Showing 54001 words to 57000 words out of 155384 words

Chapter 19 - YAR AIKIN KARUWAI 2 cmplt By Asma Baffa -www.sufinovels.com-.txt

19 Jun 2024

51319

ya karya ma haka ya sake turmushe Mairo,sai da ya huta sannan yayi wanka ya fice,a gidan ya kulle Mairo ta baya yanda ba yanda za ayi ta iya guduwa,Mairo ba kukan da bata yi ba tana cewa Allah Dan darajar dakinka Ka'abah ka kawo min agaji.


Girkinta Mairo tayi da kyar sabo da akwai kayan dafawa,shi kuwa da Yamma da take away ya shigo yace tazo su ci ta zauna abinda zata iya ci ta ci,Mairo a tsorace take da shi tsam ta tashi ta nufi kitchen bayanta ya biyo gashi da Yar kibarsa gashi dogo Namiji ne sosai, Mairo tana juyowa ta ganshi a bayanta Yana kallonta ta juya zata arce da gudu ya damketa,kuka da ihu ta saki tana tsalle a jikinsa tana ihu da neman agaji,yakunshinsa tayi ya shanye tana mintsininsa ya gasa Mata mari Yana zuba masifa cikin larabci kudi ya biya ai kwadayi yasa ta aure shi, ya dauketa cak sai bedroom,Mairo tana kuka ta kwace tana ta bashi wahala ya zuciya Kawai ya samo Igiya a gidan wata baka dama gashi gadonsu yawanci na karfe ne ya daure hannayenta waje daya, ya ajiyeta a kasa ya jawo kafa Daya ya daure da jikin bed dayar ya jata daya barin ya tale Mairo ya Mata aiki na hauka,har karfinta ya Kare ta daina kukan da ihun,Duk taji ciwo,shi bai San ya hakura ba baya gajiya a haka ma tausayin Mairo yaji ya katse Jin dadinsa da wuri ya kawo.


Cele bata farfado ba sai da tayi kwana uku a asibitin,kullum Ahsan ke kwana a wajenta Yana jira ta farfado hankalinsa a tashe yau da yamma Yana zaune a gefenta sanye take da rigar asibitin blue,kallonta yake ya zuba Mata Ido Yana Jin tausayinta Yana karewa fuskarta kallo har da kwalla yasa hannunsa cikin nata ya kamo hannunta ya Mata kiss a hannunya, farkawa tayi a hankali ta bude idonta kallon Ahsan tayi tasan shine amma a rude take ta rikirkice gaba daya kamar me cutar makuwa,tashi tayi a hankali tana kallonsa bata San me zatai ba a firgice take sai zare Ido take tana kalle kalle,riketa yayi ya zaunar da ita,ta sake mikewa zumbur zata bar dakin ya riketa yace Ina Zaki je? Da yar hausar da ya koya ta furta gidanmu,a hankali ya zaunar da ita ta dan huta sannan yaga ta mike ta dage riga ta tsuguna a wajen har ta tsula fitsari,ya rike hannunta ya kaita toilet,gashi jinin da take dan karasa zubarwa bai gama ba,nurse ya Kira wata ta shiga wajenta masu gyara wajen kuma Suka gyara ko Ina, Nurse din koya Mata tayi yanda zata kula da kanta anci sa'a ta dan iya,amma komai ba Kan gado ta keyi,wankan ma tayi dai ne, ko brush din bata Yi ba ta fito ba kaya,Ahsan ya furta Subhannallah ya fita ya Kira nurse din ta maidata ta shiryata tsaf har pad ta saka mata suka fito Ahsan yaga bakinta duk toothpaste din ta shanye rabi,Maidata yayi da Kansa ya Mata brush sosai yana zuba Mata ruwan idan yace ta kuskure sai ta shanye tana dariya,hakura yayi ya wanke Mata haka Suka fito,aka kawo Mata abinci da Kansa ya dinga bata a baki tana ci, Kuma tasan shine har sunansa tana Kira Kawai rudewa ce kwakwalwarta tayi ta dinga Yi Abu na mahaukata amma tasan ta sanshi komai ta sani.


