Showing 42001 words to 45000 words out of 105161 words

Chapter 15 - CIRANIN AMANA BOOK COMPLETE BY Asma Baffa .pdf

22 Mar 2025

13434

kanta suka kurawa juna ido cike da shauki,a hankali ta zaro

harshenta ta lashi nasa cike da kunya ta sauka daga kan kirjinsa da gudu zata bar wajen jawota
Alim yayi ta fado jikinsa, sannan yace ga iya shege ga kunyan tsiya ko? Dariya tayi tana rufe
fuska tare da cewa Daddy Allah kunyarka nakeji sosai.

a hankali Alim ya hade bakin su waje daya yana aikin tsotsarsa tare da aika mata zafafan
murza a jikinta,da kyar ta kwaci kanta,zata arce ya riketa yana maida numfashi sama sama,
Mene zaki gudu kullum ko romance baki bari nayi Na kirki why?
Cike da shagwaba tace to ni wai...so kake haka kawai ka maidani bazawara ka sakeni,ok
wannan shi kike ganin masalaha,mufita ce wannan? Ae ai sakina zakayi watarana,
Hmmm baki da wayo ciki da haihuwa kadai zaisa mu kasance tare da juna ki bari Na baki Baby
ajiya shikenan,

Kuka ta sa ta hada kanta bango wlh bazan yarda ayi min ciki ba aje a sakeni a banza nasha
wahala,ok haka kikace?ae din cewar Amana, to shikenan ni kuma wlh ta karfi zan miki fadar
Alim,dariya ta kyalkyale dashi har wani karfi gareka malalaci irinka ni da Na fika karfi wullu....tayi
masa gwalo,kuma nace bazanyi cikin ba ehe tayi fari da ido harda murguda baki,
Dariya Alim yayi to naji sarkin karfi zo kiji wata magana muhimmiya,kusa dashi ta zauna
sannan ta rike yatsunsa tana wasa dasu,
Alim ne ya fara magana jibi zanje London 2wks zanyi wani aiki zanyi ba dadewa zanyi ba,

To ka tafi dani dan darajar Allah Na hau jirgi naji irinsa,kin San Mum dai ko?matsala zata faru
fa,au eh hakane kash mu an takura mana dande kawai Mum ce dole ayi mata biyayya cewar
Amana,Allah kaika lafiya ya dawo da kai lfy dan Daddynmu,amma kafin Na tafi ai za a baki
ajiyar Baby ko? Nifa bana so gwara ma ka cire a ranka, yawwa Daddy Kasan..ki daina fada min Daddy Na
gaya miki tam,to ba yanzu zan daina ba sai nan gaba,

Kasan Na kulle Saude A room Na jibgi shegiya,nan Amana ta bawa Alim labarin komai,da
kyau cewar Alim ki kulleta karki budeta idan tana gidan Dole sai ta bawa Mum labarinmu,idan
na koreta ma dole Mum sai tasa Na dawo da ita,best solution a kulleta kawai,
Ai Daddy kullum sai Na jibgeta da safe shine first breakfast dinta,da lunch sai dinner,dariya
Alim yayi yace ayi mata a hankali,ai so nake Na koya mata hankali fadin Amana,

Muje Na ganta cewar Alim tare suka shiga har Alim Saude tayi miki miki,Amana duk tayi mata
jina jina,hakuri ta shiga basu tana rokon Alim,Alim yace tunda ke munafuka ce matata kadai ta
isheki sai yanda tace dan haka ba ruwana,Amana sabo da Saude Na wajen taje ta rungume
Alim kam tana shinshina shi,Ruhina muje ka bani ajiyar Babyn nan Na matsu naji kukan
jaririna,suna fitowa ta sawa Saude key sukayi gaba,Alim yasan karya Amana takeyi ba wani
Baby da take nema,riketa yayi har room dinsa,da kyar Amana tana rusa ihu ta gudu daga room
din ta bar Alim da wahala saboda matsananciyar sha'awar da ke damunsa.

