Showing 57001 words to 60000 words out of 103127 words

Chapter 20 - DUHU Book Complete By Slimzy .txt

Slimzy   

19 Jun 2024

11799

daya nuna mata a duniyarsu ta juya masa baya tana can tare da wani yayi gunji da gurnani ya fito da wani abu daga cikin idanuwansa batare da mahaifinsa ya gani ba ya harba shi sama ya turashi inda husnah take,ko Yana daure bazai taba daina bibiyarta ba bazai taba barinta cikin natsuwa baz


zuhraliyya ta zube gaban mahaifinsu tana magiya da kuka "baba kada ka d'aure yaya Abraham kasan yadda yake tsananin kaunar waccen bil'adamar idan ka dauresa komi zai iya faruwa dashi"wani kallo baba yayiwa zuhraliyya da take ta natsu ya daga hannunsa ya nuna mata hanya mikewa tayi tana yawo akan iska har rigar dake jikinta ta rufe mata kafa ta kalli Abraham tausayinta ya kamasa lallai dole zata ziyarci husnah za kuma ta nemawa d'an uwanta fansa kafin a sakeshi bazata taba barintq tq zauna lafiya ba dikda ita ba muguwa bace amma tasan yadda zatayi wajen saka rayuwarta cikib kunci.... ta bace baba ya bude bakinsa wasu igiya mai karafuna jiki jajaye ke fitowa daga cikinsa kamar k'ugiyq taba nad'e Abraham yana ihun kiran sunan husnah....
******
cous cous ne da miyar hanta sai kamshi yakeyi haka suke zaune yana bata abaki tana karba a hankali take taunawa yana kallon yadda bakinta ke motsi komi nata burgesa yakeyi suna cikin haka akayi tsawa mai karfin gaske wani tsalle husnah tayi ta dak'aikaye yaseer ta shige cikin jikinsa sai rawar jiki takeyi "gashinan yazo yaya yaseer ga Abraham nan yazo nasan shine"wata walkiya akayi ta haska dakin fuskar wadda ta gani ce ta razana a hankali ta furta "zuhraliyya"..... zuhraliyya kasa karasowa wajen tayi sakamakon kamshin turaren dake jikin husnah yaseer yace "waye mai wanan Sunan me kikace husnah?"ya sake rungumota sosai zuhraliyya cikin wata irin murya tace"nazo gareki ne dan fansar soyayyar d'an uwana husnah"kallonta takeyi haske na kara haskata kamanninta ne sak saidai fuskarta fata tas da Wani zane kamar bille gefe da gefe bakin kirin gashin kanta ta tufkesu kefe da gefe ya sauko wuyanta husnah tace "mai kikazoyi?"zuhraliyya ta bude idanuwanta ta juya baya ta bude hannunta ta wulwula sama take bangon dakin ya koma mata kamar tv Abraham ta gani daure jikin bishiya cikin wani irin yanayi mai ban taisayi yana hawaye wata wuta ce ke fita daga jikin igiyar da aka dauresa,yaseer na kallon yadda take kallon bango yasan akwai matsala dikda tsoron da yake ciki bai hana karanto ayatul kursiyyu ya tofa a kwayar idon husna ba ya juya ya tofa a sashen da take gani da sauri zuhraliyya ta bace.....husnah ajiyar zuciya tayi take taji babu dadi saidai sam batajin zata iya rayuwa dashi saidai yana matukar sonta itama har yanzun akwai soyayyarsa a zucuyarta da ace shidin ba aljani bane babu abinda zai hana batayi rayuwa dashiba domin sun dace da juna.....cak taji ysseer ya dauketa ya kashe wutar dakin incase an kawo wuta ya kwantar da ita kan gado ya tsaya tsakiyar dakin yayi addua ya tofa gefe da gefen bangon dakin sanan ya dawo ya hayo gadon wani irin faduwar gaba taji jin mutum a gefenta zasu kwanta take ta tuno da Abraham irin yadda yake mata soyayya mai shiga zuciya jin hannun yaseer tayi cikin nata ya rukota yana murzawa ta runtse ido Abraham ya fad'o mata haka yake mueza hannunta nan da nan take kwarkwancewa yanzun ma hakan taji me yaya ysseer yake nufi?tambayar da tayiwa kanta kenan ya rad'a mata a kunne "taho jikina mu kwanta"ta noke gefe tana kokarin janye jikinta daga nasa tace "nidai kabari kaji momy kabari"yaseer yayi gyaran murya can kasan makoshi yacev"husnah kefa matata ce,meyasa kikejin tsoron kasancewa dani ko kina guduna ne?"ta girgiza kai ta kallesa cikin duhu idanuwanta suka kawo ruwa yau itace kwance da wani namiji ba Abraham ba,yawo yakeyi da hannuwansa jikinta sai rawa yakeyi yadda yake kokarin kai hannunsa kirjinta dayan hannunsa na shafa cibiyarta da mararta sandarewa tayi ta kasa motsi....... Abraham kici kici yakeyi dik yadda yakeso ya kwance ya gagara dik abinda ke faruwa tsakanin yaseer da husnah yana kallo tsananin kishi yasa ya kwarma ihu saida bishiyar da yake daure ta girgiza wani reshe ya yanko ya fado kasa dimmmm cikin kunnenta takejin sautin kukan Abraham lokacin hannun yaseer na kan nonuwanta yana murzawa wani abu yakeji na fuzgarsa tsananin shaawah.....




