Showing 54001 words to 57000 words out of 88300 words

Chapter 19 - ABDULMAJEED BOOK by Meryam Abdul.doc

09 Oct 2025

1597

Mami ya cika da mutane masoya da mak'ota sai zuwa suke ta ko'ina haka abokan Abdool su Hakeem duk sun zanzo duka ma'aikatan asibitin sunzo maza da mata dan itama Zainab can take aiki.

Flight mutan sokoto da Kebbi suka biyo ciki kuwa hadda Ard'o, bayan sallar La'asar aka sallaceta aka sadata da kushewarta.

Iyayen Zainab duk da sunji mutuwar 'yar tasu saidai sunyi farinciki yadda ake yaba kyawawan halayyarta musamman mijinta, sun San ta dace dan duk maccen da mijinta ya koka da rashinta ya kuma yaba halayyarta bayan bata ana mata kyakkyawan zato.

Bayan anyi addu'a uku da zasu wuce sun so wucewa da babyn saidai Mami tace a barshi anan zata kula dashi da tsakani da Allah, basu Musa ba saboda sun san zata iya kamar yadda ta kula da uwarsa, dan sunajin labarin kirkinta a gun 'yarsu.

Ranar suna ba wani taro da akayi yanka kawai akayi masa tare rad'in suna kamar yadda sunna ta tanadar a masallaci akayi, Inda su Husna sukayi masa inkiya da junior, dukkan kulawa junior na samunta ga ingantattun madara wad'anda zasu taimaka masa da Abdool ya siyo masa saidai ko yayane basuyi ya maman uwa ba, kullum Abdool ya kallesa tausayinsa ne ke rufewa dan yasan yayi rashi.

Tarraro duk wani mahimmin abu da yake buk'ata yayi na gidansa ya dawo gidan Mami tsohon d'akin sa dan bazai iya ci gaba da zama gidanda yayi rayuwa da Zainab ba, bayan bata a doron k'asa.


*****************

B'angaren su Ramlah kuwa wasa-wasa Uncle Lukman ya sakota gaba ya takura mata, ta rasa ya zatayi dashi tana tsoron ta gayamasa matar Aure ce a samu matsala yakai report a koreta, daga k'arshe dai ta yanke shawarar in Abdool yazo visiting zata gayamasa kawai.

Sadee kuwa ta saka Nihal gaba ita Ya Abdool yakeso ta yadda taje ata biyu, Nihal dai cewa tayi tabar maganar kuma kada ta bari Ramlah taji data tambayeta dalili tace tadaiyi shiru kawai.

Hakan yasa ta shiga tunanin dalilin Nihal na fad'ar tayi shiru tunawa tayi da kallon da taga yana yiwa Ramlah ranar da sukazo musu da "oh no wonder soyayya suke kenan shiyasa komai zatayi tace ya Abdool kuma aiba biological sister nashi bace, idan ko hakane dole na lahe dan bazan iya breaking heart d'in Besty ba" da wannan tunanin tabar zancen kuma ta daina mata zancen uncle Luku.

Haka ranar visiting tazo su Ramlah basuga kowa daga gida for d first time da suka rasa visiting duk da basuda matsalar komai, saidai hankalinsu ya tashi sunaji ba lafia ba, Sadee CE ta ringa kwantar musu da hankali, akan kila wani uzirin ne ko kuma kila Aunty Zainab ce ta haihu.

Sharewa kawai sukayi amma idan haihuwace aiya kamata a gaya musu, koma dai meye zasuji idan sun koma tunda an kusa Hutu..

Ranar da suka koma gida sukaji mummunan labarin Rasuwar.........





_still in sick ur pray is needed my Fans_
>?"?=??











=؄?Meryerm Abdool=؄?
[9/23, 8:51 PM] =؄?Meryerm Abdool=؄?: =ؤ? ```ABDULMAJEED``` =ؤ?

(' *Servant of Majesty* ('



Na
=؄? _Meryerm Abdool_ =؄?


? *Pure moment of life writers*
P.M.L=ت?
(We don't just entertain and educate we touch the heartd' of the readers=???)



