Showing 108001 words to 111000 words out of 155384 words
Chapter 37 - YAR AIKIN KARUWAI 2 cmplt By Asma Baffa -www.sufinovels.com-.txt
na zama boy boy a gidan nan, Allah tun dazu nake jiranka ai kasan bacci nake ji,Auta yayi dariya yace sarki Yar Auta ni na bar Miki sunan nawa ma,mije yau tare zamuyi wanka,Salma ta zaro Ido tace ni nayi wanka na gaskiya suka shige bedroom.
Ni kuwa Ina kwance da jaririna kawai naji nono na Daya ya soke ni a ciki kamar an tsira min Allurai,a Daren nonon nawa ya fara ciwo guda Daya,na kwana Ina kuka na dinga Kiran Nawwar yana ta bacci,kafin safiya nono Daya ya kumbura sosai.
Auta wanka ya shiga Salma tayi Shirin baccinta yayi wanka da brush ya fito bacci yake ji Shima ya gaji,ya fito Salma me Miji ta zabo masa kayan bacci ta Taya shi shiryawa Yazo Saka wando ya jefar da towel Salma tayi tsalle ta fada saman gado ta rufe ido da pillow tace Dan Allah mene haka ai sai kasa ta dinga min gizo cikin dare tana tsoratani ai sai na dinga firgita ni kadai,yana dariya ya shirya yace kika ce Smally ce? a'a biggy ce wlh bacci Yazo ta kwanta harda baccin karya,Auta yace a Sannu sannu zanyi maganinki kawai Dan yau na gaji ne nafi so na kamaki a nutse in dinga yagarki Sala Sala wlh duk ranar da nazo tausayinki ko digo bazan ji ba duk sai na goge Miki raini kina tashi Zaki gaishe ni,Salma tayi dariya tace to zo mu kwanta ya haura Saman bed harda wani lafewa a jikinta,tace Auta yace na'am tace magana zamuyi me muhimmanci,yace Ina jinki duk sanda Allah yaso kazo yin abin nan da Antena muyi shuru kar wani yaji ka rufa min asiri Aunty Wise ta koya min yanda ake gashin nan Idan muka yi zan koya maka gashin nan kayi min abuna muyi shuru da bakinmu Dan Allah sai dai aga Ina da ciki,Auta yace tun yaushe na San yanda ake yi, cikin Shima muyi shuru Karka fada na sanka da Surutu Dadi ya kwashe ka sai ka fadawa Mami ba kunya ce da Kai ba amma Idan kayi shuru sai dai ayi ta hasashe ana cewa Salma ciki ne da ke Ina cewa a'a haba yaushe aka yi abin Ina basarwa Ina cewa karya ne sai dai aga ciki yana ta girma yana ta girma ana ciki ne Ina cewa sanyi ne munje asibiti sanyi ne akace ya kamani,kace kaima sanyi ne sai sanda karya ta Kare zasu San gaskiya Idan suka ga Abu kamar dutsen zuba rock yana tsiri,Auta ya sha uban dariya ya rungume Salma yace wacce irin mata Baso ya aura min ne? Fari tayi da Ido tace Salman Auta me abin mamaki,Kallon Auta tayi da wani irin Kallo tana lumshe ido tace Dan sammin bakinka,Auta yace Iyye haka kike dama? Salma tace wai mutum da mijinsa ko me yayi sai an masa mamaki ka bani Idan zaka bani, Auta yaji Dadi yace a ransa yace ni dama irin wannan nake nema shi yasa nake ta Neman babbar mace Sahar na godewa Iyayenki da suka hanani ke,a hankali suka fara tsoste tsotsen juna,Auta ya taba na shanun Salma yace nan fa? tace ai naka ne ka daina tambaya ma jeka kawai Babu doka da order a Kansa ka fa biya sadaki Auta me kake Jira ne,Auta yaji Kansa kamar ya tarwatse da baiyi niyyar sex ba yau amma zuga shi Salma take yi sai yace yau zaiyi a ransa ita Kuma ta saki jiki Auta bazai yi yau ba ya gaji bacci zaiyi ta dinga zuga Auta,duk ya hargitse komai yarda take ya taba Kuma ta dinga zuzutawa kenan sai kace Yar iska,sai da taga Auta jikinsa ya dauki rawa kamar ba karfinsa ba haka yake sarrafata ta fara jin wuya,sai ta sakko tace na gamsu ba uwar da tayi tace ta Gamsu.
