Showing 30001 words to 33000 words out of 77516 words

Chapter 11 - ALAKAR YARINTA Book Complete by Maman Afrah.doc

ta janyo ledar yajin daddawa da suka ci tuwo cikin hikima ta ware ledar da hannu Waya ba tare da kowa ya kura da abin da take yi ba tana gama warewa ta shammacesu ta mi?e tsaye ta watsawa Ogan nasu a ido, wani ?ara ya saki kafin ka ce me ta ?ara watsawa Wayan ma, shi ma ihu ya saki mai mugun ?ara, a take Wayan da ke ri?e da bindigar ya saki bindigar ya fita a guje yana cewa sai kun taho Oga, da gudu ya bi hanyar ?ofar gida ya buWe ?ofar a cikawa rigarsa iska ya barsu suna dawur wurin neman hanya sai mi?a hannu suke kamar makafi.

?aran nan ne ya tashi Rahma da ke Wakinta, a tsorace ta ?udundune a bargonta gabanta na faWuwa dan ta tabbatar ?aran a cikin gidan ne kuma muryar ?artin maza lalai yau Sarayi sun ziyarci gidan.Ridallah kwa wata sanda ta Wakko a bayan ?ofa ta shiga dukansu da ita suna ta ihu ga yajin ba kaWan bane ya shiga idanunsu haka suka shiga kuka suna bata ha?uri cikin halin ko in kula ta fara magana.


"Ku kama hanya ku fitar mana a gida, kuma daga yau idan kuka sake zuwa sai na muku wanda ya fi wannan dan da aljannu na zan haWa ku su kai min ku birnin sin"

"Wallahi ba za mu sake zuwa ba, ko wani gidan mun daina shiga da sunan sata ko fyaWe daga yau Win nan"


"Ku yi yamma kuke tafiya zan ke faWa muku inda za ku bi"

Haka suka rin?a tafiya suna lalume tana faWa musu inda za su yi, idan kwana za su yi ta faWa musu dan ko buWuwa idanun basa yi saboda tsananin yaji, a haka har suka fita ?ofar gida dan har karo suke yi da juna suna fita ta banka ?ofar gidan ta sanya sakata tare da komawa ta jingina da jikin ?ofar tana sauke wata nannauyar ajiyar zuciya dan ta san ba ?aramin jarumta ta yi ba yau dan dukan maza kamar wannan gaskiya ta yi ?o?ari duk da tana ganin hakan kamar ganganci amma kuma idan ta tuna ba wasu Sarayin kirki bane illah ?an jagaliya ne sai warin kayan maye suke dan kawai ?an shaye-shaye ne na unguwa.Tunowa da ta yi da abin da ya bata ?arfin gwiwa har ta aikata hakan shi ya sanya ta taho cikin gidan cikin sauri, Baba ta gani da Rahma suna tsaye suna maida yadda aka yi.


Dan suna fita Rahmar ta fito daga Wakin dan jin ana dukan ana ihu ya fargar da ita me ke faruwa, shigowar Ridallah ya sa suka nufota suna murna, ita kuwa murmushi kawai ta musu tare da shiga Wakinsu ta Wakko bindigar da suka bari ta nufo su Baba da ita.

"Innalillahi wai anan suka bar mana bindigar dama? Mun shigesu "Rahma ta ce tana kama baki da mamaki.

"Bari ku ga bindiga"Cewar Ridallah tana kama kunamar bindigar ta matsa, sai kawai suka ji ?aran bindigar yara har danjar jiki tana kawo wa.?yalkyalewa Ridallah ta yi da dariya ta ce.

"Kun san ya akayi na gane ba bindigar gaske ba ce"


"Ja'ira sai kin faWa"Baba ta ce ita ma tana dariyar.

"Kawai fa lokacin da Ogan ya mi?a masa bindigar sai na hango batiri dan wurin batirin ba murfi, shi ne na fahimci bindigar wasan yara ce"


"Ikon Allah kawai Allah ne ya cecemu ya kuma ceci mutuncinki Ridallah, amma da bindigar yaran ce za ta musu amfani dan da ita za su yaudaremu mu tsorata har su ida nufinsu a kan ki sai kuma Allah ya kawo hanya mai sau?i ido ya juye da mujiya dan gashi nan sun WanWani kuWarsu"Baba ta ce tana karSar bindigar daga hannun Ridallah take ?arewa bindigar kallo.