Ga shafukan mu nan da zaku ringa samun k'ayatattun novel namu=?G?
*#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*





```An karbo daga shugaban mummunai, uban hafsy umar bin khattab (A.R) yace:- naji manzon Allah (S.A.W) yana cewa```

_"dukkannin aiki baya yiyuwa saida niyya, kuma kad'ai abinda mutum ya kudurce a ransa yake samu, Wanda yayi hijira domin Allah da manzonsa to hijirarsa tana ga Allah da manzonsa, wanda kuma yayi hijira domin duniya da k'alek'alenta ko kuma wata matar da yakeso ya aura, to hijirarsa tana ga abinda yayi dominsa._ ingantaccen hadith ne daga sahihan nan Bukhari da musleem.
(Arba'una hadith).










=??? *Episode* 191-195



Ranar da suka sukayi Hutu suka koma gida sukaji mummunan labarin Rasuwar Aunty Zee ba k'aramin girgiza sukayi ba, sunyi kukan rashinta dan Aunty Zee ta zama wani b'angare nasu, sunji mutuwar matuk'a dan kusan itace mutuwa mafi kusanci wacce suka ji da girmansu, tunda koda akayi wad'ancen basu da wayau.

Tunda Ramlah ta d'ora idonta kan junior taji k'aunarsa Mara adadi na ratsa jini da jijiyarta, rungumesa tayi tana zubarda hawaye tare da k'udurcewa a ranta zata zamo uwa a gareshi, zata soshi ta kula dashi iya yanda zatayiwa 'ya'yan da ta haifa, saidai kuma tasha jinin jikinta da haihuwa, tace junior ya isheta ba zata yadda tayi ciki ba( haba ramlatun baffa ai kowa baya wuce lokacin da turbar tafiyarsa)

Dawowar su Ramlah ya samarwa Dr Majeed nutsuwa sosai dan ganin da yake mata kad'ai yana rage masa tension, kullum tana mak'ale da junior itace cinsa shansa, har wanka take cewa ita zata masa Mami tace ta bari harya k'ara kwari, amma ita ke shiryasa tsab, har bacci tare sukeyi, Inna ta data tsaya dan taya Mami kula dashi ganin Ramlah tayi kane-kane komai ita ke masa dak'ar take bari wani ya d'auke sa tace itakam zata koma gurin tsohon mijinta tunda iyayen d'a sun iso sai a basu guri, itakam ko a jikinta sai ma ala kiyaye data rakata dashi.

Yanda take nuna K'aunarta akan junior, ba k'aramin dad'i hakan kema Abdool da Mami, musamman Abdool da yake da tabbacin Ramlah zata taimaka masa su cika burin Zainab.

Saidai sabon salon da Ramlah tazo dashi yake Neman da masa lissafi, ya lura basu da kayan sakawa yanzu daya wuce English wears ita da Nihal Wanda hakan ba k'aramin tayar masa da hankali yake ba a matsayin na lafiyayyen namiji kuma babuk'aci, iya saninsa k'aunarta a cikin jininsa take tun kan ta mallaki hankalinta, tun kan ta zama cikakkiyar mace, amma kuma yanzu wani abu yakeji a jikinsa muddin ya ganta a irin wannan shigar.

Yauma kamar kullum a parlour ya sameta tana k'ok'arin sakawa junior safa ta shiryasa cikin jean blue da red shirt sai red sock da take saka masa, sai k'amshi suke zubawa itada shi, da sallama ya shigo gidan ba kowa ita kad'ai ce a parlon, ansawa tayi tare da cewa "sannu da zuwa ya aiki?" Lafia qlau Ramlah saiku kad'ai a parlour " ya fad'a yana ansan junior.

"Eh wlh duk suna ciki, bari na kawo maka abinci" mik'ewa tayi tabi hanyar kitchen, da kallo ya bita tana sanye da wasu riga da siket na English wears, siket din iya guiwa sannan an tattare dai hip nata sun zauna daram a ciki ya kuma kamata, itama rigar an tartare gaban rigar gurin dukiyar Fulani itama ta kamata sosai sai Kanta data Parke da k'aton ribbon tsakiya sai sheki yake yasha gyara.

Haka ya bita da ido har saida ta shige kitchen din sannan ya sauke ajiyar zuciya tare da K'ara rungume junior, part d'insa ya nufa yana fad'in "wai me yarinyar nan ke nufi ne? Dole na dakatar da wannan shigar kada a samu matsala fa" daga haka ya shige d'akin sa, kwantar da Junior yayi Wanda tuni yayi bacci sannan ya rage kayan jikinsa ya fad'a toilet.

Da k'aramin tray ta fito a hannunta, ganin bashi a parlour yasa ta wuce direct d'akin, ganin bashi a d'akin yasa tasan ya shiga toilet ne, ajiyewa tayi kan stool sannan ta d'auki junior tayi ta fice.

Hakan ce dai tayi ta kasancewa Abdool nason mata magana akan shigar yana tsoron kada ta masa wani fahimta, dan har yanzu da sauran ta.

Sadee har gida yazo tayi musu gaisuwa, nan ta wuni suka sha firarsu cikin firan nasu ne Sadee ke cewa "Besty nikam nace wannan Yaya Abdool d'in anya??"

Yi tayi kamar bata fahimci inda ta dosa ba "me kenan Besty?"

