Showing 54001 words to 57000 words out of 169868 words
Chapter 19 - MAR'ADAM'S BOOK 2 COMPLETE DOCUMENT by Aisha Bagudu .txt
,ya zauna a mazauninsa yana kallonsa batare da yace komai ba "good morning sir ? ya gaishesa cike da girmamawa "uhm ! yayi gyara murya kawai alamun yana jinsa yana maida hankalinsa Kan system "uhm amm sir ko zan iya magana yanzu "uhm ! ya fad'a a takaice "adadin mutane kimanin dubu dari uku ne suke bukatar aiki a karkahainmu ,sir wannan shekara ko zaa hada da masu degree ? Ko kuma daga master zuwa sama ne zaa dauka ."?" ka ma da kake maganar daga wani mataki ka fara aiki ?"sorry sir ya fad'a a tsorace "duk mutumin da aka tabbatar takurdunsa sunyi kyau ayi masa interview idan ya cancata a d'aukesa ."
"sai abu na gaba kada a Kuskure akarba' kwabo duk wani mutun domin samar masa aiki a duba cancanta yana gama magana ya dauke idanunshi akan system zuwa wani bangare dabam yana cewa fatan" ka fahimta "yes sir sai kuma game da compaing dake kasar togo sun kira suna bukatar almustapha "me zance masu?" kai komai bazakayi da tunanin kanka ba sai ka tmby ? "am sorry sir"ya juya da sauri ya bar office din ."
Ranar monday tun asuba da maryama ta tashi tayi sallah bata koma ta kwanta ba ta soma shirin zuwa wajen interview duk abinda tasan zaa buqata ta had'asu waje d'aya acikin jakarta hatta kayan da zata saka ta fito dashi sannan ta shiga wanka karfe bakwa daidai ta gama shirinta ta fito parlour'n ta hango aunty tsaye a kitchen ta qarasa ta rungumeta ta baya "good morning mumy "ta kai hannunta ta shafa gefen fuskarta morning my princess har kin fito ?yes !ta fad'a tana duba agogon dake daure da tsintsiyar hannunta "muje ki karya kafin ki fita "aunty da kin bar breakfast din nan Kiyi min addua kawai" bakince akwai wanda zai tsaya maku ba ?aunty ta fad'a tana fitowa daga kitchen maryama ta biyo bayanta tana cewa "akwai but bashi zai mana interview ba amman dai ina ji ajikina zamu samu nida subai'a "to Allah yasa a dace "Ameen !ta fad'a a lokacin da wayarta ta d'auki qara ta ciro ta duba tana cewa "aunty subai'a ce ."
Tayi sauri ta d'auka tana "cewa hello suby okay gani nan fitowa mgnr second biyu sukai ta katse kiran tana cewa "aunty ni zan wuce subai'a har ta fito "kema yanzu zaki wuce ta kai cup din tea bakinta ta kurbi kad'an ta kai bread bakinta a haka ta shanye cup din tea tace "na gode sosai Allah bar min Ke mamana ina sonki ta kai mata kiss a kumatunta ta nufi kofar fita da sauri tana cewa aunty "bye ye sai na dawo "bye ta d'aga mata hannu tana kallon bayanta kai tsaye bangaren ummah ta shiga da sallamarta yaya sadam ta gani zaune Jiki a sanyaye ta gaishesa "yaya sadam ina kwana?"ya dago idanunshi ya kalleta sannan ya amsa da" lafiya !"