*DUHU WANAN LITTAFIN 300 KACAL ZAKI BIYA KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*


08036953516
07042277401


*SLIMZY*✍🏻


34
rungumota yayi jikinsa sosai yadda jikinsa ke rawa itama haka nata keyi data rufe idanuwanta Abraham take gani daure da igiyar wuta,wasu hawaye masu d'umi ke zuba ta gefen fuskarta,kara manne jikinsa yayi da nata a hankali ya zare rigar dake jikinta ya mannata sosai a kirjinsa yana jiyo bugun numfashinta ya tallabo fuskarta idanuwansa sun kankace hawaye yake gani nabin gefen fuskarta yace "husnah kuka kikeyi ko?bakyason abinda nakeyi miki ne?"ta girgiza kai batare da tayi magana ba yace "tou mainene kike kuka"cikin tsananin damuwa da kuka tace "Abraham....."tsaki yaseer yayi cikin bacin rai yace "au tunaninsa kikeyi?aljanin kike tunani?shiyasa kike kuka husnah saboda ina taba jikinki kinfison na aljani akan nawa"yadda yayi maganar a kasashe yasa ta shiga girgiza kai ta bude idanuwanta cikin duhu take kallonsa tace "ah ah yana"shhhhhh yasa hannu a bakinsa yace "ni kinsan shekara nawa nayi cikin tsananin kunci cike da shauki na soyayyarki?shekara goma sha takwas cikin ta sha tara ina dawainiya da tsananin kaunarki ashe kinacan tare da aljani husnah,yanzun gashi kindawo gareni ina tsananin bukatarki saidai zuciyarki cike take da kaunar jinsin aljani husnah"ta fashe da kuka ya fincikota jikinsa cikin Kishi yacev"amma kinsan ni mijinki ne ko?"ta gyada masa kai a zucuyarta tace shima mijina ne saidai sam bamu dace da junaba sakamakon shi din ba jinsinmu daya ba,ran Yaseer yad'an baci yasa hannu ya tureta yana kokarin sauka daga gadon ta rukosa tana hawaye yayi mata wani kallo ta fad'a jikinsa tace "ya cutar dani sakamakon barina da yayi rayuwata cikin DUHU ya cutar da rayuwata sakamakon sawa da yayi na kamu da tsananin kaunarsa wanda fitar dashi daga zucuyata abune mai wahala dikda tsananin fushin da nakeyi dashi be hanani tunaninsa ba,yaya yaseer ka taimakeni ka ciremun son Abraham da tausayinsa daga cikin zuciyata"ran yaseer ya baci saidai yana hango gaskiyar maganarta cikin kalamanta kishi yaji ya turnukesa husnah da tasan yadda yake sonta da bata rinka fada masa kalamai akan yadda take tsananin son Aljani ba dikda baiga laifinta ba ta rayu dashi batare da tasan shidin waye ba,kwanciya tayi a bayansa ya runtse idanuwansa jin saukar nonuwanta a bayansa yasa bananarsa ta kara mikewa tsananin shaawarta yakeyi ji yakeyi idan be kusanceta ba mutuwa zaiyi ya zaiyi da momy da wani ido zai kalleta idan tagane hakan?gabansa ya fad'i mararsa yaji tana kokarin kullewa ya juyo da sauri ya rungumeta tsamm itama rungumesa tayi tana kuka mai ban tausayi cikin karfi da kuzari ya kwantar da ita ya sakko da kansa cibiyarta ya zura harshensa cikin cibiyarta yana tsotsa a hankali yana shafa mararta,wani ruwa taji yana gudu a cinyarta wani abu takeji na yawo a jikinta yana shafa mararta a hankali yana kokarin kai hannunsa hq dinta shafa kansa tayi jin haka yasa yayi ajiyar zuciya ya tabbatar tanajin dadin abinda yakeyi mata.....bude kafarta yayi jikinsa na rawa yasa bakinsa yana tsotsan gabanta cikin wani irin salo husnah hawaye basu daina zuba a idanuwanta ba Abraham shine mutumin dake tsotsan gabanta haka taji kamar zata mutu saboda tsananin dadi,dikda damuwar da take ciki da tsananin tausayin Abraham be hanata jin wani dadi na ratsata ba yana shafa cinyoyinta zuwa mazaunanta dagowa yayi tayi Nishi ahhhhahhh wayyooo ahhhh ya haye kanta ya dora bakinsa a nonuwanta yadan bude kafarta a hankali yake tura bananarsa cikin jikinta ruwa na bulbulowa wata shaawa ce take kara shigarta yadda yake tsotsan nononta da wasa da dayan yasa batasan sanda tayi yar karaba lokacin daya gama shigewa jikinta gaba daya lokacin taji wani radadi a kasanta bai cire bakinsa daga nononta ba da hannunsa haka yake dirzarta cikin wani irin salo,nishi yaseer keyi besan lokacin daya saki nononta ba yana fadin"wayyoo wayyoo husnah wayyo Allah dadi husnah zan mutu husnah wayyoo"wani irin dadi yaseer keji numfashinsa na kokarin daukewa kusan minti talatin lokacin da ya kai geji tuni ya tallabo kanta kamar mahaukaci ya d'ora akan nononsa tasan mai yake nufi cikin radadin da takeji haka ta kama tana tsotsan nonon nasa yayi wata kara,