Saman bed ya kaita tare da zaunar da ita,gashinsa ta taba tana cakudawa tana Wasa da shi tana dariya,sunansa ta Kira Ahsan ta leka fuskarsa a hankali ya dago Kansa ya kalleta da idanuwansa masu haske da kyau,Yana sakar Mata murmushi me tafiya da hankalin duk wata mace,Cele ya kirata ta kalleshi tace Maheerah Kawai sai kuka ita ta zaci tana da cikin har yanzu,Ahsan ya lallashe ta yace ya zube babu yana nuna Mata da hannu bata yarda ba,da haukar kuma ta motsa sai ta Fara kuka tana son cikinta sai an biyata cikinta, Ahsan dariya yayi kawai sabo da idan tayi gaba sai ta dawo baya tabbacin a hargitse take,Likitan ne ya shigo yace zai sallame su ya samu ya dauki me aiki wacce zata kula da Cele zuwa dare aka sallame su,ya rike hannunta yace ta taso su tafi taki yarda,ya buga ya buga ta makale kafada tace nan ne gidanmu,da kyar da kyar nan ta yarda ta bishi Suka tafi gida,wanka yayi ya kira wani mutum da yasan Yana harka da takari yace ya samo Masa me aiki bahaushiya Yar nigeria,yace za a samo masa,kwanciya yayi a saman kujera Cele ta fito daga dakinta tayi wanka ta canja Kaya Kamar ta sani amma ta lalata fuskarta da powder,jambaki ko Ina a fuskarta har hakoranta tazo Kuma ta kwanta saman jikinsa tayi kane kane Kamar ta hau katifa,hannaye yasa ya rungumeta a jikinsa Suka kwanta a haka gaba daya bacci yayi gaba da su,sai tsakar dare ya farka ya tashi a hankali da ita a jikinsa lokacin ta farka itama ya kaita dakinta amma taki Zama ta biyoshi ya rasa inda zaiyi da ita ga jikinta ba bra sai dakumarsa take yi,a gadonsa ya kwanta ta kwanta a gefensa Kamar mayya,a haka Suka kwana tare,washe gari da safe ya tasheta ya kaita toilet sai yaga yau tayi brushi dinta sosai,zata tube kayanta tace ya fita tana nuna Masa kofa,Murmushi ya saki ya fito ta kulle harda sa key.


Sai da ta Gama komai ta fito daure da towel,ta tako gabansa ta zauna a jikinsa tana zumburo baki tace Wai ta kasa goge kanta,a gefen bed din ya zaunar da ita ya goge Mata gashinta tas,ya dakko Mata Riga cikin kayan Maheerah sabo da an bar nata a mota,lotion ya bata sannan ya shiga wanka abinsa,ya dade kafin ya fito, Yana Fitowa shiryawa yayi ya makara a Sallah ya tada Sallah da sauri ta bishi sallah amma sai ta Shiga gabansa ta tsaya kyaleta yayi Suka Yi Sallah a haka Suka idar tana kwaikwayonsa tana zaune, sai Maheerah ta fado mata kuka ta saki tana shesheka,Ahsan Jin tana kuka yasan kamar ta dawo hankalinta ita tunanita ma cikin nan Yana nan tunda Sanda mota ta maketa bata hayyacinta,Hajiya Hauwa tace a Nemo mata,sai yanzu ma ya tuna da Hajiya Hauwa ya kirata Kuwa ya fada Mata Cele tayi hatsari cikinta ma ya zube,Hajiya Hauwa sai Murna take ya bata labari da larabci tace gata nan zuwa.
Minti baifi Rabin awa ba tazo tace Cele,Cele ta fashe da kuka tace ni dai cikin nan ya dameni bana Jin dadin jikina,Hajiya Hauwa tace Allah sarki ai ya zube Sanda mota ta bigeki,yanda Ahsan ya bata labari,Cele ta washe baki tace Maheerah shegiya gantalallen Sperm dinki ya tarwatse Allah ya kiyaye na hada jini dake na haifo Dan jininki Watarana ya kashe ni har lahira Yar iska me hakora kamar munjagara a hargitse,ta juyo ta kalli Ahsan tace ki fada Masa yaje ya saki Maheerah Matukar Yana so na kulashi sai ya saketa, ashe rudewar kwakwalwar bata saki Cele ba tana nan a rudenta,Hajiya Hauwa ta fadawa Ahsan,tsokanar Cele yayi yace ai matata ce Ina sonta ta ya Zan saketa,Rufeshi tayi da duka tana kuka tace sai na bar gidan nan wlh Makkah Zan koma na nemi kudina,ya zaci Wasa take shi Kuma tsokanarta yayi,Hajiya Hauwa dai ta Dan dade kafin daga bisani ta tafi gida.
Cikin dare Ahsan Yana bacci Cele ta sake fecewa tace wallahi tunda bazai saki Maheerah ba na rantse da Allah tafiya zanyi Makkah naje na nemi kudina wannan ya Gama Zama lusari tayi tafiyarta ta Shiga taxi sai Makkah a daren nan dake su komai dare ba wahalar mota.
Sai washe gari da safe ta sauka a garin Makkah ba Wanda ta sani gaga a rude babu lafiyar kwakwalwa,Kawai cewa tayi Shari mansir inda taji ance bakake nan suke zama ta biya driver kudi ta fara dan zaga layikan unguwar.




