Showing 114001 words to 117000 words out of 169868 words

Chapter 39 - MAR'ADAM'S BOOK 2 COMPLETE DOCUMENT by Aisha Bagudu .txt

06 Nov 2024

10872

ya nufa inda ya hangi su mami zaune da alamun zaman jiran fitowarsa suke .'ahankali ya karaso gurin tare da samu guri ya zauna kusa da mami yana gaisheta “ai na d’auka bazaka gaisheni bane ?dan ka wani shigo ko kallon inda mutane suke bakayi ba ta fad’a cikin rashin sakin fuskar numfashi ya sauke yace “barka da dare sweetheart ?barka ya aikin ?alhamdulilllahi ya fad’a atakaice sannan ya ciro wayarsa yana operating .”




ahankali mami tayi wa mrym alamar ta koma kusa dashi ta tashi ta koma kusa dashi ji yayi kamar ya tashi ya canza guri amman ya share ya cigaba da dandana wayarsa “maryam bismillah kiyi serving dinmu wani irin mikewa tayi wanda yasa gabadaya santsar jikinta girgiza most especial qirjinta d’agowa yayi da niyar sauke mata ruwan bala'i idanunshi yaci karo da girjinta kallo daya yayiwa Rabin nonuwanta ta saman rigarta ya d’auke idanunshi amman duk da haka say da yanayinsa ya d’an canza nan da nan kwalkwaluwarsa ta shiga circulating ya dinga jin wani iri a sansar jikinsa abinda bai ta’ba ji akanta ba kenan sai yau .”cike da natsuwa tayi serving dinsa. bawani abinci kirki ya ci ba ,ya ture plate din gefe 'ahankali ya maida bayansa ya jingina da kujerar da yake zaune akai Tare da dan zamowa kadan yana duban mami itama mami shi take kallo tana tabe baki “ba dai har ka koshi ba ?”




ya dage mata girarsa daya alamun haka ne ,”yanzu duk yadda girkin nan yayi dadi ? ya yatsina face dinsa kawai batare da ya cewa mami komai ba dan bai ji wani dadin da yayi ba murya a sanyaye mrym tace” to ko na hado maka coffee ne?bai ce uhm ba bare um uhm parlour ya dauki shr har kusan tsawon minti goma batare da ko tari yayi ba , sai da mrym din ta km maimaitawa tmbyrta tukun muryarsa a dake yace “ please banason damuwa dan Allah“
“maryam je ki had’o masa zai sha tsabar jin kai ke damunsa jin haka yasa mrym din mikewa 'ahankali tana jujjuya mazaunanta har ta nufi kitchen mami tace “adamcy kalli can ya kai idanunshi inda ta muna masa bayan maryam ya hango ya waigo ya kalli mami”sweetheart me hakan yake nufi kuma ?me nayi ?na nuna maka ne kaga irin halitta dirin da allah yayi wa matarka ,mrym nada daidai nata kyau adamcy “takaicin da ya tsaya masa a makwashi ne ya samu ya hadiye da kyar yana hango tahowarta da yadda take motsa qirjinta saurin d’auke idanunshi yayi ya kamo lip's dinshi na kasa yana cizawa da karfi har ta karaso ta’aje masa coffee a gabansa bai dana cizan lip's dinshi ba,yana son shan coffe din amman yaki d’auka ya sha .”




Mami ta zuba masa ido tana kallonsa kafin ahankali ta d’auki cup din coffe ta mika masa babu musu ya kar’ba ya fara sha yana lumshe ido mami ta cigaba da kallon yadda yake shan coffe sak mahaifinsa kusan har ya so ya zarta tariq abdallah da komai ya d’an dubi mami yace “ ya’akayi sweetheart ?ta hararesa tana cewa “ban sani ba nan kafi kauri ga abinci ka zauna kaci yadda ya kamata aa sai ruwa “tsam ya mike tsaye ya soma taku rike da cup “sweetheart ni zanje na kwanta bacci nake ji tabi bayansa da kallo ,”to Allah ya tashemu lfy “daren ranar sam ATA kasa runtsawa yayi kwana yayi yana juyi yana watsa jikinsa ruwa hannuwanshi yasa duka ya dafe jijiyarsa dashi yana juyi da kyar ya samu ya runtsa sakamakon wani irin feeling da ya dinga tasoma masa sai wuraren asuba bacci mai nauyi yayi nasarar daukar shi.”washegari da sassafe ya bar gidan ya wuce office .”