ta nufi hanyar dakin ummah sai ga umma ta fito"maryama har kin fito ?na fito umma to Allah yasa a dace tace Ameen " ina zata ?ya tambaya batare daya kallesu ba "interview ! ummah ta bashi amsa da haka "aiki zatayi kenan ?" to meye amfanin karatunta idan batayi aiki ba ya dan yi shiru can yace "nifa gsky bana da wannan raayin yana gama fad'ar haka ya mike yana cewa " ni na wuce tsaya ka sauke min ita "bai ce komai ba ya fita maryama tabishi da kallon mamaki dan bata ta'ba tunanin zata samu matsala dashi akan aiki ba ganin shima dan boko ne ita kam akan aikinta zata iya hakura da auren dan
sam aure baya ranta a yanzu mutuntakan umma ne ta duba da tausayin mahaifiyarta bawai son aure take ba ,ganin yadda yanayinta ya canza yasa ummah tace "karki wani damu zakiyi aikinki "amman ummah alamunsa ya nuna baya so "gsky ne sadam bai son amman zai yarda kinji wahalar karatunki bazai tafi a banza ba ,yana ma daga cikin abinda yasa ban bari an daura maku aure ba nafi son ki shiga da aikinki". kanta kawai ta gyada mata "maza bishi ya saukeki ."
Mmn sudais
đđđđđđ
MAR'ADAMS
đđđđ
đđđđđđ
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 11
Jiki a sanyaye maryama take taku gabadâaya kuzarin jikinta yayi kasa ,âaiki zatayi kenan nifa bana raâayi ? maganarsa ta shiga yawo acikin kwakwaluwa da zuciyarta , tana tafiya tana tunanin maganarsa , a qalla yaya sadam ya kusan minti shabiyar zaune acikin motarsa yana jiranta , ya dubi agogo a karo kusan na shabiyar yaja qaramin tsaki a lokacin da wayarsa ta soma ringing ya kai hannu ya dâauka ya duba yaga sunan ummanshi ke yawo akan screen din wayar. numfashi ya sauke sannan ya dâauka cike da girmamawa âsadam !âta kira sunansa ya amsa da ânaâam âina son kaso maryama tun daga qasan zuciyarka ,sannan zaka iya zama madadi ko ka cike gurbin abubuwan da maryama ta rasa a rayuwarta na shekaru baya.â
âina jin ciwon da qunci abubuwan da sukai ta faruwa daita amman ina fatan kai ne zaka wanke min wannan quncin ya dawo farinciki na har abada ânaji ummah in sha Allahu zan yi iyakar qoqarin na kawo miki wannan farinciki âdan allah sadam ka son maryama â yayi murmushi kawai yana sosai keyarsa yayinda idanunshi ke kallon hanyar da maryama zata bullo .âahankali yaga tahowarta a natse take yin komai nata kamar bata son taka kasa koma yace tausayin kasar take ânayi magana ba kace komai ba ? âduk abinda ummanah take so ya zama dole naso âya fadâa yana sake tsaida idanunshi akanta â
âna gode maka allah yayiwa rayuwarka albarka yadda kayi min biyayya kai ma allah ya baka yaâyan da zasu maka biyayya âAmeen ya hayyu ya qayyum â
qirjin maryama na tsananin fadâuwa ta qaraso bakin titin unguwarsu har ta tsaya jikin motarsa bai iya dâauke kwayar idanunshi akanta ba ,jikinta a matukar sanyaye ta budâe gaban motar yaya sadam ta shiga yayinda zuciyarta Ke bugawa da karfin gaske ta zauna tare da rafka tagumi cikin rashin sanin madafa madadin taji yaja motar sun wuce sai taji yayi sallama ya ajiye wayar hannunsa ya kunna music yana bin wakar ahankali .â