You are so sweet my husband I love you so much ta rungume Auta kamkam tace ban taba samun nutsuwa ba sai yau my life, gaskiya kayi hadda a industry,Auta zaiyi magana tace uhm uhm ba sai ka gode min ba anything for you my love muyi bacci sai gobe Maci gaba,Auta ya tsaya kallon ikon Allah fafur ta hanashi magana kafin yace komai sai ta rufe masa baki tace Karka gode min ai banyi gwaninta ba sai nan gaba Idan mun nutsu zamu soye na gaske,Auta zai ce shi Ina wlh bazai yarda ba ta toshe masa baki da hannunta ta makalkale shi kamar Yar china da kyar ya banbareta yace ke ni Zaki yiwa bariki wlh baki Isa ba hakkina Zaki bani tab,Salma tace kace sai ka nutsu ya fututtuke yace na fasa ni Babu wata nutsuwa,Salma tace to zan maka ko mene ka samu nutsuwa amma kayi hakuri mu nutsu tukun da sauran baki a gidan nan, Auta yace ba wannan zance,tace daga yau nazo tayaka kwana shine zaka min haka Babu Amana abin shike nan ni zanyi fushi,Auta yace karki bari nayi zuciya Salma da abin nan naki Zaki jika ki sha ne,dariya Salma tayi tace ai zaka dawo ne tuni ma zan kalallameka sanda zaka dawo ma ka sani ne mu ai ba a fushi Damu ko anyi sai an dawo, Gyarawa yayi yace naga dai so kike mu gwada kwanji ko? Ya gyarata ya rike hannayenta tayi tayi ta kasa kwacewa, kafafunta ya tale ya danne da tasa kadan ma ya sa mata kafafunsa kar ta balle yace kinganki Salma duk abinda naga dama sai nayi a haka tayi tayi ta kasa ko motsi baki yasa ya janye pant din,Salma ta fashe da kuka kamar wacce za a yiwa Allura ka bari na gyara wayyo ka bari na gyara zan tsaya,Auta yace to karki ce daga yau Zaki min wayo duk abinda naga dama zanyi dake ko kina so ko bakya so,Salma da sauri tace na yarda,yace kawai dan da baki ne na hakura,tace to da sauri,yace sai Kuma kinyi min na baki tace to ya dagata ta mike tana godewa Allah bata so mutane su ganeta ita Kam,Haka duk abinda Auta yake so haka ta zage tayi masa ta samu Antena ya koya mata ta mata tass da bakinta ya samu nutsuwa ya zubar da abinda ya dame shi ya cikawa Salma baki taf ,ta tashi da gudu ta fada toilet ta zubar ta dinga kuskure bakinta tana kakari,Auta ya mata dariya ,ta dawo Salma tun daga romancing ta fara jin tsoro taga abin bana wasa bane aiki ne ja ashe,kwanciya tayi abinta tayi luf lakwas,tana jinsa yayi wanka ya fito,tayi sauri ta boye fuskarta kar ma yace idonta biyu,har ya shirya tsaf,yace baza ki wankan ba? tace ni me na ji da zanyi wanka, kika ce kin gamsu ai dole kiyi wanka ko Local government ban je ba kika ce ke kin gamsu, Salma tace kaji da shi bakina ciwo yake ya karye,ka balla min baki,kwanciya yayi yana nishadinsa ya dafa kanta ya girgiza Yan mata,taki magana ya kwanta ya jawota jikinsa suka shige bargo sai bacci.
