Showing 48001 words to 51000 words out of 103127 words
mike yaseer ya saita fuskar husnah dake rike da kwankwaso wanda Abraham ne a jikinta ya fesa mata ruwan adduar dake bakinsa a fuskarta yayi kara yasa hannu a fuskarsa ya yanke jiki ya fadi hafeez tuni yayi jifa da gorar dake hannunsa cikin kidimewa yace"yaseer ne yayi accident?"sai kuma jikinsa yayi sanyi ya sadda kansa kasa numfashi husnah ke saukewa a hankali idanuwanta na budewa tana binsu da kallo tace"ya mutu ko?"momy na kallonta tana hawaye ta mike hafeez yace "ku shirya mutafi asibitin"......
yaseer na kwance an nade kansa da bandage Abraham ya bullo ta jikin bango yana jifansa da wani kallo kawai ya shige jikinsa.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN KIKA KARANTAMUN BAKI BIYABA BANYAFE BA*
08036953516
07042277401
*SLIMZY*
*🌑DUHU...🌑*
( *sark'akiya*)
*BONUS PAGE*
*30*
cikin sassarfa hajiya saude suka shiga asibitin yadda suke kuka yasa kowa yake binsu da kallo likita ne ya fito daga ofishinsa nurses suna biye dashi DA folder a hannunsa Alhaji badamasi ne ya hango hajiya saude ya karaso cikin kuka tace"ina yaseer din?"dakin ya nuna mata yana tsaye wajen innah tace"badamasi ashe abinda ya faru kenan?ashe yaseer hatsari yayi muna can muna jiransa nida mahaifiyarsa da yayanka kabiru? ina fatan jikin dai da sauki"ya jinjina mata kai yace "da sauki likitan yace bawani rauni yasamu ba kansa ne ya bugu kuma ya dawo cikin yayyacinsa koda wani lokaci zai iya Tashi"ta daga hannu tace"Alhamdulillah"ta nufi dakin da daddy ya nuna mata hajiya saude na shiga likita na kansa yana rubuce rubuce Abraham ne jikinsu yana binsa da kallo dik tambayoyin da likita keyi masa bai amsa ba hajiya saude yagani ta bude kofar ta shiga dakin likitan ya kalleta take ta hango kamanninta da yaseer shafa kansa tayi tana hawaye tace"sannu yaseer?"ya jinjina mata kai idonsa kirrr akanta har tad'anji tsoro kardai yaseer sanadin hatsarin nan ya samu tabin kwakwalwa irin kallon da yakeyi mata yasa ta soma karanto addua ta tofa masa a fuskarsa ya d'anyi k'ara yayi tsaki ta sake wata adduar ta tofa masa take taga yayi atishawa ta tsaresa da ido tana kallonsa Yasser yana bin ko ina da kallo itama kallonsa takeyi shikenan aljanu sun shafi Yaseer shima tace"sannu yaseer"cikin wata irin murya ya motsa yace"sannu momy ashe inada rabon sake ganinki?"ta jinjina masa kai innah ce ta shigo tace"ah ah alhamdulillah yaseer ya Tashi sannu kaji?"likitan ya kallesa yace "mai kakeji yanzun?"ya jinjina kai yace"banajin komi"ya gyada kai yace"babu abinda ke maka ciwo ko?"yadan dafe kansa yace"kaina ne kawai shima kadan kadan yakeyi"likitan yace"Alhamdulillah yau ma zaa iya sallamarka saidai bandage din kanka da zaka rinka zuwa ana dubaea"yasa kai ya fice,
motarsu hafeez na tsayawa su muneeba suka iso da hajiya rabi sai kuka takeyi daddy ya taresu "ah ah yadai muneeba kike kuka?"cikin kuka ya rukota suka nufi dakin hafeez ya tsaya daga waje momy ta rike hannun husnah suka d'unguma ciki tana kuka tace"Daddy wallahi aljanin husnah ne yaje kashemun miji shine shi yayi sanadin hatsarin nan inajin ihunta a daki dazun ni wallahi bazan yardaba bazan bari akashemun miji ba a raba auren nan inhar aka bar husnah da yaya yaseer to tabbas zai kasheshi"ta fada jikin hajiya rabi tana kuka husnah tsurawa yaseer ido tayi tana kallonsa shima ita yake kallo ta karasa gaban gadonsa takai hannu zata rike hannunsa hajiya rabi ta daka mata tsawa tace"ke dakata abinda kukeyi a dakin zainab rungume rungume shi kikazo kuyi q asibiti salom aljanin ya sake zuwa ya kasheshi?"innah ta karbe zancen "ko yaseer ya rungumi husnah ya kwanta da ita halaliyarsa ce tunda kabiru gashi ya maida auren husnah da yaseer dazun kuma da shedu jiran da ake masa kenan yasamu hatsarin mota"da sauri muneeba ta kalli innah ta kalli hajiya rabi ji tayi jiri na neman daukarta dakin shiru yayi nadan wani lokaci yaseer na kallon momy cike da mamaki yana murmushi itama murnushi tayi masa hajiya saude cikin farin ciki yasan wanan aikinta ne yasani Abraham shine silar hatsarinsa rufe ido yayi ya tuno mummunar halittar daya gani mai girman gaske baka kirin akan titi mai suffar kare,