" Wallahi kawai dama ?an iskan unguwa ne, in ba haka ba ina na taSa jin an tafi ko sata da bindigar wsan yara"Rahma ta ce tana jimanta abin.


Haka sai suka shiga jajanta abin daga ?arshe kowa ya koma Waki amma b wai dna bacci ba Baba Habiba da Ridallah alwala ma suka yi suka gabatar da sallar nafila suna addu'a tare da godiya ga Allah bisa nasara
da ya basu a kan azzalumai



MMN AFRAH=?
?






d'?d'?d'?d'?d'?d'?d'?d'?

=???ALA?AR YARINTA=???

d'?d'?d'?d'?d'?d'?d'?d'?

NA



MMN AFRAH




FIRST CLASS WRITER'S ASSO...





*Alhamdulillah godiya da yabo sun tabbata ga Allah maWaukakin sarki da ya bani ikon sake zuwa da wani sabon littafina mai suna ALA?AR YARINTA yadda na fara lafiya Allah sa na gama lafiya, Allah bani ikon rubuta abin da mutane za su amfana da shi amin* .


Wannan littafi daga farkonsa har ?arshensa sadaukarwa ne ga aminiyar ?warai Meenatu mmn muhibba Boy & sadiq , alkairin Allah ya kai muku a duk inda kuke Allah ya bar ?auna tsakaninmud'?



page 3?? 4?? &3?? 5??





ABUJA


Zaune Aunty take a falonta ta Wora ?ada Waya kan Waya tana danne waya, da hannu Waya Wayan hannun kuma ri?e da ayaba tana gutsira a hankali Safiya ce ta shigo falon Wauke da sallama sai da ta zo har gaban Auntyn ta dur?usa har ?asa ta ce


"Hajiya gashi " Cewar Safiya tana mi?a mata leda mai Wauke da atamfofi, ta ajiye a gabanta sannan ta Wora mata mukullin motar motar a kan center table Win da ke gabanta.

"Kin kulle min motar?" Auntyn ta tambayeta hankalinta a kan waya.


"Eh na kulle, da na ga na kasa kullewa ma direba nasa ya kulle miki"


"Gaskiya ?auyencinki ya yi yawa Safiya kullum ke bakya gane abu sau nawa na loya miki buWe mota da rufewa saboda irin haka idan na yi mantuwa ki Wakko min, amma ba laifinki bane babu a house shi sa" Ta faWa tana juyowa ta kalli Safiyar irin kallon raini.Shiru Safiyar ta yi duk da maganar ta mata ciwo amma babu yadda za ta yi tun da aiki take a ?ar?ashinta kuma ma ai gaskiga ta faWa tun da ba su da ko keke a gidansu bare a yi zancen mota.Amma ita ma Autyn ai ?ar talakawan ce kawai dai samun wuri ne ya sa ta manta da baya.


"?auki ki kai min Wakina sai ki gyara min gadon dan Wazu na kwanta aka duk shimdiWar ta Saci" Muryar Aunty ta katse mata tunani


"To Hajiya an gama" Safiya ta faWa tana Waukan ledar atamfofin da ta Wallowa Aunty a mota ta hau sama da su.

Tana shiga Wakin ta jefar da ledar kayan a ?asa ta shiga ?arewa Wakin kallo tana ?ada jin wani haushin Auntyn na tokare mata ma?oshi.