Domin Karanta cigaban wannan labari ku danna bulun dake kasa ko kuma Hoton 👇👇👇


https://aihausanovels.com.ng/hausa-novels/yar-aikin-karuwa-book-2-page-66-70-by-asma-baffah


Masu sharhi Ina godiya
Ina sane daki Inshaallah
Duk masu Sharhi Zan Basu page.












AsmaBaffa
08061929616🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA




BOOK 2




41-42




Official


By
AsmaBaffa




SADAUKARWA NE GA
ZAINAB USMAN




MASU AUDIO WANNAN BOOK NA SIYAR DA SHI, BAN YARDA A JUYA MIN LITTAFI AUDIO BA.


MASU BUKATAR SAURAREN JIN WASU AUDIOS DINA KU DUBA YOUTUBE CHANNEL
S ZARIA TV






Ina masu bukatar unique kitchen utensils . fabrics adult and children's wears shoe's and bag's.
Da masu bukatar ahada musu lefe ko masu bukatar iya luggage's din kawai duk inkazo
R&U EXCLUSIVE KITCHEN AND MORE.
Zaku samu duk abinda kuke bukata ko a awanne state kake zaa kawo


Masu bukata ga number. 0703 455 9202




Page naku ne
Maman Walida
Uwargida's collection
Nafee
Ummu Fhadimatul Islam
CEO Fateeys
Zarahh
Maman Twins
Mmn Muhnas
Hajara
Baby Ak
Mrs
Pharteemarh
UmmyKhaleel










Nawwar da kyar ya bari ma na ajiye kayana,nima nayi missing dinsa,yace ko kice kinyi missing dina haka ake soyayyar ko Dan Baby Ina missing din romance naka babu sabo da kinga danginki ni an sani a kwandon shara shike nan sabo da Allah,ai kaima kasan nayi fada ma bata baki n...bakinsa na tsinta cikin nawa Yana tsotsa na Fara maida Masa da matartani,a hankali ya rabani da kayan jikina ya zare nasa na makale shi kafafun mu suna nema su gaza daukanmu, a hankali muryata tana rawa nace standing position zamuyi, kirjina masu tafiya da imaninsa su yake Sarrafawa yana matsawa Yana tsotsa,gigicewa nayi na Shiga Yi Masa salo mun fita a hayyacinmu,Ni ke riding nasa yau,Ji yake dama mu dawwama a haka, wani Kara kaunata,Nishi muke Muna furtawa juna kalamai,Nawwar ba dai sanin ta kaina ba duk yanda na Kai da rashin butaka sai ya min abu kadan shike nan na zurma,mun Dade muna murza juna sannan ya shigeni cikin nutsuwa da salo irin na matasan birni,yau ranar ta musamman ce,mun jiyar da juna dadi.


