaleki kawai nikeyi dan haka maza imun maganar ynda kika shirya sauran shi tuggun naki ina sauraronki.
cikin rudaddiyar murya hjy laria tace "lokacin da muke tsara zamu dauke jinjirin domin muje mu kashe sa kawai sai mukaga alamun mutum ta bakin qofa a wajen, na tura safiyya taje taga waye tana fita taga indo ce a wajen tsaye sai taga indo din tayi saurin wucewa jin motsin zaa fito knn,, nikuma koda ta fada mun hakan na tabbatar da cewa lallaikm taji sirrinmu mafarun knn na ajiye qudurina na sace yaron da niyyar saina koyawa indo din hankali sannan in dawo ga yaron, katsam naji labarin babu yaro daga baya naji ance itama indo din ta koma garinsu nan nasa akaimun binciken garin da indo take da zama da kuma gidansu, ba'a jimaba muka gano hakan kuwa shiyasa natura aka saceta akaimata duka dan kawai in huce hushina to wannan shune gskiar mgn dan Allah alhj ka yafe mun bazan qara ba na tuba nabi allah nabi ka".
girgiza kansa Dady Muhammad yayi yace "ina takuma q'are gskia ta fito bori kuma yakar boka wlh harga wllah hjy laria bazan cigaba da jurar munanan halayenki ba dan haka kije na jnye
sauran igiyar aurena akanki inda daman nata b'a yimiki 2 a baya ynxun ga dayanki nn na cika miki" ai da gudu hjy laria ta kwasa tayi waje tana kururuwa da fadin "Allah ya isa bata yafe ba an cuceta kuma dukiya ce tayagi iyakar rabonta danmi inya saketa aiba shine autan maza ba" ahaka safiyya tajasu suka tafi sai tsinewa indo suke ganinsu itace dud ta jaza musu wannan masifar to'an saketa hankalinsu ay ya kwanta matsiyatan itada ni'ima din.
tun a hnya ta kira masu kwashe kaya dan tayi alq'awari ko kwana daya bazata qara gidan saba tabar masa tsiyatakunsa yazo yayi dud yadda zaiyi dashi "munafikin shima", cewar qanwarta safiyan.
acan kuwa dady Muhammad ya dubi Dady mua'zzam yace "kada ku damu abokina mahabeer dan mu ne mu duka dan haka har yanzun hannunku yake dan ko babu ranmu kai mai riqe mana shine, burunmu yacika inda mun gansa da ransa bawai ya salwanta ba, dan haka kada kuji komi zaici gaba da zama hannunku inda dud ana tare",, dasauri mahabeer ya rungume dady Muhammad cikin murna hakama yaje wajen momynsa ni'ima ya matse hannuwanta ya kwantar da kansa a bayanta yanajin wani farinciki idanunsa na sauka ana annah ya dage mata gira ta yi Murmushi tace "ja'irin gske kaiko? dariya duka falon sukayi momy umaimah da ni'ima sukace "kai annah keda jikan naki" Murmushi annah tayi tace''a'a nabar muku kuyita kaya" daga haka ta shige dakinta nan dady Muhammad yace
"to hj mua'zzam yaushe diyar tamu zata tare gidanta? Murmushi Dady mua'zzam yy yace "ko gobe yy ko? Inda yagama komi na gidan nasa anan bayanmu gidan yake".
da sauri momy umaimah tace "a'a nuree abamu sati daya sabida mu shirya yar tamu muma kam,, murmushi su dady kawai sukayi suka cigaba da firarsu ta abubuwan da suka faru a rayuwar tasu duniya kenan. yayinda mahabeer yafaki idanun su dady ya kashewa ummu hani ido aikuwa ta sumburo d'an pink lips d'inta ta dauki baby manal ta shige dakin momy umaimah ya bita da kallo yanda yaga mazaunanta na jujjuya shiyasa yaji hankalin sa ya daukantu harda hadiye yawu, saida momy umaimah ta bugo hannunsa tai masa alama dasu dady na wajen sannan ya fara sosa qeya a kunyace ya miqe tsaye ya haura sama zuwa dakin sa shima.
suma basu jimaba su dady suka tafi masallaci suma su momy umaimah suka fara shirin salla.