"Matar nan baki da hankali amma da sannu nasan za ki gane shayi ruwane, kin bar ?ar cikin ki tana karuwanci saboda tsabar jahilci da son duniya tana aiko miki kuWi kina bishasharki kin Santa cewa amana Allah ya baiwa iyaye ta ?a?ansu kuma sai ya tambayesu kamar yadda ya faWa amma ke baki tanadi amsar baiwa ubangiji ba kina hauka sai ranar da aka ma?uraki a kabari mala'iku su shiga jibgarki" Safiya ta faWa iyo jifa da filillikan kan gadon ta shiga Wame zanin gadon, dan ita Aunty gani take ba a san me take ba duk da ta fi ?arfin mijin mata amma kuma bata san gabaWaya takunta a kan idon Safiya yake ba tana sane da ita ko wayar da take da Iftihal ko Hajiya Wasila tana mata laSe ko kuma idan Hajiya Suwaida ta kawo mata ziyara duk maganar da za su yi a kan kunnen Safiyar suke ba tarw da sanin suna yin shuka a idon makwarwa ba.


Aunty na ganin Safiya ta haye sama ta kamo number Hajiya Suwaida ta doka mata kira, sai da ta kusa tsinkewa Hajiya Suwaida ta Wauki kiran.


"Hello ?awata"Cewar Hajiya Suwaida cikin wata murya.


"Na'am aminiyata fatan kina lafiya"


"Lafiya ?alaw wallah i fatan kema kina lafiya"


"Lafiya ?alaw, sai na jiki shiru kuma ban ji alert ba" Hajiya Suwaida ta faWa tana dariya.


"Haba ?awata ke kwa akwai gajen ha?uri, ai kin san da kuWin sun shigo da tuni na hankaWo miki naki kason dan babu sanya kawai dai ni ma ina jiran tsammani ne"


"Bangane jiran tsammani ba, kina nufin ita Iftihal Win basu haWu da Alhajin ba? Ko dai ita ma ta fara sanin kan ta ne ta ri?e kuWin ba ta baiwa Hajiya Wasila ba bare a turo mana namu?"

"Ba haka bane kinsan dai Iftihal sai abin da na ce take yi kuma ba za ta taSa ri?e kuWi ba ko da za ta samu kaWaWe malala gashin tinkiya in miki ta yara" Ta faWa tana dariya.


"To a ina matsalar take?"


"Sai fa yau za su haWu da Alhajin dan mun yi waya ma Wazu ta ce min tana hanyad zuwa inda za su haWu da shi, kinsan kwa komai na kankama za a sanar da ni"


"Yawwa yanzu na ji batu, amma da na ji shiru "


" A haba ?awata ai kin fi ?arfin komai a wurina"

A tare suka kyalkyale da dariya, suka faWa wata hirar daga ?arshe suka yi sallama a kan idan kuWin sun sauka da zafinsu za ta tura mata kasonta.Tana ajiye wayar ta shiga magana ita kaWai tana murmushi.


"Ke ma dai ?awata da wasa kike amma ke da kika Worani a hanya ya za a yi na manta da ke ko na yada ki ai in na yi haka na yi butulci ba na fatan faruwar hakan ma."Ta faWa tana faWaWa murmushinta







*MOMMA*


"Assalamu alaikum" Suhaila take sallama daga bakin ?ofar Wakin Momma, amsa sallamar Momma ta yi sannan ta mata izinin shigowa, shigowa ta yi ta ce.


"Hajiya na kammala aikin"

Kauda kai gefe Momma ta yi dan ba ta so Suhaila ta ga idanunta saboda ta sha kuka duk sun yi ja sannan saman fatar idanun ma duk ya kumbura.

"Yawwa dama Wakin can nake so ki tayani mu gyara kamar yadda muka saba"


"To Hajiya ai sai abin da kika ce, sai dai kuma ina da shawara"


"Ina sauraronki Suhaila ki faWa kan ki tsaye dan kin san ba ?ar aiki na Wauke ki ba na Wauke ki tamkar ?ar da na haifa"


"To Hajiya dama gani na yi Wakin can ba fa datti yake yi saboda gabaWaya window da labulayen Wakin ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????a rufe suke, sannan kuma babu wani wanda yake shiga ciki amma ace duk ?arshen wata sai mun gyara Wakin mun juya jeran Wakin sannan kayayyakin da babu wanda ya taSa sanyasu kuma yadda muka ajiye haka suke amma sai mun hargitsasu mun sake jerawa?"


