Showing 105001 words to 108000 words out of 169868 words

Chapter 36 - MAR'ADAM'S BOOK 2 COMPLETE DOCUMENT by Aisha Bagudu .txt

06 Nov 2024

10876

hakuri haka rayuwa ta gada ,kana cikin jin dadi sai allah ya jeho jarabawa cikin rayuwarka “ka rike yanuwanka adamcy saboda kai ne kamar babba agaresu ,ka kyautata masu ,ka tsaya masu a dukkanin lamarinsa “dan allah sweetheart ki daina fad’ar haka “dole fa zan mutu adamcy fatana allah yasa mu cika da kyau da imani .”




Tayi shiru can ta motsa bakinta “ka min wani alfarma adamcy ya d’ago ya tsura mata ido yana sake damke hannunta cikin nashi “me kike so sweetheart just tell me matsawar zakiyi farinciki ki dawo daidai “ka ta’ba kusantar maryam ne amatsayinta na matarka ?shiru yayi yana duban mami zuciyarsa na bugawa da karfi ganin haka yasa mami ta soma tari wanda da kyar tarin yake fita “sweetheart sannu ya furta yana kwallawa maryam kira” ki kawo ruwan mana ko dan ba uwarki bace kike westing time “cikin yanayi na ciwo mami ta cigaba da magana “na tambayeka baka bani amsa ba “a’a sweetheart babu abinda ya ta’ba shiga tsakaninmu “yanzu ka kyauta kenan adamcy ?wata shida kenan da aurenku amman ka kasa sauke wannan nauyin kana ganin allah zai barka haka né ?shiru yayi yana daura hannunsa a goshin mami “me maryam ta tsare maka adamcy ?ta fad’a tana wani irin numfashi mai zafi idan laifi ko haushi ne nawa zaka ji domin nice silar komai .”




“Kiyi hakuri sweetheart ya fad’a adaidai lokacin da maryam ta shigo hannunta rike da roban ruwa ya fixge da karfi “idan mutuwa ne tuni ta mutu kawai kije ki kawo ruwa kinje kinyi zamanki saboda ba mahaifiyarki bace cike da rawar jiki ya bude murfin roban yana mai tallabo kan mami ya kai goran ruwan bakinta ta sha sosai sannan ta kawar da bakinta tana cewa maryam koma d’akin adamcy zai zo ya sameki kinji allah yayi miki albarka, jiki a sanyaye ta juya ta bar dakin sai dai ta qasa shiga dakinsa ta tsaya corriedor ta jingina bayanta da bango tana zubar da hawaye.”yanzu idan mami ta mutu ya zan yi da rayuwarta “?tayiwa kanta tmbyr tana fashewa da kuka .”




“Kayi min wannan alfarmar adamcy baka sani ba ko iya alfarmar da zan nema kenan daga gareka ya matso da kunnensa daidai bakinta dan yaji alfamar da take so “sweetheart ki fad’a min abinda kike bukata in promise you zanyi “ina son ka fad’a min gsky kana da cikakkiyar lafiya kuwa kamar yadda sauran maza suke ?numfashi ya fesar yana mai dagowa ya tsura mata ido “yau ba ranar wasa bace bare ya kawo rainin hankalin da ya saba ,dan hk da sauri yace “lafiyata kalau sweetheart ,amman wannan tamvayar ba yau bane karo na farko da kika min ,idan bani da lafiya kece mutun ta farko da zan fadawa “to na yarda tunda kai ma ka tabbatar da lafiyarka kalau ina son kaje ka sauke nauyin da allah ya rataya akanka na aure da maryam “lumshe idanunshi yayi kana ya bud’e ahankali yana dubanta ko kifta idanu bayayi ko bata fito fili ba ya fahimceta sosai “idan kayi min haka ko na mutu ruhina zai samu salama adamcy ,lalla a illalla muhammadu rasulillahi sallahu alaihi salam,dan allah adamcy ka cika min wannan burin , kayi min wannan alfarma kuma a yanzu ta damke hannunsa gam cikin nashi jikinta na rawa kamar yadda jikinsa yake rawa yana furta inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ita kuma mami tana salati tana furta ya cika mata burinta .”