a can d'aki kuwa ummu tana kwance bayan ta kwantar da baby manal itama tana kwancen ammn idanunta a lumshe suke, banda tunanin kad'aituwa da mijin nata bata fatan komi a wannan lokacin, dasauri kuma ta miqe tsaye jin cikinta ya fara mata kukan yunwa batasan miyasa take yawan jin yunwa ba kwanan nan ba, dazarar taci abinci kamar an kwashe sa take jinsa, haka kuma ko cikin dare ta farka sai taji yunwa sosai kamar dad'ai duniya bataci komi ba, towai mike ja mata hakan nema wai dai tukun nama? tambayar dataiwa kanta knn a yanzun hakan?.....
*Xexen Fasaha*
f. o. w.
πππ
*MAHABEER*!!!
πππ
Story and writing
by
Xayyneb π€π€
πππππ
Fasaha online writers f. o. w.
*π³impacting valuable knowledge and Entertainment is our concernπ³*.
*Dedicated to my mom Sadeeq hawwas*.
πππππ
π
Ώ5β£5β£
πππ
Ta6e 'yan hyalen hyalen siraran pinks lips dinta tayi ganin zuciyarta ya gaza gano mata ainahin abinda tunanin ta ke da buqatar fahimta.
toilet din momy ta shiga tayo wanka tareda dauro alwala ta fito tayi sallar la'asar ta murza lotion tareda shafa 'yar farar fowder tareda shafa wetlips nan fuskarta ta qara wani haske na daban gwanin burgewa kuwa,
wata doguwar riga ta atamfa color pink da blue ta zura ta a jikinta tayi mugun kar6ar jikinta kuwa sosai, falo ta fito ta iske momy umaima da momy ni'ima din wannan karon harda momyn nabeela suna tare ga alama kuma itama taji komi tunda sai Allah kyauta gaba take cewa, gaishesu tayi suka karba daganan cikin kunyar momy ni'ima datakeji kuma daman tun tuni, nan tayi saurin shigewa kitchen, tayi tsaye a kicen din tunani kawai takeyi mizata dafa haka mai sauqi tunda tanada tabbacin kowa yanzun zai iya fara jin yunwa, abu tun safe shima ba wani da yawa ne sukaci ba inda daukin a tafi ya hana a zauna a ci komin cikin nutsuwa.
yanke shawar tayi dafadukan kus kus da kaji kawai tayi, nan kuwa ta fara komi cikin sanyinta, gaba day'a hankalin ta dud yanaga yanka albasa shiyasa sam bataji motsin shigowar mahabeer a kicen d'in nba, sai faman zubda hawaye take sakamakon zafin albasar dake ratsa dukkan idanunta suna shiga ciki,,
jitayi an d'an saqo hannuwa ta bayan q'ugunta a hankali zuwa saman cikinta an zagaye sa tareda kwantar da hab'arsa a saman wuyanta yana bata kissing a smn dokin wuyanta gamida lasar q'asan kunnenta dai dai inda d'an kunnen ta yake.
lumshe fararen idanuwanta tayi a hankali tasan koda ba'a fad'a ba mahabeer ne saboda qamshin sansanyen turaren sa ya tabbatar mata da shine a wajen, amsar knife din hannun ta taji yayi a hankali, sannan ya cigaba da shafa cikinta cikin lumshewar idanunsa shima,
jin datayi hannuwansa suna qoqarin haurawa ta saman rigarta zuwa wajen dukiyar fulanin ta yasata saurin bude idanunta ta juyo gabansa tana girgiza masa kanta tareda share hawayen fuskarta na zafin onions din nan.
zaro idanuwan sa yayi waje a hankali ya sake matsota jikinsa sosai yace
"miya samin ke kuka feader na? please tell me?"
cikin turo masa lips dinta a shagwab'e da sanyin muryan ta tace"em ehmm ba albasa bane ba nike yankawa zafinta yana shigen idanuna kumaπ."