Hajiya Cele kuwa ana budewa Ahsan Abinci taga Sakwara Auta ya siyo bakin ciki ya kamata,Ahsan ya leka ledar ya dauki sakwarar yana tambaya mene wannan? tace Wanda na aika ne ya siyo wannan ni yanzu ya zanyi da Kai kamar zata yi kuka Ahsan yayi murmushi yace zai ci ai dai ci akeyi tace ae yace ba damuwa ta zuba masa a plate ta Mika masa ya wanke hannunsa ya fara ci shi Kam ta masa dadi ya cinye guda Daya,farsun ya dauki nama Daya ya Dan lasa da harshe da sauri ya jefar yana zaro harshe kamar kare wai yaji ya rasa inda zai Saka Kansa yana subhanallah Subhannah,ruwa ta bashi ya sha da sauri,kifin ta duba taga Auta ya bari an bade shi da miyar jajjage tace sai naci uban Auta a gidan nan,ta sa spoon ta kwashe miyar tana zaro tsokar kifin inda ba yajin tana bawa Ahsan yana ci yaci yace ya koshi ya sha shayin data dafa masa irin nasu ya sha sosai ya sha ruwa yace ya koshi,da kyar ta takura ya sha fruits sannan yace su tafi hotel Kansa ciwo yake,Cele tace tab yau nufinsa bazai komai ba na roka ace ba aji wannan Dan Iskan aji Ina,sai ta dauki lemon tace tana zuwa taje ta digo masa maganin sha'awa a ciki kadan ta dawo ta damu Ahsan sai ya sha,ya gaji ya karba ya shanye,sai murna ta rike hannunsa suka fito mota suka suka shiga ta dinga Kiran wayar Auta yaki dagawa lokacin yana soyewa,ya gama suna kwance makale da juna suna bacci Cele ta hau dukan kofa kamar zata ballata,Auta ya taso da kyar ya Bude tace muje ka kaimu hotel ni bazan gane hanya ba,yace me yasa kika sa ya sallami driver dinsa shike nan ni baza a barni na huta da iyalina ba,rashin kunya zaka min? Auta yace gani nan to,kayi sauri fa tam ta koma motar,Auta da kayan baccinsa ya tashi Salma ta Bude Ido da kyar yace zan kai balaraben can Hotel,Salma tace Kai Kai da Daren nan 12am fa ta wuce,yace kiyi hakuri ai baki ne ya zanyi,Salma tace tsaya mu tafi tare na rakaka gaskiya ta zurma katon Hijab har kasa ta bishi suka tafi,Cele tace sai ka taho da ita,yace to ni kadai zan dawo fa suka shiga gaba ya karbi key,Cele da Ahsan suna baya Auta ya kaisu Hotel din da suka ce inda Ahsan yayi booking,tace da safe zan kiraka Auta yace to,ya juya da motar suka koma gida shi da Salma.
Mami tana ta jin mota na shige da fice a gida tace wai nikam gidan nan lafiya Ina jin hayaniya Kuma ga mota ta fita ta shiga,Baffa ya sake Jan bargo yace zai wuce Masu sunan tauraro ne sunyi da ai ba zaman lafiya,Mami tayi dariya.
Ni kuwa kwana nayi Ina jin zugi a nono,Kowa yaki daga waya bacci akeyi,da Asuba Nawwar yana yana tashi yaga uban Miss calls Dina yasan ba lafiya a gurguje yayi Sallah ya shiga mota ya taho gidan.