Gabad’aya ATA ya gigice ya fita haiyacinsa ganin halin da mahaifiyarsa take ciki ya juya da sauri ya fita daga cikin dakin a corriedoor yaga maryam tsaye ta daura hannuwanta duka a saman kanta tana rusa kuka ya tsura mata ido cikin tsnanin tashin hankali bashi da wani lokacin ‘batawa gara yayi abinda zai yi ya faranta ran mahaifiyarsa ko bayan ta mutu din ruhinta zai samu salama kamar yadda ta fad’a masa hannuta ya riko da karfi yajata zuwa d’akinsa nan fa gabanta ya shiga faduwa suna shiga dakin ya nuna mata Kan bed dinsa ,gabanta yayi wani irin mummunar faduwa ta tsura masa ido tana kallonsa cike da matsanancin mamaki yayinda idanunshi sukai balain canzawa suka koma ja ,ta taki hawa Kan gadon kamar yadda ya umarceta dan batasan me hakan yake nufi ba ya kalleta da fuskasa dake murtuk “ke bakiji abinda nace bane ?me kace yaya wallahi banji kayi magana ba,” ki hau gado .”




still maryam taki hawa sai ma qoqarin fita daga dakin take aiko cikin zafin nama ya fixgota da karfi ya maka ta akan gado da karfi ta zabura zata tashi ya buga mata wata muguwar tsawa ganin tana son ‘bata masa lokaci “Ke ki tsaya nayi abinda aka sani idan kuma kika nemi ‘bata min rai har Mahaifiyata ta mutu ban mata wannan alfarma ba zakiyi nadama har qarshen rayuwarki “ jin haka yasa maryam sauke wani wahallen numfashi tana mai jin sanyi aranta amman a zahiri fuskarta da jikinta babu komai sai tashin hankali.” ya kai hannu ya kashe wutar d’akin dan bazai iya kallon fuskarta ba ,ya hau saman gadon batare daya cire kayan jikinsa ba yayi mata runfa da fad’a den qirjinsa wani sanyi dadi ya mamaye zuciyar maryam hakika mami ta taimaki rayuwarta ,allah dai yaja da kwana mami domin duk ranar daakace babu ita a rayuwarsu akwai babban tashin hankali.”




wata irin matsa yayi mata kafin ya shigarta tayi shiru kwalla na gangarowa akan kuncinta dan bai tura dan sakon a tsakaninsu ba kamar yadda sharia muslinci yace hakan yasa taji zafi sosai taji gara ma ace baya cikin haiyacinsa ne ya kusanceta bangaren ATA kam bakinciki ne cunkushe acikin zuciyarsa jin kofarta a bude ,a ranshi yaja tsaki cike da bakinciki ya cigaba da abinda yake sai dai baya jin dadin komai ganin kawai zai yita batawa kanshi lokaci ne ya kawo tunanin princess aransa yadda yake zuwan masa a mafarki da yadda yake sarrafashi nan da nan yaji wani abu ya tsarga masa da tunanin princess ya samu yayi abinda zai yi ,ya mike ya kunna wutan dakin ya tsura mata ido cike da bakinciki baasi yake son ji amman ya kasa sarrafa harshensa illa tsaki yaja , ita kuwa maryam da sauri ta sauka daga Kan gadon ta fito ta nufi d’akinta inda mami take kwance tana numfarfashi .”




