Showing 60001 words to 63000 words out of 87659 words
Chapter 21 - HADARIN GABAS Book Complete By Nazeefa Sabo Nashe.pdf
yi
masa ra’da a kunnensa tana furta “You are so sweet ango na, yau kam ka shayar da ni abinda wani namiji
bai tab’a shayar da ni ba, a yau na San kai ne maha’din Safna kai ka cancanta ka zama Mijina don ka zuk’e
min dukkan sha’awata, na yaba Imaam kuma ina fatan nan gaba ka’dan ka zama Mijina. Ashe duk sauran
maza Lami suke kai ne cikakken namiji kuma Ingarma.” Ta fa’da tana lumshe idonta a kunne ta sake ra’da
masa “I need more Imaam!” Ya yi saurin janyeta daga jikinta yana furta “Astagfirullah Safna ba zan iya ba,
ba zan iya auren matar da bata iya rik’e budurcinta ba Kamila zan aura…” wata dariya ta saki kafin ta
sake shigewa jikinsa ta furta “Kada ma ka fara wannan mafarkin Imaam, don kai ka’dai aka halicci Safna
duk macen da ta ce zata rab’eka sunanta gawa ina tabbatar maka, kada ma ka fara wallahi da gaske
nake…” ta fa’da Har da hawayenta sannan ta k’ashi wata zuma a harshenta da bai San ko ta Mecece ba
ta kamo
Nasa harshen ta cafka suna tsotson zumar tare. Sai da suka shanye sannan ta lumshe idonta a kunne ta
ce “Ka San zumar mecece?” Ya girgiza kai sai ta yi murmushi ta ce “Manta Uwa kenan, ka zama nawa
Imaam, ka k’addara a duniya ba kai ba wata mace har abada sai sai Safna, wannan kayan nawa ne ni
ka’dai…” ta fa’da tana jan mazugin wandonsa, da sauri ya ture hannunta yana jin kansa yana wani irin
sarà masa ganin yarda lokaci ya ja. Ya san Didi tana can tana nemansa. Kayansa ya d’auka ya zura don ko
wanka ba zai tsaya yi ba ya yi a gida. Burinsa kawai isa gida. Safna ta dinga binsa da kallo tana sakin
murmushi Har ya kai k’ofa ta d’aga masa wayarta tana nuna masa screen D’in wayar. Ta furta “Na samu
abinda zai ‘debe min kewa ko na tura maka?” Ya waro ido ganin vedion fasik’ancin da suka gama aikatawa
yanzu Amma fuskarsa kawai ake gani. K’ok’arin waftar wayar ya yi
Amma ta hana shi tayi sauri saka lock tana furta “Ko ka goge a wayar yana nan a email d’ina, don shi zai
zame min makami a wajen danginka na dole ka aure ni ko na sake shi a duniya.” Sai ta saki murmushi ta
taso a yarda take ta sake shiga
Jikinsa ta manna masa kiss tana furta “I need more….” Abubuwan da take masa ne ya saka shi sake biye
mata don ya kasa controlling kansa ji yake kamar Safna sarrafa shi take da remote. Baya iya k’in bin
umarninta ranar kam Safna bata sarara masa ba sai da ta ji ana Assalatu ya ware ido yana kallonta a
hankali ya furta “Didi Safna, yau sai ta kusa kashe ni.” Safna ta tab’e baki tana furta “Dido, don Allah ka
k’yaleni da wata Didi mu mori duniyar mu. Mu je mu yi wanka.” Haka ya sake binta toilet. Sai da ya yi
wankan sannan ta k’yaleshi ya saka cukurku’daddun kayansa da suke ta zabga k’amshinta ya fice da sauri
don baya son ta sake jan hankalinsa.
Tsoronsa bai sake girmama ba, sai da Ya isa k’ofar gidansu. Ya ji zuciyarsa ta buga da sauri ya saka hannu
ya buga gidan. Don Didi ta hana shi key D’in gidan ba don komai ba ta ce tafi son ta dinga jin shigarsa da
fitarsa don ta San lokacin da yake dawowa gidan. Jikinsa a sanyaye ya hau buga gidan. Kusan Minti Biyu
kafin Didi ta bu’de. A idonta ya hango rashin barcinta da tarin fatgabar da take ciki. Tsoro mabayyani a
saman idon. Sai ya ga ta lumshe ido ta kuma ja hannunsa ta mayar da gidan ta rufe. A tsakar gida ta saki
hannunsa sannan ta koma saman sallayarta ta tayar da sallah ba tare da ta furta masa komai ba. Kan dole
shima ya yi alwala yana tunanin Ya yi sallahr isha’i ko bai yi ba. Zuciayrsa ta tabbatar masa bai yi ba. Sai
ya samu kansa da jin kunyar Allah wace shagala ce ta same shi haka? Wani irin hali yake son jefa kansa?