baice mata komi ba sai ma ji da tayi ya ida matso da ita cikin jikinsa sosai ya matseta gam gam, hannuwansa ya sanya ya kamo fuskarta yasa mata halshensa ya hau tsotse mata hawayen dake zubo matan saida yaga babu ko da q'wayar hawaye day'a sannan ya saketa ya zuba mata fararen boils eyes nasa masu shocking in ka cika kallonsa da naka sannan yace "da sauran zafin ne na qara tsotse miki feader na,, cikin lallausan sanyayyen murmushin ta tace
"ah yaya mahabeer babu,, wani dan murmushin ya sake yi yace "ok to kawo na ida yanka miki onions din ko, fiddo idanuwan ta tayi duka waje tana kallon qofar shigowa kichen din tace "a'a barshi nama gama yanke wa ai, ka.. kaje kawai nagode kada momy tazo nan kasa naji kunya" tayi maganar a shagwabe kai a langwab'e,, "hoo feader na kora na ma kike dan kinga nazo ko? yayi maganar shima a tausayes,, cikin sanyinta ta gurgiza masa kai tareda dan ruqo hannuwansa cikin nata tace "to kayi haquri kaji?
kamota yayi jikinsa ya matseta sosai yana murza bayanta tace "hm kuma su momy basu ga nan fa nayo ba sabida ta qofar baya na shigo,,
kawo na tayaki girkin please feader na, babu yanda ta iya dole ta basa su magi ya b'anbare mata hakan,
yakuwa dararrashe nan saman tiles din wajen yana 6an6are matan,, nan ta kammala girkin sai qamshi yake kuwa,, ta gyara wajen bayan ta zuba abuncin cikin wasu warms colars ta dubesa shikuwa ya gyade mata girarsa guda day'a yace ''yadai feader na in an gama a zubo min nawa nan kada qamshin abuncin ya sani kuka dan ba'a bani naci da wuri ba fa,, 'yar dariya kawai take qyalqyata masa dan maganar tasa ta bata dariya kam ba kad'an ba yanda taga ya wani langwage yana zaune a qasan wajen still yawani harde qafafunsa waje daya yana karkad'asu.
dafe kumatunta tayi da hannayen ta tace "amman amakson... au sorry yaya ina nufun amrinin ne,, tayi maganar tana dafe bakinta tareda karkada masa hannayen ta tana dariya can qasa. qasa, kawai gani tayi ya miqe daga inda yake ya nufota kai tsaye ya sungumeta ya koma bayan ya zauna inda ya tason itama ya ware qafafunta ya zaunar da ita bisa cinyoyinsa yana kallonta cikin idanunta, da sauri ta duqe fuskarta qasa dan kunyar abinda yai matan a zaune, dan kuwa yanda taji yasata tsakan cinyoyinsa tana jin tudun jagorarsa a saman hq dinta itama, shiyasa ta kasa nutsuwa har wani abu taji jikinta yanai mata a lokacin,
kwantota yayi a jikinsa yace"in tambayeki man feader na? gyada masa kai tayi ahankali alamun eh, dagoda fuskarta yayi yana kallon tata amman ita kuma kunya ta hana ta tsaida idanunta a waje day'a,,
"Pleass feader na look at me please"
cikin sanyinta ta dago a kunyace ta dubi tsakar idanunsa kamar yanda yake buqata,, kwata kwata saita ji kuma ta kasa janye idanunta cikin nasa, nan take taji wani abu na qara shigarta gameda mahabeer wanda bata fatan yankewar sa har qarshen ran ta.
shima anasa bangaren hakan ta kasance Lallaikm ba qaramin so da qauna bane yake qara nuqrqusar dud illahirin jikin su ba,
hannuwansa ya sa yana shafa kumatunta yana suna cigaba da kallon juna eye into eyes, hannuwanta tasa ta riqe masa nasa a hankali ta ajiye hannuwan nasa a qugunta ita kuma ta maida hannuwanta a wuyansa tana shafawa cikin kallon idanun junansu,
a hankali ta sunkuyo da fuskarta ta tsotsi leb'ensa na qasa tana qoqarin janyewa yace kuwa ina baisan wani abu ba wai shi d'andani haukaci ba, da sauri ya riqo lebenta shima ya sanya cikin bakinsa nan suka yita romance bakunan juna sama da minti goma sannan tayi masa wayon qwace bakinta tana qara shigar da idanunta cikin nasa tareda dinga goga masa mazaunanta saman inda ya dorata a jikinsan nan, a hankali yakasa jurewa ya sulale wajen a qasa ya kwanta jin yanda yar qaramar yarinyar take shirin sashi susucewa nan take,, kwantar da kanta tayi a saman faffadan mayalwa cin qirjinsa tana shafa masa sajensa a hankali, kunnensa tasaka bakinta ta rada masa da cewa tambayeni komi yy mahabeer indai nasan amsar zan baka insha Allah"
sake lumshe idanunsa yayi da suka fara dan sakin ja ja sannan yasake budesu cikin murmushi ya d'ora hannuwansa a saman mazaunanta yana murzasu tareda matsar mata su yana dan qara bude kafafunsa yana shigar da jikinta a nasa cikin wano salon sa sabo, ita kuwa sai lumlimshe idanunta take cikin ji dadin hakan da yake mata jitayi ya kai bakinsa a kunnen ta yace
" feader zaki iya fadamun minene ma'anar wannan *amakson* din da kiketa kirana dashi a da? sannan kuma miyasa kike fadamun hakan, dudda dai bansan ma'anar sunan ba amman nasan bana dad'i bane ko?