Bayan fitarta shima ya fito kai tsaye dakin maryam ya shiga inda ya iske mami kwanace tana fidda numfashi sam sama “sannu sweetheart ya kike jin jikinki “alhamdulillah ta fad’a tana yafitosa da hannunta ya matso sosai kusa daita “kayi abinda nasaka adamcy ?”nayi mami ! yauwa dan albarka allah yayi maka albarka ka gama cika min burina ko yanzu na mutu burina ya cika adamcy “kiyi shiru mami ki samu natsuwa barin naje nazo da shahida “to adamcy amman daka bari zuwa gobe da safi “girgiza mata kanshi yayi ya fice da sauri ya shiga dakinsa ya sanya jallabiya ya dauki wayarsa ya fito da sauri yana duba agogon wayarsa karfe daya saura .” masu tsaronsa ya kira tun kafin ya qarasa fitowa haraban gida har sun juya Kan motacici guda biyu gaban motar ya shiga suka bar gidan ya gyara zamansa sosai ya rungume hannuwansa duka a kirjinsa yana tunanin halin da zai shiga idan ya rasa mami .”




“duk iskancinsa yana matuqar shiga tashin hankali idan ya tuna zata mutu ta barshi kuma duk baccin da yake da zarra ya tuna zata mutu sai baccin ya dauke masa bazai manta ba lokacin yana da shekara ashirin da takwas duniya cikin baccinsa wai aka fad’a masa sweetheart dinsa ta rasu da mugun sauri ya farka ya shiga dakinta tana kwance abunta tana bacci ya Kai hannunsa daidai hancinta nan yaji tana numfashi wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke gudu motar yake amman sam ATA gani yake kamar motar ba gudu take ba dan gabdaya ya rasa natsuwarsa daga jajayen idanunshi yayi ya sauke akan wayarsa daya har da wasu mintuna tsaki yayi yana jin zuciyarsa kamar zata buga sam baya ganin gudun motocin nasu yaji kamar ya karbi tukin watakila nashi zai fi nasu, tsaki yaketa yi yana qarawa kamar bazasu kai ba haka yake gani duk jikinsa tsuma yake kwakwa luwarsa ta hargitse kamar wanda sabon hauka ya kama a haka suka qaraso bakin get din gidan Aunty shahida tun baa gama daidaita tsayuwar mota ba ya fito da sauri ya shiga buga get din gidan da iyakacin karfinsa domin kana ganinsa zaka fahimci hankalinsa a matukar tashe yake tunda yayi bugun farko kowa dake cikin gidan ya farka a matukar tsorace ,mai gadi ma yayi takansa sai dayaji ya ambaci sunan aunty shahida sannan ya fito ya bude qaramin hujin get din nan take ya ganensa duk da cikin duhu ne .”




ya bude masa get da sauri ya shiga haraban gidan yana kwalla mata kira” shahida shahida !!”wani irin bacci ne haka?” meye amfanin wayoyinsku da karfi ya dinga buga kofar shiga falo masu aiki suka bude masa yaranta da masu aiki ya gani tsaye cirko cirko ya shiga yana cewa “ina shahida taje ?””mumy na sama inji cewar hamdiya second born din aunty shahida ,zuciyarsa duk a jagule ya diga kiran sunanta sai gata ta sauko da sauri “lafiya Adam ?lafiya zaki gani by this time ?” shima ya wulla mata tmby yana mata wani kallo “dan allah meye amfani wayarki data mijinki ?”zatai magana yace yanzu dai dauko kayan aikinki ran sweetheart a hannun Allah zan iya rasata akowani lokaci “ka kwantar da hankalinka zuwa da safe zan zo “ what “?ya fad’a yana mata wani irin mugun kallo sannna yace “dan allah idan wasa mike ki dawo hankalinki ki dauko kayan aiki muje ya riko hannunta .”