Alim Mum da Abba da sauran mutanensa yayi musu sallama zaiyi tafiya ranar tafiyarsa

London Amanace ta kaishi Airport Amana harda kuka,da kyar ya lallasheta.

Amana da Aabid suna zaune a Palo taji karar door password ma"ana suna da baki,hijab ta
nemo kato tasa sannan ta bude kofar,Mum Alim ce ta bayyana tunda tasan Alim baya nan kome
tayi Alim bai sani ba bare ya fadawa Abbansa ya dau mataki kanta.

Yatsina fuska ta shigayi tana watsawa Amana kallon banza,cike da ladabi Amana tayi mata
sannu da zuwa ta tsugunna har kasa tana gaisheta amma ko amsawa Mum batayi ba,

Mikewa Amana tayi taje ta kawo mata kayan motsa baki,sannan ta koma dakinta ta canja
shigar rashin tarbiyarta ta da,wandon wizzy kato da riga T-shirt,gashinta ta baza ta fito,asalin
tafiyarta ta da da komai shi ta fara acting.a zuciyarta tana dama darajar danki kikeci ni danayi
gadon rashin tarbiyar ba duka ba zagi zanyi maganinki. Siyasa zan miki kuma sai nayi nasara
da yardar Allah.





AsmaBaffa

Godiya masu comments daga yau zaku koma kullum page 1 zan baku.
[6/30, 8:56 PM] 0mmer Farouk: ✳CIRANIN AMANA✳



95-100






By
AsmaBaffa



Tunda Mum taga Amana ta fito ba hijab sai tayi tunanin dama can wannan kayan ne a
jikinta,nan Mum taji sanyi a ranta ganin Amana bata canja ba yanda take da haka take yanzu
sai haske kiba da kyau data kara,ta tabbatar Alim bazai taba son mace me kamar Amana ba
mace kamar Namiji,Alim dinta da yake son classy girl ma.

Kallon Amana tayi shekeke tare da yatsina fuska sannan tace ke yanzu sabo da
dabbanci,kauyanci da Jahilci har yau baki canja ba?
Me Dana ya rage ki dashi amma jiba shigarki,to ki jini da kyau in zaki canja ma ki canja dan
idan baki canja ba sawa zanyi dana ya sakeki,
Dama Mum hanya take so ta nemo Wanda zata kafa hujja ta takurawa Amana da cin mutunci
iri iri,
Ran Amana yayi mugun baci ta fusata da niyyar cin mutuncin Mum Alim,tunawa tayi surukarta
ce fa kamar uwar tace,tunawa tayi mahaifiyar Mijinta ce wanda ya sota ya taimaketa,yaso
danginta,ya tallafi danginta da iyayenta,ya canja musu rayuwa,mijinta Wanda takeson
kasancewa dashi har karshen rayuwa,
Itace ta haifeshi da bata haifeshi ba da bata sameshi ba,kuma ita tasa danta ya aureta duk
da cewa akwai manufarta amma ta taimaketa komene Na jin dadi ya sameta Mum da Alim sune
sula a yanzu,
Tunani tayi idan ta wulakanta uwar mijinta kamar tayiwa uwarta ne, domin uwa uwa ce,ko
uwarta akayiwa dole taji haushi Ashe idan tayiwa ta Alim shima dole bazai ji dadi ba,ko ya
saketa ma ko ya tsaneta.

Shawara ta sake nan take ta fara kukan karya ta marairaice,ta dawo kalar tausayi,saukowa
tayi ta durkusa gaban Mum tace kiyi hakuri Mum ba laifina bane,Alim baya kaunata,shine yace
kar ya sake ganina da kaya irin Na mata ya tsaneni,baya kaunata,ni da namiji duk daya a
wajensa sabo da haka ma ya sani a schl wai dan Na daina yini yana kallona,rannan ma amai ya
fara yi daya kalleni,kara rushewa Amana tayi da kuka dan Allah Mum ki min rai ya sakeni Na
huta,London din nan ma ban San ya tafi ba a wajen yan aiki naji labari.

