Showing 51001 words to 54000 words out of 103127 words

Chapter 18 - DUHU Book Complete By Slimzy .txt

Slimzy   

19 Jun 2024

12493

gado nusrah cikin tsoro tace "Assalamu alaikum"da sauri husnah ta juya ta amsa tana murmushi ganin nusrah da tray din abinci ya bata mamaki tace "ah ah yusrah ta kawomin abinci har munci tare fa yanzun"daidai nan momy ta shigo tana fad'in "ina yaseer din?"husnah ta sadda kanta kasa tace"ya fita momy nadauka ma ya taho wajenki ne"


"ta ina zai taho wajena bayan yasan yadda mukayi dashi?nace ya kwanta ya huta shine ya kamo hanya yazo batare da nasaniba ya shigo zanyi maganinsa"momy ta kalli nusrah dake rike da tray a tsaye tace"ki ajiye mata tray din mana"


"momy Anty husnah tace taci abinci wai yusrah ta kawo mata sunci tare"zaro ido yusrah tayi tana kallon nusrah tana kallon momy tace"ni yaushe?"husnah ta yatsina fuska tace "ah ah yanzun fa kika kawo abinci bayan fitarki yayanku ya shigo"kasa magana yusrah tayi cikin dimuwa ta fice daga dakin nusrah ta juya da plate din momy tace "taso muje parlor mu zauna tare banaso kina zama ke kadai, nusrah kai tray din kitchen kuje parlor da Antynki asa tashar karatun kurani"nusrah ta jinjina kai suka fito tare jiki a sanyaye husnah ta fito tamkar wadda aka zarewa lakar jiki to ya akayi yusrah zatace basuci abinci ba alamu sun nuna cikin dimuwa ta fita waye zai kawo mata abinci bayan yusrah?.....nusrah ta fito daga kitchen suka jera suka nufi babban parlorn gidan...


yusrah na zaune tayi tagumi momy ta shiga girgiza kai momy tayi tace"ki kwantar da hankalinki na fahimcu komi na fahimci cewar bake kika kai mata abinci ba jinnu ne"yusrah ta zabura tace "shine sukai shigata?"ta dafe kirji momy ta jinjina kai tace "kwarai kuwa dagaske zasuyi abinda yafi haka ki daina damuwa nakira malam dazun xaizo bayan sallahr isha'i yace,tashi kije kisamesu a parlor "tsoro nakeji"momy tace "ba abinda zai sameki ki kwantar da hankalinki "tayi ajiyar zuciya ta fita,




husnah zama tayi a kasan carpet a d'arare tana bin ko ina da kallo nusrah ta dauki remote din tv bayan ta kunna Abraham ne ya shigo ya shige jikin husnah yana kallon remote din hannun nusrah remote din ya fad'i kasa,tayi tsaki ta tsugunna ta dauka ta canja tasha ta ajiye ya kalli inda remote din yake take taga alamar ana danna remote kuma babu kowa a wajen tashasho sukaga suna fitowa nusrah jikinta ya kama rawa yusrah ta shigo tana kallon yadda tashoshi ke canjawa tace "dallah meye haka ki tsaya mana wajen Tasha daya kin tsaya sai canja tashoshi kikeyi"nusrah bakinta na rawa tace "ba....bani ba nibace yusrah kinga remote din can"ta nuna mata da yatsa sukaga husnah ta kafe tv da ido ko kiftawa batayi a hankali suka juya suka zare jiki sukabar parlorn...suna fita husnah ta mike Abraham yayi dariya a jikinta ya shiga zagaye parlorn yaje ta gefen tv zai taba momy ta fito da karatun mp3 a hannunta suratul bak'ara tace "husnah lalala karki taba menene haka?"da sauri ya dago kai a jikin husnah jin sautin karatun kurani yasa ya sheke da dariya ya yanke jiki ya fadi ya fice daga jikinta momy ta kalli nusrah tace "dama ba ita bace"suka jinjina kai cike da damuwa