Auta Exam dinsa waec ta fito tayi kyau,takardar da yayi printing out ya kawowa Baffa yace Baffa ga result din,Baffa ya karba yayi masa addua yayi kyau Autana, Auta yace Baffa Alkawarina, Inshaallah za a cika maka yanzu kudi za a Kai ai,fatan dai Kun daidaita da Sahar din,yace ae ai ta sani sai dai na sake fada Mata idan an gama komai bayan na fara University sai ayi bikin,yace wato dai Auta Kai baza ka je kasar waje karatun ba? yace idan na Fara a nan in nayi auren sai na tafi da ita can,to cewar Baffa.
Sahar din da Auta yake so ta girmeshi zata Kai sa'ar Rabi da Cele gata katuwa ce amma yace shi itace dai daidai shi,itama gandamemiya da ita ta nace sai Auta,Uwarta Kuma tace Matukar tana raye baza ta auri wannan yaron ba gwara ta samo Babba me hankali,Babanta ma bai yarda ba amma ita tace sai Auta shi take so.


Papa aka tura yaji Yaya ake ciki,Baban Sahar yace kuyi hakuri bawai dan jikinsa bai Kai bane wani ma in ya ganshi zai ce ya Kai 28 haka ya girma da yawa a jiki amma shekarunsa 23 bazan iya aurawa yata yaro ba gwara Babba Wanda yasan mutuncin mace Wanda yasan darajar mace,Papa iya haushi yaji sabo da ko Yaya aka ki jininka sai kaji haushi yace shike nan ba damuwa Allah ya hada kowa da rabonsa. Baban Sahar yace Ameen Suma ba laifi suna da rufin asiri.
Papa Yana dawowa ya samu Mami a dakin Baffa tana zuba Masa abinci,Baffa yace ka dawo? yace ae ya samu waje ya zauna yace a Kira Auta yaji da kunnensa aka kirashi Auta yazo Kuwa Papa ya zube zance yanda sukayi,Auta yaji wani bakin ciki harda hawaye,su Baffa dariya ta kamasu Auta na kukan soyayya, Papa yace Dan banzan yaro ba a sonka kana likewa,Auta yace ai ita bata da laifi tana so na ni Zan jirata ko shekarun ne sai na Kara,Baffa yace wlh baka Isa ba ka Nemo mace tun wuri idan ba haka ba wlh sai na aura maka me rabo wannan rashin kunyar taka bada mu ba bazan dauka ba,Auta yace Ni fa nace Ina so ayi min Kuma nace na fasa ui yanzu,Baffa yace bafa na Wasa dakai ka Nemo mace idan zaka Nemo zuwa ka Fara University gashi nan na biya maka awolowo University soon zaka Fara zuwa wani satin.


Tashi yayi ya tafiyarsa Mami bata ce komai ba sai yanzu tace ai dole ayiwa Auta aure, Auta da alama mace yake bukata ai ko yaki wlh sai an masa aure Ina Zan iya wannan iskancin nasa na zabe zabe a haka har ya lalace,Baffa yace kyale dan jakar uba ai na sama Masa Office ya daina yawon banza da kallon ball ko Yana school weekend sai yaje Office,da bangaren Nawwar Zan kaishi amma naga fada zasuyi gwara na barshi a bangarena.
Bangaren Auta dakinsa ya shiga yana takaici ya rasa Sahar, kiranta ne ya shigo wayarsa bai fasa dagawa ba yace hello,Sahar kuka take yi wiwi katuwa da ita ko kunya tace Nawaf dan Allah karka canja wata ka dan jirani ko su Daddyna zasu hakura,Auta yaji tausayin Kansa sabo da ba karamin yaki yayi ba kafin ya samu soyayyar Sahar gata lokacin tana ss3 su suna jss1 har ta Gama degree dinta tsaf Auta yaje Suka Fara soyayya ga yara da iya soyayya su ba aura zasu Yi ba sai su kwacewa babban mutum budurwa sabo da suna da time Basu da aikin yi duk wata kulawa za a bawa mace shi yasa Auta Yana shiga neman Sahar duk ya kori manyan samarinta.