Rannan ma saida ya mareni sau 5 ,wani dadi da farin cikine ya lullube Mum,amma sai a fuska
ta bata rai amma Alim baya kyauta min kiyi hakuri zan yi maganinsa,

Mum ce tacewa Amana kira min Saude za muyi magana kwana biyu banji ta ba ina son
bata sako,Amana murmushi tayi cike da ladabi tace ai Saude ta tafi kauye tun shekaranjiya
yayanta ya rasu,

Ran Mum a bace tace amma wannan shashasha ce amma ai sai ta sanar min nayi mata
alheri,Amana tace Allah sarki ai Daddyn Aabid yayi mata komai.

Mikewa Mum tayi cike da jin dadi Na ganin Amana cikin wahala,Ashe Saude duk karya take
mata gashi nan Amana bata canja ba,har yanda take magana tana cijewa irin Na yan jagaliya.

Har mota Amana ta raka Mum,tana tafiya ta dawo tana sheka dariya,tare da fadin tsohuwa ki
taka a sannu Na fiki iya shege,ke karamar kwaruwa ce,
Room din da ta kulle Saude ta shiga da bulalarta saida ta kara Zane Saude tas sannan ta
bata abinci da ruwa ta kulle kofar ta fito,
Yau Amana dauke Aabid tayi suka koma dakin Alim nan sukayi komai Na shirin bacci suka

kwanta,tana kwanciya Kiran Alim ya shigo wayarta ta Skype wato video call,

Faskekiyar wayar ta ta dauko tana murmushi ta danna ta daga tana murmushi me
kayatarwa Alim ne kwance cikin blanket,wani sanyi dadi hade da Niima ya mamaye
zukatansu,Daddynmu kaje lfy?ya hanya? Lfy Almdllh ya kike ina Aabid ?gashi yana bacci yau
room dinka zamu kwana,missing u Baby cewar Alim,a kunyace Amana tace me too,hey karfa ki
fara min wannan shirmen kunyar banso,hope dai kunyi Sallah ko?Aabid yayi,what of u?
Ai...ai..yau...uhm...kaga...bana Sallah,shine sai kinmin nuku nuku,nuna min pant dinki Na gani,
Na jikina ko bana jiki Na ba?na jikinki mana,ni dai bazan iya ba,kefa matata ce kinfi so Na kalli
Na turawa ko?da sauri Amana tace a'a,yace to nuna min kinji Dear,

A hankali ta dage rigar baccinta iya gwiwa ya kalli pant dinta pink color same color da
rigarta,nan take Alim ya fara shiga wani Hali,a hankali yace Baby pls nuna min boobs dinki
kinji,ka bari mana ka dawo pls amma ai hankalinka tashi zaiyi ka kasa control Amana ta fadi
cike da shagwaba.ke zakiyi control dina.to how can I help u? Kiyi min duk abinda zaki min da
hannu sai kimin da baki,

Kuka Amana zata fara yace kin San Allah indai bakiyi ba ina dawowa kishiya zan miki ba
abinda ya dameni,
Baki ta turo Allah baka isa ba,badan ta so ba ta cire kayanta tas daga ita sai pant haka Alim
yake ta kallon abarsa,
Dole yasata tayi romancing dinsa da baki tana ina shafa maka kaza,ina maka kaza haka har
ya samu nutsuwa domin Amana ta dabance,
Haka bacci ya kwashesu gaba daya.

Kullum Alim sai sun kwana suna waya da Amana,kullum Suna zuwa schl dinsu,haka Kullum
da kalar salon dukan da Amana zata yiwa Saude,
Saude ta rame tayi baki gaba daya Amana ta sauyawa Saude kamanni,a haka ma tana
tausaya mata babbar macece ce.Saude kullum a magiya da tuba take yayinda a zuciyarta ta
rike Amana cewar idan ta kubuta sai tayi maganin Amana.sai ta tashi Amana daga aiki.