******
narjisu ce ta shigo dakin muneeba ta jikin bango Abraham yana zaune kan dadduma kansa nad'e da bandeji bai gantaba batazo masa a yadda zai ganta ba ta dade tsaye tana tinanin yadda zata fito masa ta juya ta Shiga kitchen taga muneeba tsaye tana yanka albasa kamshin girki ya cika kitchen din tayi murmushi tace "wanan abincin saidai ku bil'adama"muneeba ta juyo da sauri taji kamar anyi magana bataga kowa ba tayi tsaki tace "kunnena nayimun gizo"ta cigaba da aiki kamannin muneeba sak narjisu ta koma ta dauko tray da jug din da ta ajiye na zobo ta fito dashi daidai yaseer ya shafa addua ya fito ta dire masa ya kalleta ya jinnina kai yace "sannu da aiki"ta gyada masa kai ta juya baya ta dawo da dubanta garesa tace "ba matarka bace"ya tsura mata ido kawai yaga fuskarta ta canja ta koma wanan budurwar da yake gani gyara zama yayi cikin sassarfa yace"ina kika Shiga?"murmushi tayi masa tace"ina nan ina gefe ne kawai yau nakawo maka agaji da taimakon Allah da yanzun anyi jana'ixarka"ya jinjina kai take ya tuno da yadda trailer ta bugi motarsa cikin seconds yaga tana komawa da baya da baya kamar ana turata kan iska yace "wanan aikin nayi tunanin naki ne dama,Dan Allah wacece Ke?"


"ni matar Abraham ce"tace a takaice take ya gane ya gano cewar wato Abraham na kokarin rabasa da husnah tana kokarin gyara lamarin gudun karta rasa mijinta batare da sanin taimakonsu takeyi ba,"kana ganin taimakonku nakeyi ko?"ya jinjina mata kai tace"tabbas da ba taimako nakeyi ba amma yanzun taimakon nakeyi dikda ina tsananin kishi da husnah yadda mijina ke tsananin sonta"muneeba ce ta shigo dakin daidai yaseer ya bude baki zaiyi magana tace "ah ah kai kadai kake magana kuma?"ya wayance yace "kiranki dama zanyi"tayi turus tana kallonsa yana kallon yadda gashinta ke lilo a bayanta ya burgesa tace "yaushe zobom nan yazo nan?"ta nuna masa ya kalli inda narjisu ke zaune bai ganta ba ransa yad'an baci zuwan muneeba yasa tabar wajen yace"kece kika kawomin halan kim manta ne?"ta dafe goshi tayi shiru tace"na manta kam"ya kalli cikinta da yad'an turo yace"duba kigani cikinki ya fara fitowa"murmushi tayi cikin jin dadi tace "ehh mana ai nadauka kadaina son d'an naka ne zumudin husnah"ta hararesa yace "jeki soyomom kwai please bakina babu dadi inaso inci kwai"ta jinjina kai cike da jin dadi tad'an samu samu sakin fuska wajensa harta fita ta juyo tayi kiasing dinsa ya shafa wajen yayi yak'e ta fice ya mike da sauri yana kalle kalle "ina kike? Dan Allah ki fito"ya wawwaiga bai ganta ba yayi tsaki ya zauna ya dafe kai haushin muneeba ya kama yaseer mema ya kawota?mtswww tsaki yayi yana kaiwa da komowa cikin dakin dan motsi yaji a bayansa ya juya ya dauka itace baiga kowa ba ya zauna ya dafe kansa meyasa ta tafi suna magana?kansa ya dau zafi Yana mamakin yadda sanadin husnah yau shike magana da aljana,muneeba ta fito dauke da plate ta soyo kwai sai zuba kanshi yakeyi ta dire masa a centre table taga ya mike "ina kuma zakaje?bayan kace in soyo maka kwai ko zakaji dadin bakinka gashi na kawo maka yanzun zaka fita"kan yaseer ya dau zafi yasani tunda ya ganta yasan akwai wata matsala dan haka yasa kai ya fice muneeba tabi sa da kallo baki bude ta jinjina kai tabbas tasan saita mike tsaye yadda Anty sadiya ta fada mata dazun ta zauna dirshab tsakar daki,