Kanta taji ya sara mata ganin bashi da niyyar tafiya ga lokaci na wucewa ya sata kallonsa kamar mai shirin yin kuka tace âyaya sadam !âtamkar ba magana take yi masa ba haka ya cigaba da bin wakarsa babu alamun damuwa ko nadama a fuskarsa hannu ta mika hakan yasa sukayi daf da juna wanda da zata qara matsar da hannunta zata iya yin masauki a jikinsa, a natse ta kashe wakar ta sake kallonsa tace âi am talking to you yaya sadam â.âme kike son na yi ?ya fadâa a sanyaye âkayi hakuri dan allah idan wani laifi nayi maka lokacin na tafiya gashi naga baka da niyyar tafiya wannan aikin shine rayuwata bana son rasashi .â
ya dâan matsota yana cewa âni dana zauna jiranki tsawon mintuna shabiyar bani da aikin yi ne ?âko bani da wajen zuwa ne?â ko kuma aikina bashi da mahimanci ne ?âyayi mata tambayar ajere yana sake kunna wakarsa .âsake kashe wakar tayi ta kallesa a marairaice sannan tace âam sorry duk maganarka ce ta rikitani har yasa kuzarina yayi kasa wallahi da kyar na kawo kaina bakin titin nan shiru yayi yana kallonta fuskarsa a dâaure tmkr wanda bai taâba dariya ba âka dâan saki fuska nan dan fushi baya maka kyau â ta furta cikin wani irin salo da sautin murya mai sanyi huci bakinta da numfashinta duka na dukan wuyansa wanda sanadiyyar hakan ya haddasawa tsigar jikinsa mikewa ya kuma qara bugawar da zuciyarsa take .â
ajiyar zuciya ya sauke yana jin wani iri a ilahirin jikinsa âsaboda nace bana raâayin aiki ?âwallahi duk shi ya sanyayyar min da jiki da dai zaka amince zanyi farinciki da hakan âbai sake cewa uffan ba ya kunna motar ya soma tafiya kamar wasu kurame haka suka cigaba da tafiya .âqarfe tara saura wasu mintuna suka isa bakin tafkeken get din Z&A yaja ya tsaya batare daya kashe motar ba cikin siririyar muryarta tace âyaya sadam na gode sosai allah ya kai lafiya â ta fadâa tana qoqarin fitowa daga cikin motar adaidai lokacin da hancin motar ammar ta sanyo kai âAmeen ki kula da kanki âI will !ta fadâa tana sakar masa murmushi duk da bawani sonshi take ji ba amman taji dadi sosai kuma zata iya rayuwa dashi muddin rai .ammar yana kallo sukayi bankwana â
da sanyi jiki ta shige cikin sadam ya cigaba da tsayuwa yana kallon bayanta har ta ,bace masa sannan ya lumshe idanunshi lokaci dâaya kuma ya budâe âoh my goodness god âya furta a can qasan zuciyarsa ta yadda idan ba bakinsa ka kalla da kyau ba bazaka fahimci abinda yace ba .âmurmushi ya kwace masa a saman fuska wa zai same kamar maryam yace bai so ?âsai dai wani dalili na dabam ya haifar da hakan ,sam ya manta a inda yake sai da yaji mutane ana masa hon a she fa motoci ya tare duk suna tsaye suna jiransa murmushi yayi sannan ya kama gabansa yayinda maryama tuni ta shige cikin maâaikata bata ma san lokacin da yaya sadam ya wuce ba .â
tana shiga sauran abokan aikinta suka qaraso suna mata magana suna shirin shiga inda zaa wa masu neman aiki interview amman ita maryama hankalinta bai garesu yana kan neman inda subia ta shige ,tunda tasan a tun lokacin da sukai waya daita ya cancanci ace tana wajen koma anyi mata interview an gama .âtaja ta tsaya tana cewaâ kuje zanzo na sameku daga baya â.ta budâe jakarta ta ciro qaramar wayarta ta shiga neman layin subaiâa ,ganin an budâewa ammar mota ya fito yana nufota yasa ta sauke wayar daga kunnenta tare da kashewa gabadâaya âya iso har inda take tsaye yana gama qarasowa wayar hannunta ya amsa ya rike ta kallesa tana murmushi sannan tace âbarka da safiya ?
âBarka !