cikin kunyar abun tace ''hmm zan fad'a maka yy mahabeer, " yaww feader na fad'i inji"
cikin nuqu nuqun kunya tace ''to.. to bakai bane ba lokacin da kaketa nunamin q'iyayya alhalin ban maka komi ba to shiyasa nasa maka *amakson* wato *maqiyi* na" taqarshe maganar cikin boye fuskarta jikinsa, murmushi kawai yayi ya qara kwantota jikinsa yace"ehmm kaji manya masu saurin sawa mutane suna dan sunsan bamaijin yarensu na buzanci ko feader na emm?
cikin tura yatsansa da tayi a baki tana tsotsa na kunya ta ciro yatsan tace "lalala yaya mahabeer ai dane nake cewa hakan yanzun ai na daina "amrinin na canza maka da, tayi maganar cikin hade hancinsu waje day'a dariya ya saki 'yar kad'an sannan ya mirginota daga samansa ta koma qasansa yayi mata rumfa da jikinsa amman bai hau jikinta ba yadai sata tsakiyar sa yana daga duqen yace
"hmm to shi amrinin din miyake nufi har aka samun shi?
lumshe fararen idanuwanta tayi tana yar dariya har gefen dimples dunta yana lotsawa snn tace
*"amrinin* masoyi yake nufu fa"
tayi maganar a shagwabe.
"hmm naji to amman nima sai a gayamun da yaren naku yanda zan dinga ce miki masoyi yata ko?
cikin murnar ta tace ''yeee yah mahabeer nima zaka dinga cemun mai sonka knn? "eh man feader na ko bakison nace?
zaro idanuwa tayi tace "wolwio a'a ina so man kasan inason in inason mutum nima inga yana sona,,tayi maganar a shagwabe, "yawwa feader na to fad'i,,
saida ta danyi masa fari da idanuwan ta sannan tace masa
"abinda mike cewa masoyiya da yarenmu wato shine
*amritin*"
"ammmmritinn amritin haka ya dinga nanatawa yana goga mata sajensa a fuskarta tana sakin masa 'yar dariya,
zama yayi saman qugunta gaba day'a yasakar mata nauyinsa kuwa yana murzata,, da sauri tace "washhh!! please yaya mahabeer d'agani wlh ka motsomin ciwon kwankwa sona,, dan rage mata nauyinsa yayi sannan ya duqo saman fuskarta yana Murmushi yace "okeyy daman kinada ciwon kwankwaso ashe?
cikin sanyinta a Marairaice tace
"to....to... bakai bane lokacin da kana amakson d'ina kasa wani lokacin inyita faduwa a saman quguna ba shiyasa naji ciwo a ciki ay,, "sorry feader na zaki dawo normal in kika ida zama jaruma ta kina yarda muna enjoying xx na juna ko? a kunyace ta boye fuskarta jikinsa tana dukan qirjinsa a hankali take cewa ''ehm ehm kai ko?