momy na kokarin kai abinci bakinta ya shigo dakin tace"ah ah yaseer ya naganka haka kamar an koroka?"ya kalli kayan dake gefen kujera yace "momy wad'anan kayan husnah ne?"ta jinjina masa kai tace"kayanta ne kayana ta diba ta tafi dasu taki daukar wad'anan wai wanan aljanin ne ya sai mata"ya kalli kayan yayi tsaki yacev"momy kamar akwai wani abu dake faruwa fa bari inje"momy tad'an tsorata tace"abu kuma?"ya jinjina kai yace "ehh momy kawai tunda naga narjisu"momy tayi saurin kallonsa tacw "narjisu kuma?kaima yanzun ka koma husnah ne aljanun kake gani?"bece komiba zai fita ta tarbesa "Babu inda zakaje da wanan raunin akanka kaji nafada maka ka koma ka kwanta ka huta kabari gobe sai kaje gidan "ransa beso ba ya fice kawai momy ta girgiza kai yanaso ya fita da ita ya siya mata kayayyakin gyara da kwalliya itama ta fito kamar mutim inso samune har makaranta zai sakata kicibis yayi da daddy ya shigo yace "barka dai daddy"d'aga masa hannu daddy yayi yace "barka"yasa kai ya wuce yaseer jikinsa yayi sanyi ya tabbatar daddy fushi yakeyi ya rasa meyasa daddy ke fushi akan maida aurensa da husnah ya dade tsaye ya koma sashen muneeba tana nan zaune ta tasa plate hannunta tana ganinsa tayi ajiyar zuciya tana magana ya wuceta ya nufi daki shi kawai koma ya zaayi sai yaje gidan momy yau,dabara ce ta fado masa yana shiga daki yasan idan yace asibiti zashi babu mai hanasa canja kaya yayi yasa kananun kaya sun karbi jikinsa matashi dan shekara talatin da daya yana fitowa muneeba tace "ina zuwa Kuma?"yayi dan tsaki yace"asibiti zani kaina nad'snyimun ciwo"ta kafesa da ido tanaso ta gano gaskiyar zancen yacev"meye kike kallona?"ta girgiza kai kawai ya fita beko bi ta kanta ba,


*******
husnah ta fito wanka daure da towel ta wanke kanta sosai ya fita fes d'akinta da karatun kurani ta zauna gefen madubi tana kallon kanta gado ta kalla ta girgiza kai tayi murmushi ganin kayan nusrah kan gadonta ta shafa mai data gani da turare mai mugun kamshi momy ta ajiye matashi,ta bude kayan fited gown ce ta tsurawa rigar ido yadda zatasa rigar take tunani yusrah ta shigo tace "har kin fito?"ta jinjina mata kai ta kalli sashen mp3 din yanayi ta rufe kofa ta fita,ta zura rigar sosai ta karbi jikinta ta taje kanta sosai ta dauki ribbom ta maida gashi kam Allah ya horewa husnah tayi mugun kyau orange din atamfa ce da kwalliyar ganye kore jiki shiru tayi tana kallon kanta yadda rigar tabi jikinta kunya ce tayi mugun kamata tana tsaye tana kallon kanta ta nemi waje ta zauna ta tsare mp3 din dake karatun kurani da ido,


yaseer a waje yayi parking yayi mamakin ganin takalmi a kofar babban parlorn yasa kai ya shiga "Assalamu alaikum "yace yana shiga Abraham ya shige jikinsa da sauri wata harara momy ta watsa masa tace "mai kuma ya dawo dakai bayan zuwan dakayi dazun? sarkin soyayya?"kallon idonta Abraham yayi take taji ta kasa maganar tace"zauna"ya zauna "yaya jikin naka?"jinjina mata kai yayi Abraham ji yayi kansa ya buga da malam ya bude wani turare yana kokarin yiwa momy bayani Abraham dake jikin yaseer yacev"ina husnah?"momy ta nuna masa dakinta tace"tana ciki niko tayi wanka ma oho shiga ciki ka tahomin da ita inaso malam ya ganta"malam yace "ya kamata akwai abubuwan da zan shaka mata"Abraham ya mike zumburi ya nufi dakin da husnah take yana zuwa yaji sautin karatun kur'ani kofar dakin naci da wuta ayoyin Allah kasa shiga yayi gashi a jikin yaseer idanuwansa sukai jajir ya fice daga jikin Yaser shiko yaseer kallon kansa yayi yaushe yazo kofar dakin nan?inanw kuma nan?kallonsa Abraham yayi lokaci daya ya mance da tambayoyin da yakewa kansa yasa kai ya shiga dakin tsuru Yaseer yayiwa husnah yana kallonta idonsa yayi tozali da gashinta da tayi parking ashe dik gashin muneeba husnah ta yaga mata?wani miyau ya hadiye da yayi tozali da mazaunanta a jikin fited gown yace a ransa tabarakalla....ta jikin madubi ta gansa kafesa da ido tayi to meye yazoyi bayan zuwan da yayi dik ya gama tattabata?turo baki tayi gaba tana kallonsa ya kashe mata ido besan yayi ba ta sadda kanta kasa a sanyaye yace"baki iya gaisuwa ba ko?"gabanta ne ya tsananta faduwa tunawa da yadda ya luguiguita mata nonuwa tadan kallesa yace"taho to"take ta tuna da yadda yayi mata saidai wanan karon bai mika mata hannu ba ya kasa dauke idonsa daga gareta tadauko seconds sanan ta tako cikin wani irin taku mai daukar hankali tana tafiyar hips dinta na amsawa tana kusantosa yanajin wani kamshi dake ratsawa har kwakwalwarsa wanan wani irin turarene husnah tasa mai daukar hankali?.....rugugin hadari yaji ya kalli window yadda garin yayi bakinkirin ya kalleta yace "kinci abinci?"ta gyada masa kai ya zauna gefen gado itama ta zauna gabanta sai faduwa yakeyi ta rasa dalili shiko sam ya manceda momy tace ya taho mata da husnah ya tsudumma kallonta ko kifta ido bayayi ta dan saci kallonsa cikin yanayi na shagwaba da daukar hankali tayi farrr da ido tace"meye kake kallona?"yayi murmushi yace"kin hadu kinyi kyau sosai hussy" matsowa yakeyi yana fadin "wani irin kamshin turarene wanan?"nusrah tayi sallama ta tsaya daga waje tace"yaya yaseee ba momy tace ku sauko kaida husnah ba?"yace "ok ok gamunan"husnah najim haka ta mike da sauri gaba daya kallom DA yaseer keyi mata yasa ta kasa sukuni tana gaba yana biye da ita yana kallom yadda take tafiya mai kama da tausayin kasa Abraham na jikin bango ganin yadda suka jero tsananin kishi ya kamasa ya tunkaro husnah dai dai nan malam dake labe jikin labule sunyi shiri ya watsa mata wani turare taja da baya ta saki atishawa Abraham da sauri ya bace......