Yace Sahar kiyi hakuri haka Allah yaso idan da rabo Zan aurenki amma su Mami sunce aure za a min kiyi hakuri ki yiwa iyayenki biyayya nima Zan yiwa nawa biyayya muyi Addua Kawai,ya lallaba Sahar sai da Suka gama waya ya jefar da Wayar yace bazan sake fitowa ba abinci ma bazan ci ba gwara na mutu na huta ya sawa kofarsa key sabo da Auta ya sa rai ya samu Sahar an gama Yana sonta shi Kam,Mami taga Auta Shuru Shuru har dare tun safe bai fito ba, Dakinsa ta nufa ta murda a kulle ta Kira sunansa Auta,ciki ciki ya amsa haushin kowa yake ji,Zo ka bude min kofa yaki budewa,tayi tayi sai da kyar sannan ya tashi ya bude Jin Mami tace sai taci mutuncinsa,Kofa ya bude Idonsa duk ya canja alamar kuka yayi,dariya ma ya bawa Mami,tace Autana kukan Soyayya kayi ne? Yace kukan soyayya ai sai mata,hmm to mu fa ba laifinmu bane iyayenta ne Suka ce basa sonka kayi yaro,Auta yace ai ba haka ake neman aure ba daga zuwa sai a kyale su ai sai an lallaba su tukun an musu Nasiha Kawai daga zuwa sau daya shike nan sai ace na hakura ai dama ni nasan ba'a so na,ni bazan auro kowa ba a barni Zan jirata ko zasu yarda su hakura,Mami ta kalle shi Kawai tace babu fa wata Sahar da zamu jira mu wallahi aure za a maka Kama sani wannan iskancin naka bada mu ba,Muje kaci abinci amma ka cire wata Sahar a ranka Wanda bai son mu muma bama sonsa,Mami ta jashi zuwa palonta,da kanta ta zauna tana bashi abinci a baki sabo da Auta ne su Sultana suna ta Masa dariya,Nawwar ne ya shigo gaida Mami ya samu Mami tana bawa Auta abinci a baki,kallonsu yayi yace wannan katon yaron lallai Mami kema,Kai kyale min da Soyayya zata halaka min dana yayi yajin abinci ya kulle Kansa a daki,Mami ta bawa Nawwar Labari,dariya Nawwar yayi yace Auta Wai yasan soyayya Kai duniya gaskiya ayi Masa auren Mami ga kannen Rabia,Auta yace ni fa bana so Cele nake so wlh Indai ba Cele ba to sai dai a barni na zabi wata Ni bana son yarinya kwaila,Nawwar ya kalleshi yace Omaira ai katuwa ce,yace da sauranta bata nuna ba,Mami ce ta make shi tace kaji ko Nawwar wlh aure ko Yana so ko baya so shekara bazai Kara ba Mata ba,Nawwar yace uhm ni ka shirya ma na aikeka Kano gobe zaka Kawai wani takardu,Auta yace to Yana murna ya samu kafa idan ya tafi sai ya zauna ya huta shi bazai kula wata mace ba ma yanzu.
Nawwar na Kira a waya nace Baby Ina ka zauna ne ka taho gida Kai nake jira bacci zanyi,mikewa yayi da sauri yace Mami sai da safe ya fice Yana waya,Auta yace wlh an shanye Yaya itace fa ta Kira na tabbata ko kece bazai wannan saurin ba,Mami tace karfa kaima aga haka Idan kayi aure,Allah ya kiyaye ni da nake tsayayyen mutum ai ba kamarki Mami,Mami tace da zai yuwu ma ai da ka min part Dina na koma,Murmushi yayi yace sai dai ki tafi gidan Nawwar shine babba ai ba kya zo gidana ba,au haka zaka min Auta gidan naka ma bazan zauna ba? to me Zaki Yi a gidan yara mu da idonmu yake a bushe,Mami tace ka nuna min matsayina Auta kishi nake wata zata kwace min Autana,Auta yayi dariya yace wace ma ta Isa ai Kuwa a canja ta,haka Suka Yi ta hira da Mami,Sultana da Nasira ma sun samu mazajen auren su.


Washe gari Auta ya tafi Aiken Nawwar Kano gashi an hanashi kwana ba yanda ya Iya Yana zuwa ya nemi mutumin yace zai turo driver ya dauke shi,Auta yace Kar ya wahalar da Kansa kawai ya Masa kwatance yace yazo Office din da Kansa,Napep Auta ya shiga yaje ya Kai takardun ya fito zai shiga Napep wani matashin mutum zai kai 34yrs ya fanfaro da gudu ya zaga bayan Auta ya buya,Wata tsohuwa tukuf ta biyo shi da bulala tana cewa Baso wato Dan ubanka baka ji baza ka Daina Shaye shayen nan ba yanzu madarar sukudayin din nan kake sha baza ka daina ba, Auta yana kallon

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login