“bari na dauko kayan aikina “okay Kiyi sauri please cikin kankani lokaci ta daura hijab akan kayan baccinta ta sauko tare da mijinta yana rike da kayan aikinta yana ma ATA magana “a she mami ce babu lafiya “tsaki ATA yaja Tare kwace qaramin alkwartin kayan aikin aunty shahida dake hannunsa ya ja hannunta suka fice yana cewa “idan kukayi aure shikenan damuwar iyayenku ma bakwa damuwa daita sai ta mazajenku “karka sake ka fad’a min magana “an fad’a miki idan ma akwai abinda yafi haka zan fad’a miki ,nazo miki da matsala sai wani jan jiki kike yi kamar ba mahaifiyarki nace ranta a hannun allah yake ba har da wani jerawa da miji nonsense kawai “kai ne nonsense ai gara ne tun daga farko rayuwata har zuwa yanzu akan mata biyayya nake kai fa a matsayinka na nmj wanda hakinsa ne yayi biyayya ko dole ne ,kuma hatta aljannarka tana qarqashin tafin kafarta amman ka fad’a min meye kake wa mami na farantawa bare yanzu ka d’aga hankalinka akan rashin lafiyarta ?wallahi ko yanzu mami ta rasu alhamdulillah mun gama daita lafiya kai fa ?


“Wallahi sai kafi kowa shiga damuwa da tashin hankali “gori zaki min?” ya tambayeta cikin tsananin damuwa “eh anyi maka idan kayi zuciya ka canza rayuwa kayiwa mahaifiyarka biyayya ,kaso duk wani abinda take so “tana gama fad’ar hk ta shige bayan mota, shima kuma ya shiga gaban mota ya zauna maganarta na ci masa rai “abun har ya kai ayi masa gori ?uwarsu daya ubansu daya ma tayi masa gori inaga mutanen waje ?”allah ne kadai yasan abinda jama’a suke fad’a akansa” ya salam ya furta yana dafe goshinsa ahaka suka kawo gidan da sauri ya fito yana bud’e mata mota kallo d’aya zaka masa ka fahimci yana cikin damuwa da tashin hankali hannunta ya riko cikin nashi suka nufi kofar shiga parlour’n gidan .”






Mmn sudais


💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗




*AYSHA A BAGUDO*


WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim


Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.




Page 20




Tunda ATA ya bar gidan hankalin mami a matuqar tashe yake ganin maryam rasa babu wata alamun an kusanceta domin ta lura kamar babu wani abu daya sauya atattare daita "kar dai qarya adamcy ya girba mata bai aikata abinda tayi masa umarni ba?" hakan yasa taji wani sabon tashin hankali ya shigeta . bangaren ATA kuwa tafiya yake hannunsa rike dana aunty shahida har suka shigo parlour'n gidan, sauri sauri yake janta suna taka step, kallonsa kawai aunty shahida take zuciyarta cike da matsanancin bakinciki da tausayinsa ,bakincikinta saboda yadda yake janta, tausayinsa kuma saboda yanayin da yake ciki dan yanayinsa kawai zai tabbatar maka da baya ciki natsuwa da kwanciyar hankalinsa . kai tsaye d'akin maryam suka nufa inda suka iske maryam zaune rike da hannun mami tana zubar da hawaye nan da nan hankalin ATA yayi matuqar tashi , jikinsa har rawa yake ganin yadda maryam take hawaye ,ba iya jikinsa ba hatta zuciyarsa rawa take .jin motsin shigowa d'akin ne yasa da sauri maryam ta d'ago tana duban kofa idanunta ya sauka akansu ta share hawayenta da sauri ckin muryar kuka tace "aunty shahida ina kika ajiye wayarki ?"
“mami tana cikin wani hali har ta fita haiyacinta numfashinta baya sauka da kyau please aunty shahida ki taimaka banason wani abu ya samu mami ."ta qarasa maganar tana wani irin kuka ."