zumbur momy ta mike daga kan gadonta tana bin dakin da kallo ta dafe kirjinta jin karar bude dakinsu yusrah taji tasa hannu ta kunna wutar dakinta yusra da nusrah ne suka shigo aguje dakin "momy momy meke faruwa wata k'ara mukaji cikin gidan nan kodai Anty husnah ce?"momy tace "zai iya yuwuwa amma ba muryarta najiba kamar muryar yaseer Allah dai yasa wad'anan aljanun ba zuwa sukayi ba suka cutar da yaseer shiyasa da yacemun zai tafi gida shi kadai ban amince ba"momy ta kalli agogo biyu da minti goma sha biyar na dare,ta zuro kafarta tasa hijab ta fito cikin tsoro bakinta dauke da addua ta karasa jikin kofar dakin sautin nishim kukan husnah taji,
yaseer na kwance yashe a gefe yana sauke numfashi gumi ke karyo masa ta ko ina yaji sautin bugun kofa da sauri ya mike ya zauna yana kallom yadda husnah ke cije baki lokaci daya tausayinta ya kamasa yadda take gumi yace cikin sarkewar murya "wannene "momy daga waje tace "nice yaseer lafiya dai ko naji kamar ihu kuma ga kukan husnah inaji"gaban yaseer ya yanke ya fadi karar da yayi har dakin momy gumi ya karyo masa ya dafe kai ya kalli husnah da Sabom kuka ke taso mata yace "am momy bakomi fa husnah bacci ma takeyi nima yanzun bugun kofarki ya tasheni"momy najin yadda yayi magana tayi ajiyar zuciya tace "zo ka budemun dai insan menene ke faruwa kodai karya kakemum"yaseer ya karasa gefen husnah yayi saurin kwantar da ita yaja bargo ya rufeta cikin kasa da murya yace "husnah ki rufe idonki ki kwanta dan Allah kar momy tasan meyafaru"wani haushinsa taji ya darsu a zucuyarta wato yasan abinda yayi meyasa ta yarda dashi? rufe ido tayi take ta tuna lokacin da suke cikin bahom wanka itada Abraham lokacim da yake gwada mata tsananin soyayya yadda idanuwansa suka kankance da shaawarta tsananin kaunar da yake mata yasa ya hakura da bukatarsa da taji ciwo amma tanaji tana gani yaya yaseer ya shigeta ya ji mata ciwo....ta toshe bakinta kuka na kokarin kwace mata ya budewa momy ta shigo dakin ta kunna wuta gefe taga husnah kwance ta lullube da bargo ajiyar zuciya ta sauke "alhamdulillah babu dai wata matsala ko?"ta kalli yaseer da yayi zuru zuru babu alamar bacci a tare dashi momy tayi tsuru tana kallon yaseer ganin haka yasa yad'an tsargu ya kauda kai momy tayi tozaali da rigar nusrah ta bacci a kasa momy ta tsugunna tace"kaga nusrah wato rigarma a kasa ta saketa mtswww Allah ya shirya yaran nan"ta dauka tace "saida safe"ta juya zucuyarta cunkushe da tunani kodai wani abu ya faru ne yaseer ke boye mata?amma bataga alamar komi ba,ajiyar zuciya ya sauke ya kashe wutar dakin ya cire rigarsa ya karasa yana kokarin shiga cikin bargon ya janyota ta mike ta zauna tace "bana bukatarka a yanzun yaya yaseer ka duba kaga yadda kajimun ciwo"tace cikin kuka zucuyar yaseer ta karaya yacev"shekara da shekaru ina jiran wanan ranan husnah,nima banso hakan ta kasance yanzun ba naso sai kin tare a gidana husnah amma na kasa controlling kaina saboda kaunar da nakeyi miki"ta share hawayenta tana kokarin sakkowa daga gadon ya riketa jikinta yayi mugun zafi ta ture hannunsa ta zuro kafarta kasa tsayuwa tayi jim radadi mai tsananin a kasanta ta fashe da kuka ta Durkushe a kasa ya sauko cikin sigar lallashi yake bubbuga bayanta taki saurarensa sai kuka da takeyi a haka bacci yadan dauketa ya sungumeta ya maidata gado ya rungumeta jikinsa yana jim sautin ajiyar zuciyarta rufe idonsa yayi yana tunano irin dadin da yaji besan lokacin da yaji abu na zuba a bananarsa ba haka yake rungume da ita har asuba....