dariya yayi shima sannan suka miqe zaune yace "kaiii har ankusa magrib ashe feader na bumu sani ba? gyada masa gira tayi tace "hmm to bagashi munyi fira ba, cikin murmushi yace "firan kuma mai dad'i da samun lada irinta miji da matarsa ko? "
sake turo dan bakinta tayi tace "nidai zan gudu cikin gida yanzun"
tayi maganar tana mai miqewa tsaye, shima miqewa tsaye yayi yayi saurin kamo hannunta yace"feader na zaki tafi haka ko dan gift na kissing ba za'a bani ba? yayi maganar tasa kansa a langwabe,
"to runtse idanunka yaya mahabeer "
"yawwa kokefa mai sanyin hali na"
rufe idanunsa yayi tace ''amman fa kada ka bude idanunkasai nan da daqiqa biyar amrinin"
cikin murmushi ya gyada mata kansa idanunsa na a lumshen alamar to.
saf saf tayi ta jera kayan data girka a babban plate ta yi saurin matsawa daga gabansa saida ta kai bakin qofa tace "lulb lulb alo alo nai wa amrinin wayau" tana gama fad'an hakan ta gudu zuwa dining, har lokacin su momy umaimah suna nan falon,
da kallon murmushi kawai ya bita a hankali ya furta "bashi kika dauka yarinya "ta qofar daya biyo tanan ya fice ya shiga motarsa ya tada yabar gidan.
koda dare yayi yaita sa ran zaiga fitowarta amman shiru har wajen qarfe goma lokacin ya tabbatar datai barci qilanma gashi su momyn da annah na falo babu damar yace zai shiga dakin momy din inda can take kwana har yanzun.
tsawon sati day'a bauga ummu hani ba abin ba qaramin damunsa yake ba kuma tabbas yasan dud yanda akayi bata gidan ne da tana nan ya tabbata koda sau day'a ne a sati saiya ganta.
kuma hakane momy Asma'u ce ta fadawa momy akwai wani waje inda ake gyaran amare gyarana sosai da sosai har tsawon sati mafarin knn momy umaimah din takai ummu hani din,,
acan kuwa kusan kullum sai ummu hani tayi waya da nabeela suyita labari amman dudda haka zuciyarta naga yaya mahabeer dinta,
ranar kwana na 8 ne momy umaimah taje d'aukota.
ita kanta momy umaimah tayi mamakin yanda taga ummu hani tasha gyara sosai kyan nan nata ya qara haskata sosai ga qunshi tasha masha Allah.
saida momy umaimah tacikawa matar nan mai gyara jikka da kudi sannan ta d'auko ummu hani a mota suka nufo gida.
tanayin parking suka fito suka wuce falo nan suka taras da dady mua'zzam shida annah zaune a falo dawowar su kenan a katsina, dayake family meeting ne suka had'a a can kt din,
shi dady mua'zzam ya gabatar musu da dady Muhammad dayake tare sukaje harda momy ni'ima dansun wuce gida ne suma shiyasa,
a taron ne kuma dady mua'zzam ya gabatar musu da dady Muhammad sannan ya warware musu komi gameda mahabeer da kuma ainahin iyayensa, kowa a family yayi mamaki yanda hakan ya kasance amman da annah taqara musu nusarwa akan temakawa maraya in an daukesa ga masu hali shima ba qaramin lada bane bare mahabeer dayake hannunsu mazaunin d'a har yanzun, su kansu 'yan katsina suna matuqar qaunar mahabeer domin yaro ne mai daraj ta dan adam ga kyautatawa kamar mua'zzam saraki din,,basu baro katsina ba tun abun qarfe goma na safe saifa yanzun da la'asar da suka dawon.
momy umaimah na ganinsu ta hau murmushi tace "annah nuree har kun dawo sannunku da hanya ya kuka barosu?"
annah tace "alhamdulilla umaimatu kuma sannunku da dawowa keda ummu, 'yan katsina na gaisheku sosai"
"to muna gaisawa annah" cewar momy umaimah nan ta had'a musu abunci dady mua'zzam ne kawai yaci dan ita annah azumin nafila take da yake yau ta kama litinin ne.
washe garin ranar bayan sallar la'asar dady mua'zzam na zaune a falo shida annah da momy umaimah saiga mahabeer ya shigo falon dawowarsa kenan daga office dud ya gaji fuskar nan tasa a daure kamar zai fashe ya wuce su zai haura sama dady mua'zzam yace "zo nan sojana " dawowa yayi ya zauna kamar zai