zaune yake a office dinshi aiki yayi masa yayinda kanshi ke duke yana fama da aiki rubuce rubuce dake gabansa yaji Knocking din kofa , kansa na duke ya bada izinin shigowa batare daya dago kansa ba yaga ko waye ba ammar ne ya shigo cikin office din da sallamarsa ATA ya amsa batare da ya dago kansa ba ya cigaba da abinda yake" ganin haka Yasa ammar ya tsaya abakin window , yana kallon haraban ma’akatan wanda ma’aikata ke kai kawo dan yasan tunda ya iske ATA kan aiki bazai taba sauraransa ba matsawar bagamawa yayi ba dan sanin da yayi masa kenan na maida hankalinsa matuka akan aiki idan yana yi .Kusan minti shabiyar yayi tsaye , sannan ya soma takowa ahankali izuwa bakin makeken tablet din da ATA ke zaune ,yaja kujera daya ya zauna yana dubansa, Sai lokacin ATA ya d’ago tsumammun idanunsa ya dubeshi har ka gaji da tsayuwar kennan ?




“Ba dole nagaji ba dan naga alamun sai nakai ga zama tukun zakiyi lokacina ya fad’a hk yana mikowa ATA hannu suka gaisa ,yaushe ka dawo qasar ? Dariya ammar yayi yana cewa “shekaranjiya na dawo yau km nace nazo naganka ,ko bai yi bane ?
Wani irin farinciki ya lullube zuciyar ATA ya danyi murmushi har dimple dinsa ya lotsa tsantsar kyawunsa ya sake bayyana ,yana son a dinga nuna masa kulawa da soyayya ,ammar yace aboki lfy kuwa irin wannan farinciki haka ?”babu komai nima haka na tsinci kaina ya jingina bayansa da kujerar da yake zaune yana jujjuyawa dashi , ammar yace “ya mami da dolen dolalo ?sai da ATA ya yamutsa fuska sannan yace “sweetheart tana lfy ita dayar ce dai gsky bansani ba ammar ya sake yin dariya kace zaka qara aure har yanzu shiru ko ka canza shawara né zaka cigaba da zama da dolen dolalo?




“Ammar kafa dawo kenan “ya fad’a yana jan tsaki “dan kaki bin shawarata ne wallahi da kaga maryama zata maka yarinyar abar tausayi ce ga maraici ga rashi “bana jin zan iya auran irinta koda zan yi aure ,kai ina ganin na hakura ma .ok zaka cigaba da zama da mrym din kenan ? ya gyada masa kai kawai ,amman to why not ko sau daya kaga maryama ni ina dalilina son ku had’u da juna “dan Allah ka rabani da wannan shirmen ai tunda sunansu ma yazo d’aya da yarinyar nan naji na tsani had’uwa daita ammar ya bud’e baki zai sake yin mgnr d’aya daga cikin wayoyinsa ya dauki kara 'ahankali Yasa hannunsa ya janyo wayar maganar second biyu yayi ya sauke wayar ammar na zaune yana kallonsa har yagama wayarsa , yana shawarar yadda zai bullo masa yafi son ya ganta yana son yaga rud’ewar da zai yi akanta ,hira suka cigaba dayi kafin daga bisani ammar yayi masa sallama ya wuce .”




Satin mami biyu ta soma tattara kayanta babu yadda maryam batayi ba akan tayi zamanta tace aa “dan allah mami ki zauna banason ki tafi “aa maryam shiyasa nace akawo miki masu aiki bakin kishinki ya hana tayi murmushi “kai mami wani kishi kuma ?aikin gidan bashi da wani yawa fa koma dai menen Ya rage naki ni dai tafiya zanyi gobe .
da daddare da ATA ya dawo ta sheida masa “ in sha allahu gobe zata koma gida “sweetheart kiyi zamanki mana “a’a bazan cigaba da zama ina ganin wulakacin ba dan banga abinda zamana yake tsinana maka a gidan ba hassalima qaro sabon wulakanci kayi lada ya isa haka idan ka ga dama ka duba allah kayi wa matarka adalci idan kuma kaki zakaje ka had’u da allah né sai abu na gaba idan zaka zo qarshen wata kazo min da maryam washgari ta kasance asabar da misalin karfe hud’u na yamma suka rako mami haraban gidan inda ATA ya bud’e mta bayan mota ta shiga ta zauna maryam ta zagaya dayan bangaren ta ajiye mta jakar kayanta mami ta dubi ATA “ka tabbatar kazo qarshen wata sannna kazo da maryam "in sha allahu ya fad’a tare da rufe mata murfin mota yana cewa direbanta ya jata Ahankali mami tayi warning din glass din mota tace “bani wayarka !babu mutsu ya mika mta number mrym tasa masa tayi saving number da sunanta “ga number mrym nan na saka maka ka dinga qoqarin sauke nauyin dake kanka .”