sautin kukan Abraham ya karad'e cikin dajin cikin tsananin azaba yake mai rad'adi ga zucuyarsa dake tafarfasa yau husnah tayi masa laifin da bazai taba kyaleta ba harabada husnah ta yarda yaseer ya kusancetw?wasu hawaye yakeyi bakin kurin na zubowa daga idanuwansa ya bude hannuwansa yayi wani huci hayaki ya fito daga bakinsa husnah ta hanasa kusantarta amma ta amince da bil'adama ya shiga jikinta yau husnah ta karya masa alkawarin data daukar masa yayi ihu zuhraliyya ce ta fito wajen hucin azabar karafinan da yake daure yasa tayi baya ta zube a kasa tana kuka Abraham cikin rad'adi yake fad'in zuhraliyya ki kwanceni daga nan wajen ina cikin matsanancin hali nasan ke kanwata ce maijin tausayina sanan inajin tsananin kishin ruwa"zuhraliyya hawaye ya zubo mata ta daga hannuwanta saiga wata kwarya ta bayyana tana kallon kwaryar saiga ruwa tana kokarin mika masa taji an daka mata tsawa ta bayanta mahaifinsu ne taja da baya ta sunkuyar da kanta kasa juraid da junaid kannen Abraham ne suka bayyana a wajen mahaifin Abraham ya shiga zagaye a wajen cikin wata irin murya Baba yace "Abraham"ya kira sunansa be amsa ba saboda tsananin fushi da tashin hankali da yake ciki zuhraliyya ta zube a gaban mahaifinsu "ina neman agajinka baba da ka kwance yaya Abraham ka duba halin da yake ciki sanan kayi masa uzuri da soyayya"gyaran murya baba yayi yana kallon wasu hawaye dake fita a idon Abraham yace "zan kwanceka amma ba yanzun ba Abraham sai zuwa wani lokaci sai kuma kayimun alkawari akan wanan bil'adamar"Abraham bece komiba hannuwansa sun kage a bankare yake ya kauda kansa gefe bayaso yayi magana saboda zugi da rad'adin dake cikin zuciyarsa a dankare"mahaifin Abraham dariya yayi ya bace ganin yadda Abraham yayi zuhraliyya ta mike tace"yaya ka kwantar da hankalinka zan daukar maka fansa akan cin amanar da husnah tayi maka "ta jinjina kai yayi ihu yayi gunji zuhraliyya tayi wani girgiza ta kara tsawo sosai ta dauki kwaryar ruwa tana shayar da Abraham yasha sanan ta koma daidai yadda take ta bace,


******
momy na parlor yaseer ya fito Baya cikin kwanciyar hankali daka kallesa zaka hango damuwa a tare dashi momy tace "ah ah ya naganka kai kadai?"