hawaye ne ke zubowa a idon muneeba daddy yayi gyaran murya yace"tayaya aka maida auren yaseer da husnah batare da an shawarceniba ni uban husnah to ban yarda ba bankuma aminceba babu yadda zaayi asa aljanin nan ya kashe yaseer sanadin husnah"innah tace"to rasa kunya beran tanka?ba wanda ya isa ya hana abinda narigada na bada umarni kuma kabiru yayanka shine ya yanke hukunci idan kuma zakaja da hukuncinsa to"shiru daddy yayi cikin takaici yake kallon husnah ta zauna gefen gadon cikin sanyin jiki tace "nice na janyo maka ko?"ya girgiza kai ya dago hannu ya shafi fuskarsa hajiya saude na kallonsu tamkar bata ganiba tayi murmushi ta kauda kai Abraham na tsaye jikin bango husnah suka had'a ido cikin bakaken kaya yake irin kallon da yayi mata yasa ta kauda kanta ta had'iyi wani miyau yace"yazo miki ko?"ta kallo Abraham fuskarsa ta sauya zuwa kamanninsa dayake zuwa mata fuskarsa tayi jajir yace"husnah kin mun butulci ko?"ta kauda kanta kamar bata gansa ba muneeba ce ta mike ta ture husnah tace"matsa Dan Allah"yaseer ya girgiza kai kawai yana hango tsanar husnah a kwayar idon muneeba"sannu ya jikin naka?"cewar muneeba cike da kulawa ya yunkura ya mike "da sauki"ta gyada masa kai tace"Alhamdulillah ban rasaka ba"cikin kasa kasa da murya take maganar tana kallon gefen husnah tana hararta husnah matsawa tayi tabar wajen ta koma gefen momy,momy ta kalli mutanen wajen bataga hafeez da sukazo tare sashi ba ta fice tasameshi tsaye yana daddana waya "hafeez baka shigaba wajen yaseer dinba"yayi kasa da kai yana sosa keya yace "ehh momy"tausayin hafeeez ya kama momy tace"muje ka gaishesa zan kawo karshen gabar dake tsakaninka da yaseer saboda abinda ya had'a ya raba"hafeez bai fahimta ba yabi bayan momy suka shiga ciki yaseer na ganin Hafeez yasan shi ya kawo su husnah cikin takaici da kishi ya amsa gaisuwar da hafeez yayi masa ya juya ya fice yaseer daga kwance yake ware idanuwansa yana nemanta Bai ganta ba,
tsaye husnah take jikin bango wajen reception kamar daga sama ta gansa a kusa da ita ya tsaya ya harde hannuwa ta d'anja da baya "kinzo nan kinata tunanina ko?"Abraham yace yana murmushi kallonsa tayi cikin takaici tace "tunaninka nakeyi komi ganinsa nakeyi kamar a mafarki bantaba sanin kai azzalumi bane zakayi kisa ba sai yanzun"ya cije baki wani abu na fitowa daga idanuwansa kamar jini yana kallonta cikin tsoro take kallonsa yace "akanki husnah zan iya kashe ko waye yanzun yaci nasarar tashi amma mu cigaba da zubawa dani dashi da dik wanda zai shiga rayuwarki ko waye saina nakasashi"husnah ta tofa masa miyau cike da tsiwa tace"karya kakeyi jinnu kawai Allah ya Fika inace soyayya ce?to banayi bazanyiba nadaina banayi Abraham "ya girhiza kai ya lakuto miyaun data tofa masa yace"da wanine ya tofamun miyau nan saiya gwammace kid'a da karatu husnah amma kasantuwar kece babu abinda zanyi saidai ke dinma kanki na rawa zan dan horaki"murmushi tayi tace"kadade da horani Abraham ka dade da cutata tunda kasamun soyayyarka da kaunarka idanuwana suka makance nakasa babancewa tsakanin mutum da aljani soyayyar da nakeyi maka ta rufemun ido yasa banaji bana gani har yanzun ina sonka saidai ina kokarin yakiceka daga rayuwata koda soyayyarka zatayi ajalina tinda ba jimsinmu daya ba"ta fashe da kuka ta durkushe a wajen ya tsaya akanta