Showing 60001 words to 63000 words out of 88300 words

Chapter 21 - ABDULMAJEED BOOK by Meryam Abdul.doc

09 Oct 2025

1593

me take cewa ba yayi, yana isowa surar ta yayi ya jefa kan bed kamar ya d'auki 'yar baby, shima binta gadon yai, yayi kanta gadan-gadan, ganin yayo kanta da ganin yanayinsa yasa ta runtse idonta da k'arfi tare k'walla razanannen ihu saida d'akin ya amsa......

Ni Meryerm Abdool ganin abin zaifi k'arfin ganina yasa na tattara nawa da nawa na ja musu k'ofa cike da tausayin Ramlatun Baffa dan yau fuskar dan binni mai gilashi ba sauk'i a tare da ita..........lols



*****************


Tun ina jiyo ihun Ramlah daga waje har na daina jiyo komai (nace yau fa yarinyar baffa anji maza, yau ya Abdool ya d'auko magana).

Saida ya samu full satisfy sannan ya daga ta, nutsuwa ce ta fara dawo masa abin ya faru ya shiga dawo masa, dafe kai yana kallon ta cikin yanayi na galabaita ido akwai ke zubar da hawaye ko yatsarta ta k'asa daga wa "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un" kawai yake maimaitawa, yana blaming kansa akan faruwar lamarin, shi kanshi yasan baije mata da lalama ba, amma ba laifinsa bane itace da gardama kuma is out of his control.

Agogo ya duba 3:30pm tun abun 1:00pm lallai yau ya d'auko magana, a gaggauce ya fad'a toilet ya tsarkake kansa tare da zura jalabiyasa d'aukar ta yayi tare da zanin gadon ya koma toilet, ruwan dubin da ya tara ya tsundumata ciki, k'ara ta saki cikin wahalalliyar murya data dashe don kuka tare da k'ankame masa jiki "pls yaya stop am dying".

Bubbuga bayanta yake cike da tausayinta " sorry princess, na dena ai, nine ba? bazan k'ara ba?" D'an bud'e ido tayi taga a bayi take yasa tayi saurin rufe idon tare da fashewa da wani kuka ga jikinta ko'ina ciwo yakeyi, wani irin haushinsa ne ya lullub'eta tana tuno abin da ya faru bayan 'yan a wanni dana sanin rashin bin Nihal take da dana sanin shigowa d'akinsa ashe bala'in da ke kiranta kenan, bala'i kam, "lallai ya Abdool mugu ne na k'arshe" ta fad'a ranta.

Shi yayi mata wankan sannan ya lallabata tayi na tsarki, ya maidata kan bed bayan ya canja sabon bedsheet, D'akin su yaje don dakko mata kaya, amma koda ya bud'e wardrobe ba kayan kirki a ciki duk k'ananu ne irin wad'anda suke sakawa, dakar ya samo mata wata rigar atamfa can k'asa, murmushi yayi "u see koma meye ke kika jawa kanki, irin wannan kayan ai sai gidan miji ake sakawa, gashi yau anjamin na tono rigima koya zamu karke oho" haka ya koma d'akin yana feeling special ji yake kamar ya sauke wani babban dutsi a kansa, tun da yake bai tab'a samun gamsuwa kamar yau ba(INA Zee team kuna jin Dr Majeed ko).

Duk wani taimako daya kamata ya bata a matsayin sa na likita, likitan ma na mata ya bata, sai rarrashinta da lallami yake kamar wani kwai tare da gayamata Kalamai masu sanyaya zuciya, amma ita kam ta kaurare sai kukanta ta keyi, ga wani haushinsa daya mamayeta lallai maza bata ido.

K'arin Haushinta ya rasa inda zaiyi mata wannan danyen aikin sai cikin gidansu yanzu da wanne ido zata kalli Mami da Nihal, ya Riga ya gama da ita kawai, tun yana lallashinta cikin jin dad'i har ya fara jin haushi, kwanci yayi tare da lumshe ido yana jiyo sautin kukanta, yama rasa ta ina zai fara rarrashinta, tunawa da first night d'insu da Zainab yayi, Sam batayi masa wannan sakarcin ba, nuna masa ma tayi ma ba abinda ya sameta duk da yasan ta wahala ita ma, amma ji wannan yadda take masa kuka kamar ya kashe mata uwa.

"Mtsss dama abinda kakeso shike wahalar da kai" ya fad'a a ransa, tashi yayi tare da zuba mata ido "meye matsalarki yanzu?" Ya jeho mata.