Cele Kam suna zuwa hotel room dinsa suka shiga ya shiga wanka,ta zauna a bakin bed tana karkada kafa ita tasan me take ji kawai,Hijab din ta cire gaba daya surarta me matukar kyau da birgewa ta bayyana ko Ina a waje gasu nan,Ahsan ya fito a wanka yana kallon Cele shike nan ya birkice lissafinsa ya canja gaba daya,fasa ma shafa Mai yayi ya shafa turaruka kawai hankalin kowannensu a tashe yake dama kadan yake Jira bare Kuma an Kara masa da magani,Cele ya nufo ta dora kafa Daya a gado Daya a kasa tana kallon kaurinta kawai,Hannunsa ya Dora a wuyanta ta baya Cele ta wani lumshe ido,a bayanta ya zauna ta Maida kanta kirjinsa ta kwanta bata San ma ta iya slow din ba sai gani tayi tana yi,a hankali ya juyo da ita Suna facing juna Cele ta tafi gaba daya kissing suka fara na juna a hankali sai ga Cele ana ta slow motion ba damar tsayawa ayi iskanci,ajiyar zuciya suka saki lokaci guda sanda ya janye rigarta ya fara shafa na shanunta Cele tace wayyo Allah Kai maye ne ka hadu,Ahsan bai San mene maye ba,yace Maye? Mean what? Cele tace Gentle man,yaji Dadi yaci gaba da sarrafata yana murza dukiyar fulaninta Cele tace fantastic, yana Dora bakinsa a Kai tace Interesting,yana lashe ko Ina na sassan jikin Cele tace wannan shine General check up karya kuke likitoci a nan ake check up, ya gangara zuwa cibi Cele a hankali tayi baya ta kwanta rasha rasha taji Dadi tace Impressive,yana zuwa kasa ya janye dan kanfai Cele ta furta Sensational, Overwhelming, Brilliant,tana shidewa tace breathtaking,ahhhhh shiiiiii phenomenal, shi Kansa Ahsan yanda take bada amsa da baki tana yabawa dariya take bashi duk Abu daya sai ta Sako kalma duk ta haddace kalmominta da yawa dake ba boko tayi sosai ba shi yasa bata turancin amma kalmomi ta iya da yawa ba laifi,yana Dora baki a local government magana ta gagara sai kukan Dadi da ihu,Ahsan yaga abinda yake so ba irin Maheerah ba sai anyi amfani da sex gel sometimes ba niima amma wannan yaga sai ambaliya take,Shima yace first class lady, Charming, delightful,my Angel,Cele ya shiga koyawa yanda Shima zata sarrafa shi babu musu ta shiga yi Shima yana mata yanda kowa yake so yana jin Dadi,sai Nishi da kukan Dadi suke har Ahsan da samun wake Cele wai ta masa sucking saura kadan ta cije shi ya janye ya fece da sauri,Cele ba a koya ba,a hankali ya dinga koya mota yanda akeyi ta danyi kokari yace good,a nutse ya shigeta da kyar ya sha wahala shi Kansa kafin ya samu hanyar ya fada,ga magani na fusgarsu Allah yasa ma ba irin haukacewar nan yake sawa ba indai kabi ka'ida mood kawai zai Kara maka da son abun sannan a Dade ana yi,Cele ta gwada kwazo da dauriya tuni abin ya fita kanta tunda ya fara take kokarin ture shi,Ina Sam Sam,Allah ya taimaketa kadan ta digawa Ahsan bai Kai na su Salma ba da ta Saka amma duk da haka ta gurzu iya gurzuwa sai da tayi kamar zata mutu,duk da haka shegiyar ko hawaye bata yi ba Babu digon kuka Kuma tafi Rabi Shan bakar wahala sabo da nata akwai magani a ciki bazai yi da wasa ba,Yau ta sha larabci Babu yaren da yayi Wanda zata gane face ihunsa amma larabci ya dinga yi yana ta yabo da sambatu da kukansa gaba daya, Ahsan balarabe Babu wuyar kuka akan dadi harda kuka,Cele tace me na maka kaga Dan sharri ni banyi kuka ba sai Kai,dama haka kake Ahsan da sharri,Kai kaga mutum na shiga uku daga Abu,rungumeta yayi ganin tana mamakin Hakan yayi dariya ba Shiri yana sa mata Albarka yana yabonta da Hausa yanda zai iya,Cele duk karfinta kasa tashi tayi a lokacin,tace da karfina na gagara tashi ni Cele yau naga Masifa,tayi tayi sai zafi ta kwanta ta Maida kanta saman pillow tace Allah ya rabani da samun ciki a garin nan nasu Rabin kauye kar naje na haifo me kama da Peter Obi.