*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*


*GA MAI BUKATAR BIYA YA TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN*


3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK


SHAIDAR BIYA KO KATIN MTN TA WANAN NUMBER 08036953516




*SLIMZY* 07042277401


*🌑DUHU...🌑*
( *sark'akiya*)


Abraham ne ya fito ta jikin bango ya sauya kamanninsa zuwa yusrah kanwar yaseer ya kalli carpet din take tray na abinci lafiyayye da madarar hollandia ya bayyana ya zauna ta fito sukai ido hudu da yusrah tayi murmushi dikda tasanta tunda sunzo gida sau biyu tace"ga abinci nan nakawo miki kici ki koshi idan ma bazakiciba ni zan zauna muci tare inbaki aike matar yayana ce"Abraham yace cikin suffar yusrah tayi murmushi tace"zauna mucu"a sanyaye yusrah ta zauna husnah nata kallonta sam jikinta ya kasa natsuwa tace"muci"Abraham ya dibo yakai bakinsa husnah bata ganin tauna bakin yusrah take cinyewa tare sukaci yusrah tace"umm Bari kiga yanzun zan fita yaya yaseer ya kasa sukuni yace zaizo yanzun ya ganki"husnah tayi murmushi tace"nima inaso ingansa kodan insan ya jikinsa"Abraham ya kada kai yadau tray din ya fice yana fita ya bace....


bayan fitar yusrah da minti talatin taji an turo kofar da sauri ta zabura cikin tsoro tana ganin yaseer taji hankalinta ya kwanta cikin shagwabarta data zame mata nature tace"saida kazo ko?ya jikin naka?"zama yayi gefen gado yace"da sauki tayaya zan iya zama can bayan kina nan?"husnah tayi murmushi sam batajin sonsa ko kadan a zuciyarta saidai idan suna tare tanajin faduwar gaba miko hannu Abraham yayi yace"taho nan muyi wata magana"wani yarrr taji ta yaya yaseer zaice ta kawo hannunta?daga zuwansa dikda ance an maida aurensu?"ya tsareta da ido wani abu ne ya fito daga idonsa ya shiga jikinta ji tayi ta gagara yi masa musu ta tako ta taho a hankali ya dorata a cinyarsa ya rungumeta yana sauke numfashi yana shakar kamshin jikinta yace "ummm inason kamshin jikinki koba turare"take maganar Abraham ta fado mata yana yawan cewa yanason kamshin jikinta koba turare,yawo ya somayi da hannunsa a jikinta tace"yaya yaseer kadaina"Abraham yayi murmushi yana jifanta da wani kallo mai cike da shaawah.


husnah nagani yasa bakinsa a nononta yana tsotsa yana liliya dayan tace"yaya yaseer ka bari "Abraham ya kasa magana yayi missing dinta sosai hawaye suka ciko a idon husnah tace"kabari yaya yasee"kenan dama yaya yaseer dan iska ne?tace a ranta nusrah data nufo dakin taji husnah cikin wata murya tana fad'in "yaya yaseee ya bari"dafe kirji tayi yaushe yayansu yazo gidan nan?