âme ya tsayar dake da sai yanzu kika qaraso ?ya tmbyeta yana duba screen din wayarta sunan wacce ya gani ne yasa ya mika mata wayar âwallahi wanda zan aura ne ya âbata min lokaci â tayi maganar cikin salon jan hankalin duk wanda yake tare daita, ammar kasa magana yayi kafin daga baya da kyar cikin fadâa yace âwato har zaki iya fadâa min wanda zaki aura ne ya âbata miki lokaci ? tayi shiru tana wasa da yatsun hannunta dan batayi tsamanin zai ji haushi maganarta ba ganin babu komai a tsakaninsu sai mutunci da girmamawa âamman ki sani wannan ba mutuncinki bane ko nace zaki zubda mutuncin family dâinku ne .â
âAi shima family dinmu ne da mahaifinsa da mahaifina the same mother the same father wani irin kallo yayi mata mai cike da tunhuma,itama kallonsa tayi numfashi ya fesar yace âshi kuma mijin da nayi miki fa ya zanyi dashi ?tayi murmushi tana cewa âallah sir ka daina min haka wallahi kana dâaga min hankali ,kai kanka kasan kafi karfina bare wanda kake fadâa wannan sai dai na qara dagewa da aikin ibada wata killa na samu irinsa a aljanna yayi murmushi yace muje â.
Ahankali suke takawa yayinda mutane suke gaishesa wasu ya amsa wasu kuma ya dâaga masu hannu âkefa ko anyi miki interview ko baâayi miki ba dole zaki yi aiki damu âsure tunda inda kai ba ,ai sunanki na can tuntuni kinga office dinki can ta kalli inda ya nuna mata âwoow gsky naji dadi sosai âkinga ga office dinki ga na mijinki in sha allahu âtayi murmushi kawai tana cewa âsubaiâa fa ?nifa nafi son naji kana magana kana hadâawa daita zai yi magana kenan, wayarsa ta dâauki qara sauti ,ya soma qoqarin dâauka bata tsaya jiransa ba ta cigaba da tafiya dan daman da kyar take iya jirawa dashi da sauri ta qarasa tana shiga aka kira sunanta .â
Sai da tayi adduâa sannan ta shiga office din ta gaishe da mutumin data gani zaune mai suna wale yana duba wasu fararen takardu,ya dâago ya kalleta a natse sannan ya sake kiran sunanta âmaryama hussein !âtace yes sir ! sai daya bata izinin zama sannan ta zauna a natse tana wasa da yatsun hannunta wanda ya zame mata jiki ,ya dâan saci kallonta yana mamakin matsayin da aka bata ,domin kujera ne da suka dade suna neman wanda zai maye gurbinsa , sai dai lokacin daya fara auno mata tambayoyi akan kasuwanci da kuma matsayin da zata taka ya ajiye mamakinsa a gefe domin kuwa ta cancanci ta hau matsayin kuma irinta mai kamfanin ya dade yana nema .â
bata wani jima ba ta fito har da award aka bata sakamakon aikin da tayi dasu daman kuma sun ajiye ne domin rana irin ta yau âcongratulations sauran abokan aikinta suka shiga yi mata tana amsa masu da âthank you tare da rungumar mata daga cikinsu duk wannan farinciki da take ciki bai kawo mata natsuwa ba saboda rashin ganin subaiâa da batayi ba ta ciro wayarta ta soma nemanta tana tafiya ahankali har ta fito haraban maâaikatan subaiâa ta dâauka tana kuka hankalin maryama ya sake tashi sosai ciki tsanani tashin hankali tace âsubaiâa kina ne na shigo har an dâaukeni aiki banganki ba ? tana shirin sake yin magana ta hangota a bayan wata bishi tana qoqarin fitowa .â
Da sauri maryama ta qaraso ta tsaya tana qare mata kallo tsab hawayenta yasa zuciyar maryama tsananin bugawa âme Ke faru dake subaiâa ?kukan me kike yi ?muryata cike da kuka tace âna rasa aikin nan ,da yawa wadâan da suka dâauka alfarma ne yanzu bansan ta yaya zamu cigaba da rayuwa ba daman da allah da aikin nan na dogara gashi ban samu ba muddin sai da wata alfarma zan samu aikin nasan har abada bazan samu ba .âta riko hannunta maryama tana cigaba da kuka ta soma rokonta âdan girman allah maryama karki barni haka ki taimakeni ki bar min aikin nan nasan zaki samu wanda yafishi gabadâaya idanun subaiâa sun rufe har sai da maryama ta kira sunanta sannan ta tsaigaita kukanta âki kwantar da hankalinki ki bar kuka nan hakaâ amman ta yaya babu sunanki bayan ..âsai kuma tayi shiru ta janyo hannuta zuwa ciki âzo muje .â