"Oh besty Sadee ce fa, nafa sanki sarai kinsan me nake nufi".

Shu'umar dariya tayi " Ai Ina sane dake d'in ce, amma kinsan me?

"Aa saikin fad'a"

"Bafa soyayya muke ba, kawai dai shakuwa ce"

"He he he! Idan ko hakane nikam kimin hanya" ta fad'a cike da tsokana.

Wayance tayi duk da dukan da kirjinta yayi Tare da cewa "no wahala bakida matsala"

Dariya Nihal dage jera kaya a wardrobe ta fashe da ita, harara Ramlah ta jefa mata "keko me akayi na dariya"

"Me ko" ta fad'a tanaci gaba da dariyar ta, Sadee ma darawa tayi tace "um su Besty manya Ashe zakiyi sacrifice wani".

"Me?" Tace tana zuba mata ido.

"Hmmm Allah Besty kin ban mamaki banyi tsammanin banda matsayi a gun ba sai yau na tabbatar, amma ba komai Allah ya sawwaka" mik'ewa tayi da niyyan tafia, riko mata hannu Ramlah tayi.

"Pls yi hak'uri Besty wlh ba haka bane, abin somehow kuma kinga yanzu muna school ne so ba maganan soyayya, amma dai tun da kin gane ya wuce kiyi hak'uri".

"Uh um Besty banni na tafi kawai nasan bana kayanki shiyasa" dak'ar ta samu ta shawo Kanta ta hak'ura sannan sukaci gaba da firarsu, Nihal ma ta k'are aikinta ta jona su.

Haka dai suka gudanar da hutunsu, da yake mai dan tsayi ne Wanda da sun koma zasu shiga SS3.

Abdool ne zaune kan sofa suna hira da Mami a d'akin ta "Niko Mami kinga sabon salon ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?da yaran nan suka tsiro dashi na maida kayan sawansu English wears kamar wasu 'ya'yan turawa?" murmushi Mami tayi.

"Aifa na gansu nima har mamaki suka bani ni bamma san yaushe suka siya ba".

"Hmm ya wuce idan sukaje provision suke siyan su"

"Hakane kuma, amma ai ba abin damuwa bane tunda iya gida suke sakawa sannan kuma idan anyi baki suna saka hijab ai naga ba damuwa ko"

"Eh hakane" yace ganin Mami ta kama musu, amma shikam a gaskiya ana shiga hakkinsa, da haka ya rufe firar ya janyo wata.


*******************


Koda hutunsu ya k'are Abdool ya kaisu yin provision haka yaga suna jibgar English wears dan Sadee tace su k'aro new design a k'ara darasi saboda tsaro, nuna yayi baima san sunayi ba hakan ya basu damar jibgar son ransu.

Daren ranar da zasu koma har d'aki ta isko Abdool, ya zaune kan bed cikin jean and t-shirt yana aiki a system d'in sa, goye take da junior, tana sanye da pencil brown da top milk hullace a kanta, ga k'ananun kalaban da tayi sun zubo baya, Cofee ta aje masa bayan ta gaidashi, zama tayi kan sofa, d'agowa yayi "Da wani abu ne Ramlah" ya fad'a yana k'are mata kallo, d'auke idonsa yayi gudun shiga damuwa yanzu ana zaune qlau.

"Eh Yaya um dama um" yes ina jinki feel free" nan ta zayyana masa yadda Uncle lukman ya dameta da yana sonta wai.

Kallonta yayi na sakwanni yace "kuna irin wannan shigar mezai hana malamai cewa suna sonku"

D'an zaro ido waje tayi "Allah yaya bamayi sai a hostel"

"Um to naji, jeki zanyi magana dashi gobe idan naje" dan yasan ci gaba da zamansu a haka za'a iya samun mishkila.


********************


Koda yakaisu sai yaga ashema yasan lukman d'in yana bayansu a ABU amma suna mutunci, bayan sun gaisa ne yake mai bayanin alakarsa da Ramlah "ya ilahi tuba nake Babban Dr namu, wlh ban sani ba shiyasa amma kayi hak'uri don Allah".

Murmushi yayi " kada ka damu lukman nasan baka sani bane ai, dan nasan ko ni bane ai ba haka aikata irin haka ga matar Aure ba"

"Wlh kuwa na isa, itama tun farko aida ta gayamin"

"Hmm kasan yarinya ce a nata tunanin idan ta fad'a maka zaka gayama school authority a koreta, batasan tunda aka kawo su anyi bayani ba"

Smiling lukman yayi "hakane Dr kasanta ai akwai son kara2 kamar me, Allah dai ya sanya Alkhairi ina taya ka murna" yace tare da bashi hannu.

"Ameen nagode" yace sannan yayi mishi sallama.

Da Uncle Lukman ya had'u da ita yace "sai kuma kika boyemin ke matar Aure ce ko matar Dr?" Boye fuskarta tayi tana murmushi, shima murmushin yayi, "ba komai Allah ya sanya Alkhairi, saidai inason k'awarki Sadee tunda kekam kin zama matar Dr Majeed, sai kimin hanya.

Cikin jin kunya tace " inshaa Allah sir" sannan ta wuce abinta, koda tajema Sadee da zance a take ta amince, Ramlah kuwa har da zolayarta "Besty da wuri haka kamar ba Sadee classy girl ba" tana dariya.