Itama maryam tace mata “nasan kina da numbersa ki dinga kiran mijinki koda kuwa bazai d’auka ba duk runtse ki sauke nauyin dake kanki allah ya had’a hankulanu tace “Ameen tana daga mata hannu suna tsaye har mota data shiga da masu tsoron motar suka bar gida sannan suka shiga ."bayan tafiyar mami da kamar awa d’aya ya sauko sanye da wasu kaya ya ajiye wayoyinsa akan center table ya samu waje ya zauna ya dauki remut ya kunna tv ya qara karfin ac ya daura kafafunsa akan center table yana duban tashar labarai ahankali maryam ta fito daga dakinta cikin sand’a take saukowa sakamakon yunwar da take ji dan tun abincin safe ne acikinta ko kallonta bai yi ba ta shiga kitchen ita kuwa tayi haka né dan tasan yanzu sai wani ikon allah tunda mai shiga tsakaninsu bata nan bata ki bin umarnin mami ba kullum tana iyakar qoqarinta na kiransa kmr yadda mami tace wani lokacin ya dauka ya danqara mata bakar magana wani lokacin kum bazai dauka ba ahaka har suka zo qarshen wata .”


******


Alhamdulillah DG m malik ya fara samun lafiya sai dai baya iya magana sosai idan baka matso da kunnenka kusa da bakinsa ba bazakaji abinda yake fad’a ba ,haka zalika sansar jikinsa ba koina yake iya sarrafawa ba yana kwance yayi wa matarsa alamar ta d’auko wayarsa ,byn ta dauko ta tsaya kusa dashi kamar yadda ta saba, ganin magana zai yi ta rankwafo daidai bakinsa anatse ya fara magana sunan wanda ya ambata da abinda yake son tayi masa ne yasa ta soma rubuta text message ta turawa ATA sakon ya samu ata alokacin da yake zaune a a gurin shakawata a gidansa tare da yaronsa V.O ahmed ya d'auki wayarsa ya soma karanta sako Kamar haka "Assalam, mai gida yaushe zaka shigo saboda ina da magana da kai . ATA ya ajiye wayar cikin jin haushi yana kallon Ahmed "M Malik na yi maka uzuri saboda tunaninka ya canza idan ba hk ba zakayi magana dani me yasa bazaka fad'a min ba ko ta hanyar text message ne tunda zaka iya rubutu ya qarasa mgnr tare da yin shiru "ranka ya dade wannan gsky ne DG m malik yana cikin wani hali sai dai addua kawai "to allah ya bashi lafiya amman ni ko zan shiga wannan kasar ba yanzu ba watakilla ma har su dawo qasar nan bazan samu damar shiga ba ya juya ya kalli Musa. "musa Kai !"musa ya qaraso da sauri ya iso gaban ATA cike da ladabi "dauki buhunhuna nan na Ahmed ka kai masa bayan motarsa "to yalla'bai!ya juya da sauri suka cigaba da tautaunawa ."




"Gaskiya kema maryam da laifinki, taya zaayi ace har wata shida cikin na bakwai da yin aure amma ki kasa shawo kan mijinki ku zauna lafiya bare har wani abu ya shiga tsakaninku maryam ta girgiza kai tana cewa “ya kusanceni sau d’aya bayan nan ne dai har yanzu shiru gashi nayi duk abinda zanyi dan mu zauna lafiya dashi amman yaki bani lokacinsa "ki bude masa aiki kawai ko zama ko rabuwa maryam tayi saurin zaro ido tana cewa "kai ni’ima bazan iya ba gskiya ai sai ma ya kasheni da duka ."ni’ima diyar yayar mahaifiyar maryam ce da suke ciki daya aikin soja né ya kawota lagos daga zuru “duka ?”Ke kuma sai ki tsaya ?”idan dai zai huce idan ya dakeni sai na tsaya mana "to dama fa an fada min bakya son laifin mijinki,kowa yaga wannan abun yasan mijinki baya sonki kuma bakya gabansa amman ke har wani side dinsa kikeyi maryam ta zauna a kujera a sanyaye ko da yake " illar wani auren zumuncin kenan “wallahi ni’ima ba side dinsa nake ba kawai soyayyarsa ce tayi min yawa shiyasa nake hakurin zama dashi dan ko na bar gidan nan gangar jikina ne ya bar gidansa amman ruhina yana gidan nan “.