Jin ba mutuwa mami tayi ba yasa ATA yayi mata wani mugun kallo tare da yi mata alama da ido ta fita ta basu wuri ."babu musu maryam ta mike ta sauko daga kan gadon cikin mutuwar jiki ta biyo ta ra'ba ta gefensa ta fita tana kuka .bayan fitar maryam jingina bayanta tayi da bango corriedor tare da sake fashewa da wani kuka mai ta'ba zuciyata "mami bana son na rasaki ,domin kuwa ke din babbar jigo ce ga rayuwata da kuma rayuwar aurenta allah ya baki lafiya allah ya tashi kafad'arki".cikin taku mai tattare da damuwa da tashin hankali ATA ya matso inda mami take kwance numfashin ta na fita ahankali ,kafin ya bawa aunty shahida umarni ya tsurawa mami idanunshi tare da zama a gefenta yana qare mata kallo yana jin kamar ya fashe da kuka ya d'auki zazzafar qaddara rasa mahaifinsa na tsawon shekaru yanzu kuma idan ya rasa mahaifiyarsa a halin da yake ciki na tarin damuwa da matsalolin rayuwa ya zai yi ?"yaja zazzafan numfashi tare da sa tafin hannunsa ya share hawayen daya d'an cika gefen idanunshi . duk yadda mami take jin idanunshi akanta batayi kuskuren bud'e idanunta ba tana jira daga garesu ,lallausar tafin hannunsa ya kai saitin wuyan mami yana jin saukar numfashinta yana jin d'umin jikinta ahankali mami ta bud'e idanunta tana cewa "adamcy nah har ka dawo ?ina shahidar take ".




kai ya gyad'a mata tare da kallon inda aunty shahida ke tsaye yace "ya kika tsaya dan allah ki fara aikinki mana "ya fad'a kamar zai fashe mata da kuka alokacin ya d'auke hannunsa akan wuyan mami ganin bata da alamun qarasowa yace "wai meye haka dan allah naje na taho dake da kyar yanzu kuma kinzo kin ja kin tsaya kin zuba mana ido kodan kinsan idan wani abu ya sameta ni ne zan fi kowa shiga damuwa yasa kike min haka ?.yayi mata tamabyar a rud'e yana zufa "wai ..."mami tayi saurin katse shi ta hanyar cewa "adamcy nah zan sha tea "da sauri ya mike tsaye ya fita cikin tashin hankali yana fita maryam tayi wuf ta fad'o d'akin ,sai dai abun mamaki mami ta gani ta dawo haiyacinta ba kamar sanda ta barota ba tana kallon aunty shahida, bata gama mamakin ta ba taji fitowar muryar mami rasa. "zo nan maryam" ta yafitota da hannunta ta nuna mata kusa daita tana cewa "shahida sai kuma kika ga wannan rigimemen yarona yazo d'aukarki ?.




“wallahi kuwa mami ,da yake nasan shirinki shiyasa nayi masa wulakanci, yana fad'a ina fad'a har muka baro gidan mami tayi murmushi kawai"amman fa ya bani tausayi sosai ,da fatan dai komai ya tafi yadda muka shirya ? tô ya dai ce min ya aikata amman bansani ba ko karya yayi min duk da nasan karya ba d'abiarsa bace idan bai yi ba ,zai ce bai yi ba " mutuwar zaune maryam tayi agurin tana dubansu a matuqar gigice saboda tsananin tsoro "kenan ciwon mamai shiri né dan yaya adam ya kusanceta ? “Ita kuwa wani irin só mami take mata haka ?kwakwaluwarta bata kai ga bata amsar tambayoyin ba taji sautin muryar aunty shahida tana cewa "ke maryam !"maryam tayi saurin d'agowa ta kalli aunty shahida a gigice "wani abu ya shiga tsakaninki da adam né ?maryam tayi shiru alamun kunya "kinga karki 'bata mana lokaci idan kinsan babu abinda ya shiga tsakaninku a canza wani shiri ?"ahankalai ta gyd'a mata kai kawai "ki bud'e baki mana ki min magana ita kam bazata iya amsa wanan tambayar agaban mami ba fahimtar haka yasa aunty shahida tace "zan yi magna idan wani abu ya shiga tsakninku ki gyada min kai idan bai shiga ba kuma ki girgiza min kai.”




mami kam maganar aunty shahida kusan dariya yaso bata ,dan haka ta kawar da kanta gefe tana murmushi "wani abu ya shiga tsaknain ku ?maryam ta gyad'a mata alamun "eh "alhamdulillah ! ta furta a fili tare da cewa yanzu kuma sai muyi fatan allah yasa ya zame mana alkhairi " in sha

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login