Kyalesa tayi tare daci gaba da kukan ta, haka yake gaba dayi mata magana cikin rarrashi, tayi masa biris tana ci gaba da kukanta tsaki yaja da k'arfi "tashi ficemin daga d'aki" yace yana nuna mata k'ofa, tashi tayi ta fara dafa hango tana tafia, tausayinta ne ya rufesa tashi yayi ya sureta, saida tayi k'ara jin ya d'agata tana wulle-wulle da k'afafu alaman bataso amma duk idonta a rufe suke gam, murmushi yayi mai sauti ganin yadda tak'i bud'e idon, a haka ya kaita har d'aki, kan bed ya direta tare da kai mata peck a goshi, sannan ya ja mata bargo, ya fice cike da farinciki..

Saida ta daina jin motsinsa sannan ta bud'e idonta harara ta balla wa k'ofar tare da rufe idonta, abubuwan da suka faru ne suke dawo mata a kwakwalwa "lallai al'amarin aure akwai girma, gaskiya yaya baka kyautamin ba" tana tuna yadda ya birkice kamar bashi ba......

Sai lokacin ya samu yayi sallar azahar da la'asar, addu'a sosai yayi musu, sannan yabi lafiyar gado dan shima ya jigata k'arfin hali kawai yace, lumshe ido yayi "yau na jawo rigima but so sweet more than word can say" yace tare da smiling mai k'ayatarwa......





_kuyi hak'uri da jina shiru da na shiga busy ne a yan kwana kin nan, #1love# d'_




=؄?Meryerm Abdool=؄?
[9/23, 8:58 PM] =؄?Meryerm Abdool=؄?: =ؤ? ```ABDULMAJEED``` =ؤ?

(' *Servant of Majesty* ('



Na
=؄? _Meryerm Abdool_ =؄?


? *Pure moment of life writers*
P.M.L=ت?
(We don't just entertain and educate we touch the heartd' of the readers=???)



Ga shafukan mu nan da zaku ringa samun k'ayatattun novel namu=?G?
*#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*



An karbo daga abi Amamata R.D yace, manzon Allah tsira da amincin Allah yarda dashi yace.

_duk Wanda ya fita domin Neman ilima to kuwa yana kan hanyar daidaitacciya ta ubangiji har sai ya dawo_

A wata ruwaya kuma yace

_Neman ilimi wajibine akan kowa, mace ko namiji, k'arami ko babba, d'a ko bawa ba'a daukewa kowa ba_


*idan Mukayi duba da wad'annan hadisan kenan Neman ilimi dole ne garemu domin gyaran lahirar mu, sannan kuma menene banbancin mutum da dabba? hankali, taya ake sarrafa hankali? sai da ilimi kuma annabi Muh'd S.A.W yana cewa Ku nemi ilimi koda yakai birnin sin ne(China) hakan kad'ai ya isa ya nuna mana girmin ilimi, saboda haka 'yan uwa mu dage da neman ilimi wallahi jahilci babban ciwo ne, haka duhunsa yafi dare duhu, kada mu manta saita hanyar ilimi zamu San yadda zamu bautawa ubangijinmu dashi ake neman lahira dashi kuma ake Neman duniya, in fact ilimi shine gishirin rayuwa. Allah yasa mudace=?O?
Tunatarwa CE =?L?

~Namecy kyawun halinki na daban ne, haka ke 'yar baiwa CE, bazan gaji da mik'a jinjina gareki ba, Allah ya saukeki lafia ya raya baby khady akan sunnar manzo rayuwa ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????mai albarka ameen~

Tawan tafi ta kowa=?
?=?L? Maryam Y Zangod'









=??? *Episode* 206--210


A haka har bacci yayi gaba dashi mai cike da mafarkinta suna cikin rayuwa mai dad'i irin ta masoyan asali, masu tsananin k'aunar junansu...


Itama dai baccin gajia ne ya d'auke ta, k'arfe 6 Nihal ta dawo gidan "iyye lallai babyn nan kina hutawa fa an gama karanta novel sai bacci, gaske Bestynki tai ta kiranki baki d'aga ba" tace tana k'ok'arin tayar da ita, jin zafi a jikinta ne yasa ta d'auke hannunta "oh ashe bata da lafia" ta fad'a tare da ficewa parlour.