Yau Amana da ta shiga wajen Saude kafafun Saude kawai ta jibga ta fito,yanzu Saude tuni ta
nada Amana shugaban mugaye Na Nigeria gaba daya.
Mum Alim kuwa hankalinta yaki kwanciya da Amana.

Kamar kullum 1:30am Amana da Alim suna ta video call,Alim yace next wk zan dawo Baby
nayi missing dinki,bazan iya zama ba,Amana kuwa kamar an mata kyautar Aljanna sabo da
Murna.
Kwana sukayi suna hira,

Ranar da Alim zai dawo ranar Abba ya tafi Ethiopia wurin company sa zaiyi kamar
1mnth,Mum sai murna takeyi,Abba na tafiya Mum ta sa driver ya dauki Asiya kanwar su Alim
aka kaita airport wai ta zaga dangi,

Har gida Mum tazo ta kara ganin Amana da mummunar shiga,Mum tace kai bazan iya barinki
a gidan nan ba,gwara ki koma gaba Na sabo da Alim yana zalintarki,gaban Amana ya yanke ya
fadi amma sai ta daure tace Allah Mum zan iya manage,no bazan yarda ya dinga cutarki
ba,Amana tace Allah da dai kin barni din,Mum tace Allah muje gidana kawai,Amana ta kara
cewa Allah da kin barni,a,a jeki ki shirya mu tafi ban son musu,haushi ya kama Amana a fusace
tace to da an bari ya dawo ko Iya,haba tsohuwa ya kike hakane wai eh? Lallai Na tabbata baki
da tarbiya to ko Alim bai isa ya ja dani ba, yaufa zai dawo Mum, ke dallah muje ni.

Cike da takaici Amana ta shirya akwatinta tsab har guda
Biyu,sannan ta ba da key tace wa wani guard ya kula da saude kar ya sake ta fita,
Tuni Amana ta turawa Alim text labarin komai,Aabid ma an gama shiryashi,Amana a ranta
tace kin jawowa kanki tsohuwa a gidanki za a buga game din zan canja salo bari Alim ya dawo.

Sunje gidan Mum amma abin mamaki sai batace Amana ta canja shiga ba,samu Amana
tayi ta kebe waje daya ta kira kanwarta Badariya marar m a waya ta zayyane mata komai,kuma
tace karta fadawa kowa a gidansu.

Wata ashariya Badariya ta lailayo tace turo min kudi nazo Lagos billahillazi sai Na juyar mata
da brain din ta,mu jinin Sulaimanu harka ba a ja damu a kwana lafiya,
Dariya Amana tayi kunyi hutu ne Badariya,munyi Hutu mana yo Allah Na tuba akanki Amana
ai saidai a mutu, ta Sanadiyyarki rayuwarmu take tafiya dai dai yanzu yo a kan a taba ki ai
gwara Ethiopia ta kama da wuta dan uwar babarta wlh,ke in ban yo gayyar su Haladu sun
rugugu da ita ba Allah dau numfashina. Ni ban San ya akayi kika lalace ba,kika zubar da makaman yakin ba Amana,ke da kamar
kanwar fir'auna kike wajen rashin mutunci amma kika kyale wata uwar miji yo Allah Na tuba dan
kawai Allah ya shirye mu ne fa.Amana tace bari Badariya ai da tuni Na ragargazawa shegiya
kashin kirji.
Baza ki gane ba Badariya kawai ki bani accnt din Haladu Na tura miki kudin motar zuwa,an
fada miki ni yar kauyece ina da accnt dina,OK ki tura min sai Na miki transfer ko,
Jibi zan taho insha'allah,gadar zare zamu hada mata.
Sallama sukayi da Amana.