"Hmmm Besty kenan ai Uncle lukman d'in ne da zafinsa fa"

"To ai shikenan tunda kinyi giving up"

"Aa fa banfa ce ki gayamasa ba, keko sai an jan masa eh...." Ta fad'a tana kashe mata ido, dariya Sukayi a tare har Nihal.

"To saura ke Nihal muji waye gwarzon" cewar Sadee.

"Wa! ni ai ba yanzu ba wannan saiku" ta fad'a tana zaro ido.

"Hehehe yarinya zatayi wari dai maji" cewar Ramlah.

"Ba wani wari da zatayi ai"

"Um midai namu ido" cewar Sadee nan dai akaci gaba da chapter.

Wasa-wasa Sadee ta shiga gara Uncle Lukman, har sai second term ta amince da soyayyarsa Sadee classy an bada kai.

Amma basa wani soyayya yadaije gidansu babanta yace a bari harta kammala school sai ayi maganar a natse a haka sukabar maganar.

Kwanci tashi asarar rai yau gasu Ramlah an kammala school success, Wanda hakan ba k'aramin dad'i sukaji kunsan dai SS3 irin dad'in da sukeji in suka kammala exam, a lokacin sun matsu suje jami'a, gida suka kira don azo musu prize and giving days da zasuyi.

Shiri sosai su Mami sukayi, gaba d'aya family har Ard'o yazo Inna, junior lokacin tafia yake ko 'ina ga gwarancinsa yanayi abinsa, wannan Karon har da Hakeem dan yake zashi taya K'annensa murna( Niko nace kodai da wata ne a k'asa).


Koda suka isa an fara gabatarwa kenan, quiz aka fara gabatar wa inda Ramlah ce team leader Inda suke tafka muhawara akan girls education is better than boys education, sai sambado bayani take cikin turancinta mai dad'in sauraro yanda take kawo hujjoyi da yadda take fitar da kalamanta abun ayi kallo ne tuni ta sake zuciyar mafi yawan samarin gurin, ta sanya zuciyar iyaye inama ace 'yarsu ce, yayin da sa'anninta kejin inama sune ita, team d'insu duk guraye ne ita, Nihal, sadee, da wata Umaima ta nan fa aka shiga tafka muhawara kowacce ta nuna iya bajintar ta tuni suka doke masu goyon bayan boys education, da zunzurun maki, nan fa aka shiga basu tafi raffff kakeji ta ko'ina tuni hawayen farinciki suka wanke mata fuska.

Itace yau a tayi kara2 har ta kammala secondary, gashi ta samu ilimin da bata taba tunani ba, ware ido take ba Wanda takeson gani sama Ya Abdool tasan kome ta zama shine sila, aiko can ta hangosu zaune sai tafi suke musu idonsu ne ya had'u murmushi ya sarkar mata tare dayi mata jinjina da hannu, share hawaye tayi tare da sakar masa tattausan murmushi, ta matsu a sallamesu taje garesu ganin hadda Baffanta anzo dashi.

Haka akaci gaba da gudanar da program d'in akayi drama da wak'ok'i na bankwana sannan aka gabatar musu da gift d'insu, kusan sune suka an she gift d'in musamman ma ita, ana sallarmu da gudu ta isa runfar da suke zaune, haka ta shiga rungumesu suna tayata murna, Nihal haka, ita Sadee Inda Familyn ta ta dosa, jikin baffa tayi masauki, sai hawaye sharrrr.

Murmushi yayi "haba Ramlatuna yaufa ranar farinciki ne a gareki ba ranar kika ba, ko ke manta yaune burinki ya cika ne Ramlatuna"

Murmushi take cikin hawayen "baffa kukan farinciki ne wallahi, baffa Mami da ya Abdool sunyi komai a rayuwa, baffa suna matuk'ar k'auna ta".

" na sani Ramlatuna karamci a cikin jinin zuri'ar Asma'u yake, Allah ya saka musu da Alkhairi, ya biya musu buk'atunsa na Alkhairi "

"Ameen baffana"

Junior ta ansa a hannun Husna dake ta jillewa yana mik'a mata hannu yana kiran "Maa" dan haka yake ce mata.

"Oyoyo mai Son yaudai mun samu freedom zan rayu dakai ba kara tafia kaji Son" ta fad'a kamar mai magana da wani babba, shikam sai dariya yake mata yana jin dad'in ganinta da yayi, dan ya Santa kamar me.

Hakeem kam an kame gefe sai kallon k'asa -k'asa yakewa Nihal Wanda ita kad'ai ta gane yaren.............






_Thanks so much my sweet dota(Ramlah Abdallah mazoji) for d care, ur momma really appreciate_ =?
?=??



*Nagode da addu'o'inku sisters am feeling better now thanks one again* =?L?




=؄?Meryerm Abdool=؄?
[9/23, 8:51 PM] =؄?Meryerm Abdool=؄?: =ؤ? ```ABDULMAJEED``` =ؤ?

(' *Servant of Majesty* ('



Na
=؄? _Meryerm Abdool_ =؄?


? *Pure moment of life writers*
P.M.L=ت?
(We don't just entertain and educate we touch the heartd' of the readers=???)



Ga shafukan mu nan da zaku ringa samun k'ayatattun novel namu=?G?
*#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*