Kiraye-kirayen magrib ne ya tayar da Abdool, shima dai zazzabin ne ya saukar masa a jiki, a daddafe ya samu yayi sallah yana mamakin wannan yanayi daya tsinci kansa Wanda ko a Zainab da take shine Karon sa na farko, baiji haka, amma kuma Ramlah ce ta daban ai, so yake yaje ya duba lafiyarta, mik'ewa yayi Cikin d'auriya a parlour yaci Karo dasu Nihal, Husna, Abduljabbar da junior suna kallo, da sauri junior yaje garesa dagasa yayi yana mishi wasa, shi kuma sai gwarancinsa yake masa, Su Nihal gaidashi sukayi, zama yayi kan, seat yana d'an sannan yace "saiku kad'ai Mami fa da Ramlah?" Ya tambaya kamar shigowarsa kenan.

"Mami, na ciki, sisto kuwa ba lafia itama tana ciki" Nihal ta ansa masa, "ashha meke damunta?" Ya tambayeta.

"Wlh ban sani ba, Yaya nadaiji jikinta da zafi, ko Sallah ma bata tashi tayi ba, Mami tace na barta harta tashi da kanta"

Mik'ewa yayi tare da shiga d'akin, zaune take kan dadduma tana sallah, kan sofa ya zauna yana kallon ta harta sallame, juyowa tayi dan ganin waye ya shigo, saurin d'auke idonta tayi ba tare data bari sun had'a ido ba, dama yasan za'ayi haka murmushi yayi tare da tasowa zuwa inda take kan dadduma, "baby ya jikin?" Ya fad'a yana k'ok'arin rungume ta, saurin janye jikinta tayi, Tare da kauda kanta gefe ba tare data anshi ba, smiling yayi ya dafa kanta jiyayi ba zafi sosai alaman zazzabin ya sauka "baby ya kike jin yanayin jikin yanzu, har can....nake nufi" ya fad'a yana dariya.

Bak'in ciki ne ya mamayeta "kai wlh namiji ba kunya, ai dole kace baby tun da ka halakoni" tace a ranta, d'aure fuska tamau tayi tare da mik'ewa a hankali, sannu take takawa tana d'an d'ingisawa kallon ta yayi cike da tausayawa, kan bed ta kwanta tare da jan blanket, lumshe ido tayi tana jinsa yana mata magana amma tayi banza dashi, smiling "baby rigama kefa kika kai kanki to meye laifina a ciki"? still shiru tayi masa.

Sunkuyawa yayi tare dayi mata peck a goshi, " get well soon my rigima baby" yace sannan ya aje mata tablets d'in da ya kawo mata kan bedside drawer, bayan ya gaya mata yadda zata sha, ko ci kanka batace dashi ba, shi kuma Sam ransa bai b'aci ba, saima wani nishad'i da yakeji a ransa jinsa yake ango sak.

"Yawwa Abdool ka dubata meke damunta ne?" Mami ta tambaya wacce fitowarta kenan, tana shirin zuwa duba ko ta tashi.

"Wai zamewa tayi da tiles shine k'afarta ta take ciwo da kai, amma na bata magani tasha ta kwanta" a take ya sharota.

"Ayya barin dubata" Mami tace tana shigewa d'akin, tana jin sallamar Mami ta k'ara lafewa kamar mai baccin gaske dan wani kunyar Mami taji ta saukar mata yau ba kad'an ba, gani take kamar tasan meya faru, Bata tasheta ba, sai kallonta da tayi cike da tausayawa tare cewa "Allah ya sawwaka dota" sannan ta fice.

Sannu a hankali take takawa tana fitowa daga toilet, Nihal ce ta shigo rungume da junior da yayi bacci "oh sorry sisto ashe zamewa kikayi sannu ko ya jikin?"

B'oye mamakin ta tayi dan tasan aikin Abdool ne "da sauk'i, sisto kinsan tsautsayi" tace tana fad'in "Son shine kayi bacci baka nemeni ba?" Tace tana zama gefen da Nihal ta kwantar da junior tare da shafa kansa.

"D'an rigimar yaronki ba, ai yazo kina bacci sai tada ke, Mami ta tasa k'eyarsa".

Murmushi tayi " nayi missing rigimarsa ai yau "......