"ina kwana momy"ya gausheta a sanyaye,


"lafiya lau ina husnah?"damm gabansa ya fad'i tunawa da Artabun da yayi da ita taki koda tashi tayi wanka yacev"bacci takeyi bata tashi ba"momy ta jinjina kai "Masha Allah lafiya tasamu"yaseer yayi murmushin karfin hali yana kokarin zama momy tace "ai tafiya zakayi gidan ku dan yanzun mukai waya da hajiya zainab muneeba bata da lafiya kwana akayi akanta sanan daddynku na fushi dakai ka kwana a nan"damm gabansa ya fad'i meyasamu muneeba?tambayar da yayiwa kansa kenan kansa ya dau carji hankalinsa ya tashi d'ansa dake cikinta kawai yake tunani sam ya mance da ita ga husnah cikin wanan halin yanzun ya zaiyi? momy tace "kayi shiru naganka a burkice ko kana tsoron kaje matarka ta yankaka ka kwana a nan wajen husnah ne?"ya girhiza kai ya sauke ajiyar zucuya yana laluba aljihunsa yace"Bari in dauki makullina nabarosa daki intafi gidan"momy ta jinjina masa kai ta dauki wayarta ta shiga danne danne,


tura kofar yayi be ganta ba kukanta yakeji a toilet ya tsaya daga jikin toilet din cikin murya kasa kasa yace "husnah husnah meyasa kike kuka?kiyi shiru zanje gida indawo kinji zanzo mu fita anjima da yamma ko?"shiru tayi batare da ta amsa masa ba jin haka yasa ya kira sunanta a hankali ta amsa "naam"yace "muneeba batada lafiya ne shiyasa zan tafi banso intafi inbarki haka ba"idanuwanta jajir ta jinnina kai wato ma wajen matarsa zaije ya gama da ita ya keta mata haddi zai tafi ta rufe idonta kawai tanajin radadi jin shiru ya juya yadau makullinsa ya fice,


a hankali take watsa ruwa zucuyarta cunkushe da tunani ga zafi tanaji a kasanta haka ta fito daga wankan tana d'ingisa kafa yusrah ta turo kofar dakin ta shigo da sallama "Assalamu alaikum"husnah bata kalleta ba tana dingisa kafa tana tafiya a hankali yusrah sakin baki tayi tana kallonta juyowan da husnah zatayi taga fuskar yusrah ta koma mata ta zuhraliyya sakkk.... zuhraliyya na tsaye a gefe,


husnah wani kallo takewa yusrah itako yusrah tsoro taji tace "lafiya Anty husnah kike kallona haka?yusrah ce fa?"fuskar yusrah ta rikide ta koma tata bayan tayi magana husnah tayi zuru to ya dazun taga fuskar zhuraliyya a tare da yusrah? ajiyar zucuya ta sauke "yusrah"tace a sanyaye tana kokarin zama yusrah tace "meyasameki Anty husnah?ko kafar taki ke ciwo har yanzun?"da sauri husnah ta jinjina kai yusrah tace "momy tace ki fito kiyi breakfast kisha maganinki"ta jinjina kai idon yusrah ya sauka akan zanin gadon da yayi kaca kaca da jini cikin sauri ta jita har tanacin tuntube, husnah ta dingisa kafa ta karasa jikin madubi idonta ya sauka akan wadda kw gefenta da sauri ta waiga Baya bataga kowa ba ta kara kallon madubin tayi tozali da fuskar zhuraliyya dik dige dige jiki ta harde hannuwanta bakinta na rawa tace "zhuraliyya"a hankali ta waigo bata ganta ba kyalkyalewa da dariya zhuraliyya tayi cikin dakin sautin dariya taji bata ga kowa ba cikin sauri ta bude wardrobe ta ciro wasu kaya ta zura idanuwantq zuru zuru tana kokarin fita bata ga tahowarta ba gani tayi Tasha gabanta taja da baya da sauri tace cikin tashin hankaki "meye hakan?neyasa kikazo ki tsoratani?shi Abraham din ne ya turo ki"cikin tsawa take maganar dikda yadda zuciyarta ke tsananin bugawa shiru babu kowa kawai ta bude kofar ta fito tana dingisa kafa tin daga nesa momy ke kallon yanayin tafiyarta tana isowa taga kujerun dining dim babu waje ta tsaya momy cikin faduwar gaba take kallom husnah tace "zauna mana husnah?"nusrah ta saci kallon husnah ta kauda kai momy ta nuna mata kujera ta zauna husnah mutum tagani zaune a kujerar tace "momy akwai mutum"a sanyaye momy ta kalli kujerar ba kowa tace "ba kowa"husnah ta had'iyi miyau idonta ya cicciko ita tana ganin mutum zhuraliyya na juyowa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login