Shiru Momma ta yi, wannan karon ta maido kallon ga Suhaila tana nazarin kalamanta kalaman da suka ?ara sosa mata inda yake mata ?ai?ayi, wanda hakan ya ?ara sanadiyyar cikowar ?walla daga idanunta, hannu Waya ta sanya ta rufe fuskarta ta Wan jima a haka sannan ta murza fuskarta dahannun ta zubawa Suhaila idanu ta ce


"Suhaila shin iya shekarun da muka Wauka da ke muna aikin nan baki taSa min wannan tambayar ba sai yau? Sannan kuma baki taSa tunanin dalilin da ya sanya muke aikin ba sai yau?"


"Ba haka bane Hajiya kawai dai yau ne na ce bari na gwada sa'a ta ko za a dace, domin na san tun daga ranar da kika fara bu?atar na tayaki gyara Wakin nake yiwa kaina tambayoyi duk da acan baya ke kaWai ke yin kayanki kafin daga bisani ki sanya nake tayaki muna gyarawa.Ba komai ke bani mamaki na har ya Waure min kai irin yadda kike siyan kaya kina jibgewa ba tare da ana amfani da su ba, iya gani na tun daga ranar da aka haifi yaro kawo ya zama saurayi akwai kayan da zai sanya a cikin Wakin, kayan jarirai, kayan wanda ke rarrafe, kayan mai koyan tafiya kayan yayayyen yaro kawo shekara uku huWu kai har kawo kayan matashi akwai a Wakin a tawa fahimtar kayan ne kike siya tun daga jarai har girman yaro akwai kayan da zai sanya a Wakin jibgi-jibgi, sai dai inaso ki yi ha?uri da tambayar da zan miki, na san dai baki da Wa, iya sani na dai kin taSa haihuwa Wan ya rasu, to shin yaron ne kike siyawa kayan nan kike ajiyewa, ko kuma dai taro ne kike yi abin da bahaushe kan kira kafi Wa wuya?" Suhaila ta kai ?arshen maganar tana Wagowa ta kalli Momma ganin gabaWaya hawaye ya wankewa Momma fuska jikin Suhaila ne ya yi sanyi har tana ji a ranta bata kyauta ba domin ta shiga hurumin da ba nata ba gashi har ta sanya uwar Wakin nata kuka wannan dalilin ne yasa tun daWewa shekara da shekaru ta ri?e tambayar nan bata yiwa Momma ba.



"Suhaila na ji duk tambayoyinki sai dai inaso ki sani duk duniya babu wanda ya san da abubuwan da ke cikin wancan Wakim daga ni sai ke sai kuwa Allahn da ya haliccemu, ko Abie bai san da komai na cikin Wakin ba, ke ma dan na yarda da ke shi yasa na sanar da ke, tabbas bani da Wa kamar yadda kika sani kuma haihuwata Waya kuma kamar yadda kowa ya sani yaron baya raye, sai dai ni dalilin da ya sa nake ajiye kayan nan Allah ne kaWai ya sani, kuma ba zan sanar da ke ba kuma ba dan ban yarda da ke ba sai dai na barwa kai na sanin sirrin zuciyata, sai dai zai iya kasancewa taro nake ta bahaushen wato kafi Wa wuya" Momma ta faWa wasu hawaye masu zafi na kwaranyo mata, a lokaci guda kuma tana sakin murmushi mai ciwo.

Wata ajiyar zuciya Suhaila ta sauke tana jin dana sani a kan tambayar da ta yiwa uwar Wakin nata, dan ta ga ta shiga damuwa sosai wajen bata amsa.


"Dan Allah Hajiya ki yi ha?uri da tambayar da na miki, insha Allah ba zan ?ara miki makamanciyar tambayar ba"



"Ba komai Suhaila taso mu je mu fara kar lokaci ya ?ure mana" Cewar Momma tana mi?ewa Suhala ta mara mata baya.


Suna zuwa Momma ta sanya mukulli ta buWe Wakin ta tura ?ofar suka shiga, wani sanyi ne ya ziyarcesu irin na Wakin da ya yake a rufe kowane lokaci, ga kuma wani ?amshi na freshner.
d'?d'?d'?d'?d'?d'?d'?d'?