*************

Haka akaci gaba da jinyarta harta murmure ba tare da Mami da Nihal sun fahimci komai ba, hadda Sadee tazo dubiya nan take fad'a musu exam d'insu ta fito kuma sunyi passing d'an ta dubo musu, murna sosai sukeyi sun kuwa zuwa jami'a nan take gayamusu kuma an saka ranar bikinta da Uncle lukman kuma ya amince mata karatu bayan aurensu, nan ma murna sukayi sosai da jin labarin, nan suka d'auko chapter Nihal sukayi ta mata tsiya saura ita Yaya Hakeem yayi sauri asha biki, itama Ramlah suka shigo nata wai Dr Majeed shima yayi sauri a tare su dagargaji biki.

Yak'e Kawai take musu amma yanzu bata son ana ko maganar Aure a gabanta dan ta tsorata da lamarin...

Yanzu ta daina shigar k'ananun kaya saidai native kawai, ta daina zama koda parlour ne, balle kuma maganan zuwa d'akin Abdool ko hanyar d'akin batasan gani, ta daina ansa wayarsa haka zaita kira da turo text duk bata kulasa tun ranar ta d'auke wuta tun yana dauk'ar abin wasa har ya fahimci ita fa da gaske ne, duk ta toshe wata hanya da zata had'asu bata fita saita tabbatar baya gidan, haka da taga lokacin dawowarsa yayi zata shige ciki.

Wannan hukuncin ba k'aramin galabaitar da jiki da zuciyar Abdool yake ba, don ganinta dai yana sanyaya masa rayuwa, gashi yanzu ganinta nason yafi k'arfinsa, shi dama ba zuwa d'akin su yake any how ba kamar ita, zai iya k'irge shigarsa d'akin, dama ciwonta ke kaishi tau ta warke, ba wata hanya zuwa, ya jigata iya jigata da hukuncin nata.

Mami ma saida ta tambayeta ko sunyi fad'a da yayan nata ne tace ba komai, batasan damunta ta kyaleta, shima data tambayesa ba komai yace, haka ta zuba musa ido tasan da wani Abu kam a k'asa.

Nihal tambayan da take mata kenan, ansar dayace ba komai, sannan ga canjin da take gani gareta ta daina k'iriniya da surutun nan any how ka English wears ta fake gefe ta daina sakawa, "uhm nidai gaskiya sister ban yadda ba da wata amma in tayi tsami maji" tun junior na damunta suje d'akin paa har ya daina saidai yaje shi d'aya...


Yaune ake kawo kawo kayan Nihal,Wanda yayi dai2 da 2week da faruwar abin, gida ya cika da mutane, Nihal tun safe tabar gidan ba yadda batayi da Ramlah suje tare ba, amma tace ba Inda zataje haka ta kyaleta ta tafi..


'Yan kwanakin jin ta take, gatanan dai ba komai baya mata dad'i daurewa kawai takeyi, kwance take d'aki surutun mutanen ne ya isheta gasu junior sai k'iriniya suke shida su Husna, tashi tayi ta wuce garden, bakin k'oramar taje tana shakar k'amshin furannin tare da wasa da ruwan da hannayenta..

Kamar an jefosa ya shigo garden d'in, shima dawowarsa kenan daga hospital, fresh up kawai yayi tare da sauya kaya zuwa k'ananun kaya sai zuba k'amshi yake.

Kamar a mafarki ya hangota gurin k'oramar ta shagala da wasa da ruwa, sanye take da atampa riga da Zane ne sun yi mata kyau, gani yayi ya k'ara masa kyau fiye da tunani.

Da sand'a ya isa, Inda take ta bayanta yaje tare rungume ta, wani numfashi ya sauke da k'arfi Wanda ke nuna dinbin missing nata da yayi, ko ba'a fad'a tasan waye dan k'amshin turarensa na Amir ud ya sanar da ita, cike da masifa ta juyo dan sauke masa idonsu ne ya gauraya lokaci d'aya wani shock ya ziyarcesu, samun kanta tayi da yin shiru, jikinta kawai ta fizge ta fice da sauri daga garden d'in.

Sororo yayi yana binta da kallon mamaki, "shin gaske ne abinda na hango tattare da yarinyar nan? Tab idan ko hakane da hidden thing must be out soon" ya fad'a a ransa, a fili kuwa yace "hmm nawawoo there ris d fire on d mountain oo" smiling Yayi tare da shafo k'eyarsa sannan ya zube kan resting chair dake gun yana jin farinciki a ransa duk da yasan da rigima gaba k'adan.

Anyi komai daya dace, Inda suka tsaida ranar 4 months masu zuwa, haka tsaron ya watse kowa fuskarsa d'auke da farinciki, a ranar mutanen Besse suka wuce suma dai abin yayi musu sai fatar Alkhairi...