Ahsan yace karta damu ta huta zai mata komai.
Nawwar da Sassafe ya shigo dakina yace mene ne na ganki a zaune? Na fashe da kuka na dage masa rigata nace ka gani,ya taba yaji ya dau zafi ya kumbura,yace Subhannallahi, miracle nace Ina tsoron cancer yace kinga wasu fa dama suna yi farkon haihuwa kiyi hakuri ya rungumeta tana ta kuka Mami ce ta shigo,tace Lafiya na dage Riga nace Mami zo ki gani,Mami tace a'a nazo ni da Idan za a shayar da yaro ake kulle kofa a sa key me zanzo na gani ku Kalli abinki ke da Mijinki,Mami ta dauki hanyar ficewa nace Dan Allah Mami kizo ki gani,zo ki kalla na daina boyewa ,naci gaba da kuka, fafur Mami taki zuwa,duk wacce ta shugo Kun gani kuzo ku gani Ina kuka,Ina ta talla da nono yanzu,Wasu har dariya sukewa boyo na,Nawwar yace to su ba cire Miki zasu yi ba fa,bari nazo mu tafi asibiti,Auta ne ya shigo sunci gayu shi da Salma yace me jego lafiya? Nace Auta Ina kuka zo ka gani Auta yace cuta ce dai amma zanyi dariya Rabi nan kike kulle kofa Zaki ba danki nono yau gashi har da mu a kallo a sadaka,Nace kowa ya kalla kuzo ku ga yanda yayi wayyo Allah,Auta ya Dan leko yace Kai Kai Kai Ringim sunan wani gari na sake rushewa da kuka,yace ke kiyi shuru Dan Allah nasan inda ake bada magani na gargajiya Allah Kuma yana yi,nace to to to na gode,Auta ya fice Salma tazo tana lallashina nace Salma dagashi kiji, Salma tasa hannu biyu tace Kaiiii Rabi Nauyiiiiiiiiiii,Na sake fashewa da kuka nace ku Kira min Baffa ya gani,Salma ta fita da gudu Baffa kazo Rabi tana ciwon nono kazo ka gani,Baffa yace Allah ya sawwake za a kaita asibiti da wajen magani,tace kazo yace ke gidanku tafi ki bani waje,Salma ta dawo da gudu tace yace za a kaiki wajen magani,Ina kuka na hada zufa dama gani da kwailo, Bilkisu ta shugo tace mufa yau zamu tafi zamu bar Miki Cele da Omaira,Nace bakwa kaunata tafiya zakuyi ku barni a wannan Halin,Su Star duk na kirasu a sai ga Wise nace taho ki gani Nawwar da shigowarsa kenan yace na shiga uku Kowa sai ya gani,Salma tace har Auta,ya ja tsaki yace me yasa baki da tawakali daga ganin fa,wayyo a kaini asibiti anki ba a Sona sabo da na haihu na tsufa bani da amfani a wajenka,Nawwar yace tashi mu tafi Idan munje asibiti su cire miki tunda baza kice Allah ya yaye Miki ba,Ai nace Allah tun jiya,yace muje,yace bari na dakko Abdullah,ni bazanje da shi bazan sake bashi nono na ba.
Masu sharhi ayi ta yi.
na gode zanzo nayi replying.
AsmaBaffa
[8/22, 10:06 PM] +234 703 366 3239: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA
BOOK 2
81-85
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN
*MISKI 3in1 Alfirdaus*🌹 Albishirinku💃 original miski daga *Egypt* miskin da koda yaushe Kuna yabawa dashi yana dauke 1.*Musk oil* ana shafawa agaba bayan gama al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana gyara gaban mace sosai 🙈ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇bayaga haka sunnah ne amfani da miski
2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman wajan cinyoyi yana sa jikin mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi
3.*Turaren tsarki* wannan turaren karshe ne 🔥 🔥 ba lallai se bayan gama period ba koda yaushe zaki iya rinka tsarki dashi yana gyara gurinnan🙈 sosai, kuma ana shafawa a hammata