yana mata wani kallo momy ce ta fito daga asibitin tana fad'in "husnah!!husnah kina ina?"ta juyo da kanta gefen dama taga husnah durkushe a wajen tana kuka da sauri ta karaso husnah na ganinta tayi saurin share hawaye saidai idanuwanta da sukai jajir tace"kafiya husnah kike kuka? meyafaru?"momy na waige waige ummah hadiza dake tsaye ta bayan wajen tuntuni ta fito ta ruko husnah cikin tausayawa tana share mata hawaye momy kuwa tambayarta takeyi tayi shiru sai lokacin momy ta kalli kayan dake jikin husnah cikin mamaki tace"husnah wadanan kayan ne dama jikinki?"husnah ta kalli kanta ta kalli kayan ta kalli Abraham tace"momy basu bane a jikina badasu nazo ba"ummah hadiza ta jinjina kai tace"kayan sak'i ne wanan zainab na aljanu"Abraham ya kalleta yayi murmushi ya hura mata iska a fuska da sauri ta runtse idanuwanta ta budesu bata gansa ba momy cikin tashin hankali tace "tayaya zaayi mu gifta cikin jamaa da ita da wad'anan kayan?"ummah hadiza ta tube hijjabinta tace"karbi wanan kisa tunda gashi ma ance mutafi da yaseer din gobe zai dawo muje inyaso ni ai dattijuwa ce babu wanda zai kalleni"ajiyar zucuya momy tayi suka rukota dakyar take taka kasa kamar wacce kwai ya fashewa a ciki kallo sukabisu dashi muneeba tayi tsaki ko kunya bataji tana rike da hannun yaseer wanda gaba daya hankalinsa na kan husnah suka shisshiga mota suka nufi gida....
*****
parlorn daddy aka ajiyewa yaseer pillow ya kwanta hajiya rabi na zaune gefensa da mafici tanayi masa fifita innah tace"yanzun a ina muka kwana badamasi?"ta kalli daddy wanda gaba daya ransa yake a hade yace"banida abinda zance tunda kum rigada kun yanke hukunci ammafa kusani yanzun zaa soma artabu da wanan aljanin tunda kuka maida auren husnah da yaseer"innah tace"babu abinda zai faru aibefi karfin Allah ba"hajiya saude ta jinjina kai ta dubi momy tace "ina husnah?"momy tace "tana daki"hajiya saude tace"da ita zantafi can inyaso yaseer idan yanason ganinta sai ya rinka zuwa kafin agama shirye shiryen komawa dakinta"hajiya rabi taji wani abu ya soki kirjinta tabi hajiya saude da kallo tayi jifa da maficin hannunta daddy yace"ban yarda ta koma ba gaskiya ta zauna a nan na tabbatar idan ta koma cen zaa rinka cutar da muneeba ne"hajiya rabi cikin kissa tace"ashe kasani shikenan yanzun muneeba zata zama yar kallo kenan tunda anyi kutun kutun an hada auren husnah da yaseer ni fatana kartaje wadanan aljanun su cutar da ita da abinda kw cikinta"hajiya saude tace"dole zan tafi da husnah kamar yadda baba kabiru yace"daddy ransa ya baci yace"shikenan tunda an nunamin husnah ba y'ata bace amma kusani ku dauketa dik abinda ya faru kar wanda ya nemeni"ya fice daga dakin innah tace"jeki hado kayan husnah"momy ta mike jiki ba kwari ta Shiga dakin husnah tana kwance lamo akan gado tayi nisa cikin duniyar tunanin Abraham gashi tana tsananin sonsa amma bazata iya rayuwa dashiba a matsayinsa na dodo jinnu mai cutar da mutane momy tace"tashi husnah zaki koma gidan hajiya saude da zama"husnah ta mike tana kallon momy jinjina mata kai tayi tace"ki kwantar da hankalinki kinji?zaki dawo nan din idan angama komi na aurenki da yaseer "husnah ta zabura tace "momy aurena da yaseer kuma?"sai kuma tayi shiru tanajin bugun zuciyarta na karuwa momy ta dauko kayanta tace "momy banasom wadanan kayan "momy na kallonta tace "don me?"ta girgiza kai tace "Abraham ne ya siyamun su"momy ta jinjina kai kenan ranan da suka fita da yaseer ashebada yaseer bane da aljani ne?"dire kayan momy tayi yana juyawa ta waigo taga kayan sun bace husnah tana kallonsa ya dauka ya rungume momy ta kalli wajen ta kalli husnah,"ina kayan?"husnah ta muskuta ta sauko tace"maishi ya dauka"momy ta waiga bataga kowa ba ta ruko hannunta suka fice....