Ramlatun baffa fa jiki yak'i lafia yau ciwo gobe lafia, tun tana d'aurewa tana yi a tsaitsaye, har ya kaita kwance, ga ganin jiki ko a zaune take, ga zazzabi da amai ga rashin cin abinci, sai ramewa take a tsaye tak'i bari kowa ya sani, Mami tayi juyin duniya tace ita qlau take..

Ranar ko jikin yayi nauyi ko waje takasa tun abin safe tana dunk'ule a d'aki har 2:00, ba yanda Nihal batayi da ita ta tashi tasha koda tea amma tak'i ga juniour shima nanik'e da ita yak'i tashi shima, yana jiyan Maa, saida Mami ta dawo da office ta matsa mata dak'ar tasha tea kad'an shima tana gama sha ta Amayar hankalin Mami ya tashi, kallon tayi dakyau take a ranta ta zargi wani Abu, saurin basar wa tayi tace "is not possible" Abdool ta kira a waya ta gayamasa bata da lafia yazo ya dubata, yace to gashinan, haka suka zauna har dare babu shi.

Ranta ne ya b'aci da tasan ba zaizo ba aida asibiti zata kaita tun dazun, ganin jikin da sauk'i yasa ta bari har gobe idan baizo ba, da gangan ya k'irk'iri kwanan hospital, sai kiran Mami yayi wai uzirine ya rik'e sa patient aka kawo emergency a can ma zai kwana.

"To" kawai ta ansa.

Da sassafe ta nufi wata private ta kusa dasu da Ramlah, Cikin karamci suka karbesu dake abokin Abdool ne mai hospital d'in, bayan gwaje-gwaje aka kawo result, kallon Mami doctor Ubaid yayi da murmushi a fuskarsa yace "Mama ai k'anwar tamu Nada Aure ko?"

Da d'an sakin fuska Mami tace "baka ganeta ba ai amaryar kuce".

K'ara fad'ad'a murmushi fuskarsa yayi" kai wlh ban ganeta Sam, da yake gani daya nayi mata a bikin marigayiya" sannan yace.

"Madallah Aure yayi albarka 'Yar reno ta zama Uwar reno kenan" ya fad'a yana dariya tare da mik'awa Mami result d'in........


*****************


Wasu Matasa ne sukaje jeji don dibar icce, anan suka hango mutum kwance cikin jini, da gudu suka koma Cikin gari suka fad'a.

A tare suka dawo da Ard'o da sauran dattijawan garin, suna zuwa wa zasu gani inba Hari ba, mamaki ne ya hana Ard'o magana shidai basai ma da fitar ta, ko daga INA take oh.

Ranga-ranga suka kwasheta gida aka wuce da ita amma abin takaici Lanti da Hinde na gidan suka k'i wanke mata zawon sai Shatu aka kira tayi mata, sannan suka kwasheta sai asibiti har lokacin bata farfad'o ba, Shatu sai kuka take ganin mahaifiyarta Cikin mummunan hali, sabanin Lanti dasai muzurai take idonta ko gezau.......








_Fatar Alkhairi gareku iyaye na gari abin alfahari, Alkhairin Allah ya cimmaku aduk Inda kuke#double love# d'd'd'_

















=؄?Meryerm Abdool=؄?
[9/25, 2:18 PM] =؄?Meryerm Abdool=؄?: =ؤ? ```ABDULMAJEED``` =ؤ?

(' *Servant of Majesty* ('



Na
=؄? _Meryerm Abdool_ =؄?


? *Pure moment of life writers*
P.M.L=ت?
(We don't just entertain and educate we touch the heartd' of the readers=???)



*#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*





```Daga Aisha uwar mummunai (R.D) tace: Manzon Allah (S.A.W) yace "idan kika ga iska(guguwa) ya taso kuce, ya Allah ina neman Alkhairinta da Alkhairin da ke cikinta, da kuma Alkhairin da take tafe dashi, sannan ina neman tsarinka daga sharrinta da sharrin cikinta da kuma Sharrin da take tafe dashi.```

(Hakkun mubeen)=?L?


_=؋?=؋?jinjina zuwa gareku, Fatyy Azland, Mom sultan, MSB(sakwara), Mrs fawwaz, Sadnas, sadnaf, Suhana, fannah, first lady, husna, sweery, fashuna and rest gaisuwa ta musamman my berries=?L? ?_


Namecy na tafi ta kowa (Maryam y Zango) a kullum kina raina=؋?=؋?




Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login