Amana ta rasa inda zata sa kanta ga Alim zai dawo ko kwalliya batayi ba Na tarbarsa kuma
gidan Mum zai zo direct ya ga Amanansa da yayi missing,sai duba lokaci Amana takeyi.
Mum ce ta shige zugar motocin Alim taje taro Danta da kanta daga airport,
Tana tafiya Amana tace duk abinda zakiyi sai dai kiyi me dattin dankwali, wanka ta shige a
room din da Mum ta bata ita da Aabid,wanka ta fesa sosai,Sallah la'asar tayi tare da adduoi
sannan ta shirya cikin wani material me taushi da tsada sea blue color,Riga da skert ne, tayi
kyau har ta gaji,jambaki purple tasa tasha powder, Shape dinta ya fito sosai,mazaunanta kamar zasu tsaga skert ta fito,haka boobs dinta
ma,fatarta sai sheki takeyi.
Kamshi kawai take bulbulawa,tana gyara gashinta taji karar motoci tasan Daddynsu ne ma

ya dawo
Cike da zumudi ta leka ta window,hangoshi tayi a tsakiyar securities, Mum ta rike hanunsa ta
kankame shi.

Amana ce ta fito Palo ta zauna a kujera cike da gadara tana kada kafafu,tana jin Sallama
ta mike ta fara oyoyo Daddyna ta manta da wata Mum a gefe da sauri ta fada jikin Alim,Alim
yaga yanda annurin Mum ya canja gaba daya,da Sauri ya ture Amana ta fadi kasa
ragwajaf,fuskarsa a murtuke ya watsawa Amana kallon banza tare da jan tsaki,sannan ya juya
wajen Mum yace Mum why zaki kawo wannan sharar gidanki? Bana son ganinta.

Mum bata San sanda murmushin dadi ya kwace mata ba sabo da farin ciki ta rasa inda zata
sa ranta,amma a fili kallon Amana tayi tace tashi Yata,kiyi hakuri,Alim zan saba maka wlh,

A zuciyarta kuwa cewa tayi kaga matsiyaciyar yarinya da kyau kamar aljana,gaskiya nayi
gangancin aurawa Dana wannan yarinyar,wai ma ya akayi basirata ta kwace haka.
Mum Mamaki takeyi dama Amana ta iya daukan wanka haka,wani bakin ciki ne ya mamaye
zuciyar Mum kar Alim yaso Amana fa.






AsmaBaffa

[7/3, 8:06 PM] +234 806 534 5129: ✳CIRANIN AMANA✳



105-110





By
AsmaBaffa





Masu comments da masu Neman ci gaba naku ne wannan page din.

Alim harga Allah bai San meke faruwa ba bai San kulla tsiyar da Amana sukewa Mum
dinsa ba,saboda basayi a idonsa sai baya nan,gashi babu wata sheda da zai gane,shi yasa
Mum ta kasa fada masa sabo da bata da sheda ita Mum tace tafi karfin kowa sabo da tana da
kudi, Ba sai ta fadawa Alim ba da kanta zatayi maganinsu,

Badriyya ce ta daure Mum a jikin Bed sannan tace Asha bacci lfy hukunci muke miki me
sauki sabo da darajarki ke babba ce kuma Babar Alim Allah ya gani bamu cuceki ba yes.
Fitowa Badriyya tayi da niyar shiga dayan room din taji maganar Amana tana ta yiwa Alim
magiya,shi kuwa sai lallabata yakeyi ta yarda,Badriyya ce taje jikin kofar tace wlh ki rufewa
mutane baki aikin banza ke kadai aka taba yiwa aure,kina ta wahalar da bawan Allah,daga ciki
Amana tace zan fasa miki....mhuuuuuu kawai Badriyya taji, bakin Alim ne cikin Na Amana ya
hanata karasa maganar, da gudu Badriyya ta bar wajen,

Abin haushi Amana iya romance kawai ta bari akayi ta hana komai,Alim har ya fara jin
haushinta,cikin dare Allah sarki Mum har tayi bacci a daure Badriyya ta je ta kwanceta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login