yaseer mikewa yayi yace "muje momy in rakaku gate"hajiya saude tace"kamata yayi kaje can ka kwanta a sashen muneeba kayi wanka ka sauya kayan jikinka kaga jikinka dik jini"ya gyada mata kai muneeba tayi saurin rukosa tace"muje"ya kalleta ta gefen ido momy na tafe husnah na biye da ita tana satar kallon yaseer shima satar kallonta yayi ta Shiga mota momy ta shiga su innah nan aka barsu suka wuce....
muneeba ta taimakawa yaseer ya tube ringarsa ta shige kirjinsa ta kwantar da kai tace"yanzun nasan shi kenan munkoma mu biyu muke da kai ko?'ya shafa kanta kawai bayason magana ya janyeta ya shige toilet ta fita ta nufi kitchen cikin takaici take da tsananin kishi tabbas zata nunawa husnah ita rainon mutane ce dan tasan husnah batasan komiba kuma husnah zuciyarta na wajen aljanin mijinta zata kwace yaseer ta rabata dashi kota wani haliz
daure da towel ya fito yana goge jikinsa yayi tozali da Abraham a tsaye cikin dakin yayi wani juyi ya kallesa ya gifta ta gefensa yana zagayesa yacw"kayi nasarar mallakar husnah amma kasani mu biyu zamuyi zaman aure da ita dan bazan taba barinka da ita ba bazaku taba zaman lafiya ba"yaseer ya kallesa ya kauda kai tsoro ya basa yadda fuskarsa ke juyawa yana canja kamanni. daga fari ya koma baki idanuwansa kuwa jujjiyawa sukeyi idan ka kallesa idanuwansa guda shida suka koma zaiyi magana Abraham ya bace....yaseee ya jujjuya bai gansa ba muneeba ta turo kofar da tray a hannunta ta doro flask tana kokarin zubawa ta mika masa taji an fuzge daga hannunsa an watsawa yaseer a jikinsa tafadasshen ruwa ta ware idanuwa tana kallom. yaseer shima ita yake kallo jikinta na rawa tace"bani bace wallahi naji kamar an kwance an karba daga hannuna ne kaji?"ya jinjina mata kai yace"nasani"ta mike ta dauki tray din ya dauki magungunansa ya wetsa ya zura jallabiya ya shimfida dadduma ya tada sallah.....
******
husnah na zaune kan carpet din dakin taji tanajin fitsari ta kalli kofar dake manne jikin bango jikinta ya bata toilet ne ta shiga,
Abraham ne ya fito ta jikin bango ya sauya kamanninsa zuwa yusrah kanwar yaseer ya kalli carpet din take tray na abinci lafiyayye da madarar hollandia ya bayyana ya zauna ta fito sukai ido hudu da yusrah tayi murmushi dikda tasanta tunda sunzo gida sau biyu tace"ga abinci nan nakawo miki kici ki koshi idan ma bazakiciba ni zan zauna muci tare inbaki aike matar yayana ce"Abraham yace cikin suffar yusrah tayi murmushi tace"zauna mucu"a sanyaye yusrah ta zauna husnah nata kallonta sam jikinta ya kasa natsuwa tace"mucu"Abraham ya dibo yakai bakinsa husnah bata ganin tauna bakin yusrah take cinyewa tare sukaci yusrah tace"umm Bari kiga yanzun zan fita yaya yaseer ya kasa sukuni yace zaizo yanzun ya ganki"husnah tayi murmushi tace"nima inaso ingansa kodan insan ya jikinsa"Abraham ya kada kai yadau tray din ya fice yana fita ya bace....