“Ai kuwa kina da aiki ta yaya ma kike bashi kulawa muji idan akwai inda kuskure yake ki gyara ?babu abinda banayi masa na kyautatawa duk ta zayyane mata amma duk a banza ko kallona fa baya son yi “amman maryam kuma bakya tunanin ko wata ce take dauke masa hankali a waje ? maryam ta girgiza mata kai tana cewa “bana tunanin haka! dan miskilancinsa bazai bari ya kula mata ba abinda na fahimta kawai shine, yaya Adam yana son wata yarinyar mafarkinsa amman azahiri bai san meye so ba "ta yaya zaace mutum kamar wannan bai san meye so azahiri ba ?"To in ma dai ya sani banga hakan a zahiri ba sai a mafarkinsa ya sani , amma ina fatan wata rana ya dandani radadin so irin wanda nake dandana a zahiri ko hakan zai sa ya tausaya mini ya bani kulawar data dace. " ina zai dandana tunda kince bai san meye so a zahiri ba ?ni’ima ta fad'a sannan ta soma cin abincin da maryam ta kawo mata maryam tayi shiru dan itama bata san mai zata sake cewa ba .”






ATA V.O d Ahmed duk suna inda suke zaune Ahmed ya russuna cikin fara'a yace “nagode sosai sir ! Allah ya kara arziki yasa kafi haka.ATA bai ce uffan ba tunin musa ya soma daukar buhuhunan ya nufi bayan motar ahmed ,atare ahmed da ata suka mike suka biyo bayan musa ahmed ya shiga motarsa , masu gadi suka bude masa get ya fita.ATA ya kalli kofar fitowa daga falo a tunaninsa zai iske mrym a wajen tunda tasan fita zasuyi yau ya kalli agogon hannunsa ya d'an ja tsaki. “me wannan yarinyar ta tsaya yi ne tana bata min lokaci ? ya sake jan tsaki yasa hannu a ajihu ya ciro wayar sa ya soma kokarin kiran layinta ya saka a speaker ,wayar maryam dake ajiye a kujera ta soma ringing.ni'ima dake cin abinci da maryam wadda ke zaune a kujerar dake fuskantarta suka juyo suka kalli wayar ,maryam ta mike ta karasa ta dauki wayar ta duba sannan ta kalli ni'ima cikin alamun tsoro "mijinki ne ko? maryam ta gyada mata kai alamun"eh " Kar ki dauka, kyale shi ya karaci kira har ya gaji cikin tsoro maryam tace "saboda me?”wallahi Ina mugu mugun jin tsoron fad'ansa ke bai ma ta'ba kirana ba sai yau fa yau din ma nasan dan fitar da zamuyi ne “ tana rufe bakinta kiran ya katse cikin jin haushi tace"wai ke baki da 'yanci ne? bai ga kinyi bakuwa bane da zai dameki ? wallahi Ki rage jin tsoronsa haka ,idan ba haha ba bazaki ta'ba yin martaba a idanunsa ba "haba ni'ima ya kike irin wannan maganar bakiji nace miki fita zamuyi ba ? gidan mami zamu kuma Ko babu aure a tsakanina da yaya Adam, dan uwa nane fa!"To sai me...?ta fad'a adaidai lokacin da ATA ya shigo falon fuskar shi a daure yana kallon maryam a kaskance "bakya ji ina kiran wayar ki ne .”?


Adai cigaba da bibiya




Mmn sudais


💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗


*AYSHA A BAGUDO*


WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim


Wannan littafin na kuɗi ne mai buƙatar karantashi bayan na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number ɗin 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan Number 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntuɓii chaneel ɗina (Hausa bakwai ) a YouTube.


Page 21




Shiru maryam tayi tamkar ba da ita yake magana ba, sai dai ta tsura masa idanunta yayinda acikin zuciyarta tsoro ne daskare muryarsa a tsarƙe ya cigaba da magana. “fito mu tafi karki ɓata min lokaci” jarumta ta aro ta sanyawa jikinta tana faɗin. “kayi haƙuri kafin nayi picking ne kiran ya katse kuma kaga ai nayi baƙuwa bai kamata na tafi in barta ba” ATA ya kalli Ni'ima dake zaune a wulaƙance sannan ya kalli maryam. “Ke ban son iskanci ni zaki faɗawa kinyi baƙuwa ?ina ruwana da ita?” yayi maganar a tsawace wanda yasa hantar cikinta kaɗawa nan da nan tsoro da matsanancin firgici ya bayyana a gbdy ilahirin jikinta. “darajan sweetheart kikaci if tace nazo mata dake kema Kinsan har abada bazan taɓa haɗa tafiyata dake ba” yana gama faɗar haka ya juya da sauri ya fita daga parlour'n . “maryam ta dubi Ni'ima cikin tsananin damuwa tace . “Kinga abinda nake gudu ko? gashi har yayi fushin nashi zuciyarsa iya wuya ne kamar jira yake ya hau zubama mutun faɗa” Ni'ima ta miƙe tsaye tanabin ƙofar daya fita da kallo sannan ta kalleta cikin fushi. “wallahi maryam wannan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login