=???ALA?AR YARINTA=???

d'?d'?d'?d'?d'?d'?d'?d'?

NA



MMN AFRAH




FIRST CLASS WRITER'S ASSO...





*Alhamdulillah godiya da yabo sun tabbata ga Allah maWaukakin sarki da ya bani ikon sake zuwa da wani sabon littafina mai suna ALA?AR YARINTA yadda na fara lafiya Allah sa na gama lafiya, Allah bani ikon rubuta abin da mutane za su amfana da shi amin* .


Wannan littafi daga farkonsa har ?arshensa sadaukarwa ne ga aminiyar ?warai Meenatu mmn muhibba Boy & sadiq , alkairin Allah ya kai muku a duk inda kuke Allah ya bar ?auna tsakaninmud'?


Page 3?? 6?? &3?? 7??



*DUTSE GADAWUR*

HAJIYA SUWAIDA

Hajiya Suwaida ce cikin kicin bayan masu aikin abinci sun kammala ta zo ta dakatar da su daga Wauka domin su kai su jera akan dinning, cewa ta yu su je uzurinsu ita za ta jera, cikin girmamawa ta suka fita daga cikin kicin Win suka barta ita kaWai amma a ransu auna mamaki dan ba ta son yin aiki ko kaWan ta fi so komai a mata amma kuma yau gashi ta bu?aci su bar ta za ta yi.


Suna fita sai da ta bari suka Wan jima da fita ta daina jiyo motsinsu da takun tafiyarsu, sannan ta sanya hannu a cikin aljihun doguwar rigarta ta Wakko ?ullin magani guda biyu kowanne ?ulle a leda sai dai ledar Waya fara ce Wayar kuma ba?a wannan bambancin ledar ne abin da zai sa ba za ta manta da aikin kowanne maganin ba.Kallon maganin take tana dariya, saboda farincikin da ya baibaiye zuciyarta domin tana ganin ta samo maganin sauran matsalarta dan ba komai bane matsalarta yanzu ba sai ri?e aljihu da Sarkin ya?i ya tsiro mata da shi kwata-kwata ba ya so yake sakin aljihu da kuWi ko dubu Wari nawa take so yana bayarwa amma kwanan nan ta fara ganin canji daga gareshi to maganin da ke cikin farar leda maganin sakin aljihu ne na ba?ar ledar kuma na wani sirri ne da ta daWe da ha?a rami ta binne, amma yanzu tana ganin kamar sirrin na neman barin jikin Alhajin wannan dalili yasa ba ta yi ?asa a gwaiwa ba wajen samo maganin matsalarta dan dole Alhaji Sagiru ya dawwama a halin da yake ciki kuma sirrin nan da ta binne ya cigaba da bunnuwa har abada!


Na farar ledar ta kunce ta buWe flask Win miyar ta barbaWa a ciki ta sanya spoon ta gwauraya sosai, sannan ta kunce na ba?ar ledar ta buWe flask Win farfesun kayan ciki ta juye a ciki ta juya har maganin ya haWe da romon ta mayar ta rufe ta jefa ledojin cikin shara, kan ta ta Waga sama ta kalli agogon bangon da ke manne jikin bangon kicin Win 12:00 pm ta yi wani shu'umin murmushi dan ta san ?arfe 12 aka ce za a gama taron naWin sarautar da ake a fadar mai martaba Sarkin Dutse, tabbas ta san yanzu nan da mintuna ashirin Alhaji Sagiru zai ?araso gidan.Fitowa ts yi daga cikin kicin Win ta ?walawa masu aikin nata kira suna ?arasowa ta musu umarni a kan su Wakko kayan abincin su kai kam dinning Win, cikin bin umarninta suka nufi kicin Win ita kuma ta wuce abinta.



Misalin ?arfe 12:30 ta kiyo tsayuwar motar mai gidan nata tasowa ta yi ta fito ta nufo Sangarensa domin tarSarsa, Tana shigowa falon ta ?ofar baya Shi ma yana shigowa amma sai ta gan shi a wani firgice

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login