bayan fitar yusrah da minti talatin taji an turo kofar da sauri ta zabura cikin tsoro tana ganin yaseer taji hankalinta ya kwanta cikin shagwabarta data zame mata nature tace"saida kazo ko?ya jikin naka?"zama yayi gefen gado yace"da sauki tayaya zan iya zama can bayan kina nan?"husnah tayi murmushi sam batajin sonsa ko kadan a zuciyarta saidai idan suna tare tanajin faduwar gaba miko hannu Abraham yayi yace"taho nan muyi wata magana"wani yarrr taji ta yaya yaseer zaice ta kawo hannunta?daga zuwansa dikda ance an maida aurensu?"ya tsareta da ido wani abu ne ya fito daga idonsa ya shiga jikinta ji tayi ta gagara yi masa musu ta tako ta taho a hankali ya dorata a cinyarsa ya rungumeta yana sauke numfashi yana shakar kamshin jikinta yace "ummm inason kamshin jikinki koba turare"take maganar Abraham ta fado mata yana yawan cewa yanason kamshin jikinta koba turare,yawo ya somayi da hannunsa a jikinta tace"yaya yaseer kadaina"Abraham yayi murmushi yana jifanta da wani kallo mai cike da shaawah
momy ce ta shiga dakinsu yusrah suna zaune suna kallo nusrah na danna waya tace"ku dauko radiom dakin bakin can kusa memory card din nan kusa karatu cikin gidan nan yanzun nan shima ayi connecting dinsa da Bluetooth akai dakin husnah kuma karku rinka barinta ita kadai" nusrah tayi narai narai da ido tace"nidai tsoronta nakeji ina tsoron aljanu"momy tayi tsaki tace"tunda dodo ce ko dallah kutashi kuyi abinda nasaku yanzun zan kira malam muyi magana a soma karbar magani,
husnah nagani yasa bakinsa a nononta yana tsotsa yana liliya dayan tace"yaya yaseer ka bari "Abraham ya kasa magana yayi missing dinta sosai hawaye suka ciko a idon husnah tace"kabari yaya yasee"kenan dama yaya yaseer dan iska ne?tace a ranta nusrah data nufo dakin taji husnah cikin wata murya tana fad'in "yaya yaseee ya bari"dafe kirji tayi yaushe yayansu yazo gidan nan?
*LITTAFIN DUHU NA KUDI NE 300 MAI BUKATAR SIYA YA TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN*
3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK
*SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER KO KATIN MTN 08036953516*
*SLIMZY*✍🏻
31
Abraham na rike da kwankwason husnah yana kara mannata da kirjinsa yana in fanta da wani kallo mai cike da so da kauna itama kallonsa takeyi mamakin yaya yaseer takeyi kici kicin kwacewa takeyi ya shafa kanta ya rad'a mata a kunne"kin manta an maida aurena dake?"yace tace cikin wani irin yanayi mai cike da kasala"idan an maida aurenmu yaya sai kazo kana tabani kuma a gidan momy?"shhhhhhh yace"momy ai tasan ni mijinki ne?"jikin nusrah ne yayi sanyi ta tabe baki ta juya ganin gilmawar mutum yasa husnah saurin turesa tace"gashi nan ai yanzun kaja momy ta ganmu"Abraham ya waiga ya kalleta yace"ba momy bace saidai su nusrah bari inje insamesu inci mutuncinsu"tura baki tayi ta hararesa ta zauna gefen gado bugun zucuyarta ya tsananta Abraham na fitowa yayi murmushi ya rikid'a daga kamannin yaseer ya koma kamanninsa yayi mik'a ya kalli kofar dakin yana hangenta zaune gefen gado ya girgiza kai yana tsananin sonta dikda yasan tana sonsa wanan shegen bil'adaman ne ya shiga tsakaninsa da ita amma yanzun aka fara wasan,ya bace,
daga kitchen nusrah ta fito da tray na abinci sukai kicibis da nusra tace"yadai naganki kindawo ina abinda momy tasaki kiyi?"kallon kofar dakin husnah tayi tace"naje na tarar da yaya yaseer ciki yazo"zaro ido nusrah tayi cikin mamaki tace"yaya yaseer kuma shida momy tace tabarosa can gidansu ya kwanta dakin Anty muneeba yayi accident fa?tayaya zai kamo hanya yazo"ta wuceta tace"ni matsamun in kai abincin zanyi sallama idan ma yana ciki zan shiga abuna"tabe baki yusrah tayi ta wuce,
dakin momy yusrah ta shiga ta tarar da ita tana sallah ta zauna gefen gadon ta jira momy ta idar kallonta momy tayi tana kallon hannunta tana jiran karin bayani yusrah tace"naje zansaka karatu na tarar yaya yaseer yazo yana dakin shine nadawo"
"yaseer kuma?au da yace zai biyomu naki yarda shine daya shigo gidan bai fad'amun ba?"momy ta yunkura ta karbi radiom "muje inci masa dan tselen uwa"yusrah ta rufawa momy baya,
husnah na zaune gefen