*LITTAFIN DUHU NA KUDI NE 300 MAI BUKATAR SIYA YA TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN*


3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK


*SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER KO KATIN MTN 08036953516*




*SLIMZY*✍🏻


32
momy kallonsu tayi had'e da murmushi ta jinjina kai tabbas husnah da yaseer sun dace da juna dafe kai husnah tayi tana k'ara shakar abinda malam ya fesa mata ya fito daga mab'oyarsa yana kallonta ya jinjina kai yaseer ya bishi da kallo komawa yayi ya zauna suna tsaye yace"zo nan ki zauna husnah"cewar malam yana kallonta yana karanto wasu ayoyi idanuwanta suka kad'a sukai jajir ta nemi waje ta zauna yaseer yace"malam kaga fa yadda idanuwanta sukai jajir kar wani abu ya sameta"girgiza kai malam yayi ganin yadda hankalin yaseer ya tashi yace"ko d'aya jinnu sai a hankali musamman wanan da yake maganar ya aureta sai munyi dagaske idan ba haka ba abun karuwa zai rinkayi kuma sunada naci sosai idan suka auri mace har haihuwa suna iya hanata"yaseer ya kalli momy itama kallonsa tayi ta jinjina kai ta kalli yadda husnah ta dafe kai gumi ne kawai yake karyo mata ta ko ina ya dafa kanta ya karanto wasu adduoi ya tofa mata a kanta ji tayi wani yarrr a jikinta a hankali ta bude idanuwanta tana binsu da kallo momy tace"sannu husnah"jinjina mata kai tayi tace "yauwa momy kaina ked'anyimun ciwo"


"zaki samu sauko kinji?"ta jinjinawa momy kai yaseer ya shagala da kallonta wani turare malam ya fiddo daga yar jakarsa yace"hajiya ya zaayi da wanan turaren ya zaayi asamu wanda zai rinka shafa mata shi kullum daddare kafin ta kwanta duka jikinta lungu da sako?"momy tayi shiru tana kallon turaren tace "tou malam nidai y'atake a wajena amma Kuma yanzun suruka tace babu yadda zaayi in kalli tsiraicunta kasan kunya irin tamu ta hausa fulani"yaseer yace "momy ni zan rinka shafa mata"momy ta jiniina kai tace "nayi tunanin haka"


"tou amma fa kaima sai kayi dagaske saboda yanzun wanan turaren shine zaisa bazai rinka rab'ar jikinta ba ko kadan bazai rinka zama tare da itaba shine zaisa ya nisanceta "yaseer ya kada kai ya mike hannu ya karba malam ya ciro wasu magunguna nasha a kwalabe ya mikawa Momy "wanan safe da yamma zaa rinka bata tanasha"momy tayiwa malam godiya sosai yace "ni zan koma duba da yadda garin nan ya had'a hadari sosai kar ruwa yasameni a nan"momy ta bude jakarta ta ciro kudi masu yawa tabashi tayi masa godiya ya fice husnah na dafe da kai yaseer na zaune yana satar kallonta momy tace "wai kai mema ya dawo dakai nan gidan?bayan ga ciwo akanka na tabbata yana damunka kadai kara dawowa ne kawai banda zuwan da kayi dazun"yaseer ya zaro ido yace "ni kuma?yaushe nazo?"hararsa momy tayi kawai ta mike tace "yusrah kutashi muje ciki gashi ana kiran magriba ayi sallah aci abincin dare ko?"sukabi momy yaseer ya matso kusa da husnah numfashinsa yana gogan nata ta d'ago idanuwanta ta d'ora akansa kallon da yake mata yasa ta sadda kanta yace"tashi muje ko?"ta makale kafad'arta cikin sigar shagwaba yace"tashi muje mana ko bazakije d'akin nakiba?"ta gyada masa kai murmushi yayi ya zura turaren da malam ya bashi a aljihu yasa hannu ya d'agota cak ganin yana kokarin daukarta yasa ta shiga mutsu mutsu tana kallon sashen momy tace "ni kada momy tazo ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login