maryama na gaba subaiâa na bayanta har suka qarasa bakin office din james ta nemi izinin ganinsa aka bata damar shiga ,wanda ta samu wannan damar ne saboda ammar domin yadda yake mata yasa mutane dayawa dâaukar sonta yake maryama ta shiga tare da subaiâa dake kuka har lokacin .âbayan ta gaishesa cike da ladabi tace âdan allah ina neman wata alfarma agareka ya kalleta dan shima ta burgesa yadda maâakatan suka dinga yaba kwazonta tun kafin tazo kuma zuwanta wale ya sake tabbatar masa iri irinsu basu dayawa a duniya dan tunda ya sheida masa ya kira mai gidansa seun ya sheida masa muryarta a matukar sanyaye ta soma magana kamar zatayi kuka âdan allah sir wannan yaruwa tawa nake son ta maye gurbina maâana acire sunana a saka nata .âya kalleta a tsanake domin yasan yadda ake shan wahalar neman aiki yanzu da kudinka ma baka samu â.
âSaboda allah zakayi karka tsaya tunanin komai ni inda aikin da zanyi domin tallafa rayuwata for now ,ita kuma bata dashi da wannan aiki Kawai ta dogara ga mahaifinta ya rasu ko da yake nima marainiya ce amman dai tafini bukatan aikin nan saboda tana da kanne dayawa da mahaifiya mara lafiya dake karkashin kulawarta itace komai nasu âda wannan maganar ta karyar da zuciyar James ya kalli subaiâa cike da tausayawa yace âsorry oo !âzan iya miki wannan alfarma sai dai bazata maye gurbin kujerarki ba âtayi shiru tana tunani abinda zata ce kafin tayi magana ya cigabaâ kujerarki ke kadâai ake bukata sakamakon oga ammar sunanki ya bayar gashi yanzu kinzo da wata magana âkarka ji komai a saka a duk inda zaa sakata nidai burina ta samu aikin ni zuwa gaba in sha allahu zanyi aiki daku amman a yanzu burina subaiâa ta samu aiki .â
Mr James ya saka sunan Subaiâa ya cire sunan maryama â suka fito zuwa gindin wata bishiya maryama na cewa subaiâa âcongratulations na tayaki murna kawata yanzu kin zama cikakkiyar maaikaciya ta fadâa tana murmushi subaiâa ta rungumeta cike da farinciki âna gode na gode maryama allah ya saka miki da mafifincinsa nayi imani zaki samu aikin da yafi wannan da kika bar min tana kuka tana gode mataâ haba subai ki daina kuka kawai dan na sadaukar miki da aikina kike wannan godiya da kuka haka ?â ta goge mata hawaye tana cewa ni na zan bar ki na wuce gida nasan akwai abubuwan da zaku yi kafin ku wuce ina miki fatan alkhairi allah yasa ki fara aiki a saa ta juya a hankali ta soma taku subaiâa tabi bayanta da kallo hakika bazata taâba manta alkhairinta gareta ba .â
Da wuri maryama ta dawo gida koda ta shigo kai tsaye bangaren ummah ta shiga ta sheida mata amman ta isketa a dakinta tana bacci dan haka ta fito ta shiga bangarensu ta zauna a parlourân tana sauke numfashi tare da dafe goshinta ko cikakken minti biyar batayi ba ,Aunty ta fito da mamaki take kallonta âlafiya naga har kin dawo ?lafiya aunty nan ta zayyane mata komai sosai ran aunty ya baci kamar ta rufeta da duka musaman data lura ko ajikin maryama dan babu alamun damuwa atare daita âme yasa zaki bada aikinki bayan Kinsan muma muna fama da kanmu ? âaunty kiyi hakuri kin sani ni zan iya cigaba da aikin zanena