```<؂?<؂? ?=?L?
*happy birthday day*

*Namecy*

Maryam y Zango.=؝?=ؐ?










=??? *Episode* 196--200





Tun tana k'aramarta abokin yayan nata ke burgeta, bayan girmanta ne ta fahimci sonsa takeyi, amma a matsayin ta na 'yar bahaushe da kunya tace tana sonsa shiyasa tabar abin a ranta kowa bata fad'awa ba duk kuwa da surutu irin nata, Ubangiji kawai take gayama kukanta.

Shima Hakeem hakance a gurin sa ya dad'e yana k'aunar Nihal a ransa, duba da k'arancin shekarunta yasa ya b'oye a ransa kawai, a tunanin sa batasan meye soyayya ba, hakan yaci gaba da rainon sonta a ransa, koda Dr Majeed bai tab'a gayamasa ita yakeso ba, yace zai masa surprise.

Saidai tun can yana bata kulawa as a sister, saidai kulawar da yake bata daga baya is like more than a sister, har take tunanin kodai shima yanajin abinda take jine game dashi, Abdool baiyi noticing komai ba cos normally yasan Hakeem na kula da komai daya shafesa, kamar yadda shima yake kula da nasa, ita kam Ramlah tana shakkar wannan kulawar shiyasa da zancen saurayi ya tashi idan Nihal tace ita bata soyayya Ramlah ke cewa indai tayi wari saji, ita kanta Mami ta fara zargin wani abu a shakuwarsu inda take fatan hasashenta ya zama gaske, dan tasan Hakeem yaron kirki ne, iyayensa haka, zatayi farinciki idan ya zamo daga cikin zuriyarta.

Duk da bai furta kalmar so ga Nihal ba, amma yayi amfani da hikima ya koyar da ita k'aunarsa, baisan dama akwai k'aunar ba....

Kallon ta yake mai kice da ma'anoni Wanda ni kaina Meryerm bansan ma'anar ba, ita kuma sai sunne kai take tana murmushi.

Anan aka gabatar da jawabin bankwana, students sukayi bankwana da teachers nasu da juniors, nan aka rufe taro da addu'a, pics students suka shiga yi da k'awayensu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login