Ya dinga fusgar gashin kansa. A haka ya yi alwala Ya tada sallah a gefen Didi. A kunyace yake sujjada. Idan
kuma zai rok’i Allah gafara sai ya ji bakinsa ya yi nauyi bai sani ba ko girman laifin da Ya aikata ne yasa
yake jin haka. Didi Har ta sallame Sallahr bata masa masa magana ba. Ta ‘d’ora a Azkar d’inta da ya zame
mata jiki. Jikin bango ya jingina bayansa yana lumshe idonsa haka kawai sai ya samu kansa da zubar
hawaye, da wani irin k’uncin zuciya yana ji a ransa bai kyautawa Didi ba, bai kyautawa irin tarbiyyar da ta
jajirce wajen bashi ba. Har gari ya fara haske bai bar wajen ba, kamar yarda itama Didi bata bar wajen ba
sai dai carbi take ja, tana kuma kallonsa a hankali idanunta duk sun ka’da Sun yi jajur. “Daga ina kake?” Ya
ji ta furta da wata irin tsumammiyar murya da bai San tana da ita ba. A razane ya ‘dago yana kallonta Ya
d’aga harshe yana shirin yi mata k’arya ta furta “Kada ka min k’arya Imamu, idan ka b’oye min ba zaka
b’oyewa Allah ba. Daga wajen Mace kake ko? Ka kai kanka wajen karuwai Ko?” Ta fa’di cikin raunin murya
idanunta suna zubar da hawaye. Kasa magana ya yi sai leb’ensa da yake kakkarwa Ya hau girgiza mata kai.
“Ki yi hak’uri Didi, ba karuwa ba ce matar da zan aura ce, don Allah ki yi hak’uri a kuma yi maganar auren
mu da ita a satin nan, ni kaina bana son sab’awa Ubangiji da nake, na kasa fin k’arfin zuciyata ne….” Didi
ta dinga kallonsa idonta na zubar da hawaye sai kuma ta saka hannu tana share hawayen tana furta
“Allah na yafe masa, Allah kai ma ka yafe masa. Ubangiji ka shirya min shi….” Kifewa Moddi Ya yi kawai
yana saka kuka… jikinsa Har kakkarwa yake ya ji ya tsani kansa, me yasa shi ka’dai ne namiji shine kuma
yake son zama raunin mahaifiyarsa. Carbi ta mik’a masa tana furta “Ka yi ta jan Istigafari ba adadi, ka
kuma saka a ranka ba zaka kuma ba, sai Allah ya yafe maka, abu guda da zan gaya maka ba zan amince ka
auro min ita ba, don tabbas zata iya zame mana BARAGURBI. Bana son ka sake komawa wajenta, ka min
wannan alk’awarin Moddi. Kun aikata zina ko?” Ya cije leb’ensa yana d’aga mata kai. Sai kawai ta girgiza
kai tana furta “Allah ka taya ni kiwonsa, ka bashi mata ta gari da zata zame mana sanyin idaniya. Tashi ka
cire kayan jikinka ka kuma fita da su ka bada kyautar su don ba abinda suke sai k’amshin Humra da Ya
cak’ude da turarukan Bori.” Moddi Ya mik’e Didi ta bi shi da kallo tana sakin ajiyar zuciya tana kuma yarda
kayan suka yi Squeezing sai sannan ta dinga jin wani irin zafi a zuciyarta sai dai ta dinga dannewa bata
son ta sake zubar masa da hawaye balle Allah ya yi fushi da shi.
Kayan ya cire yana jin shima zafin a zuciyarsa amma sai dai me? Da zarar ya rufe ido Safna yake gani ba
kaya abin ya zauna daram a ransa. Ya rasa sukuni sai dai yana k’ok’arin rik’ewa Didi alk’awarinta bai sake
zuwa wajen Safna ba, bai sake nemanta a waya ba ko ta kira ba ya ‘dagawa. Sai ga vedion ta turo masa a
wane dare. Ya dinga kallon vedion yana jin takaicin abinda ya aikata a vedion ga Safna da ta manne masa
a rai take wahalar da shi…. Amma hakan ya dinga cijewa Don Didi kacokam ta mayar da shi parlornta
suna kwana tare. Cikin dare haka zata gan shi yana juyi cikin barci hannunsa dafe da mararsa yana ihun
kiran Safna. Anan Didi ta san sunanta ta kuma tabbata Safna ba haka ta bar mata yaro ba…
Hankalin su bai sake tashi ba, sai da Fateemah tazo mata da abinda ya dugunzuma zuciyatta ta kusa
bugawa. Suna gaisawa Fateemah ta kalleta ta kalli Moddi kafin ta cije bakinta ta ce “Didi, Moddi Ya ‘debo
ruwan dafa kansa, dole ya auri Wannan yarinyar Safna. Don ta turo min vedion da Ya dugunzuman
zuciya. Kiddo Har ya san ya je ya kusan ci mace? To ta rantse min idan bai aureta ba sai ta saki vedion nan
duniya ta gani. Za kuma ta ce fya’de ya
Mata…..” Moddibo runtse idonsa kawai Ya yi yana tunanin vedion kada Allah yasa Fateemah ta nunawa
Didi, sai dai addu’arsa bata amsu ba don hango waya ya yi a hannun Fateemah tana k’ok’arin nunawa
Didi….
JIKAR NASHE★✍️HADARIN GABAS……
25.
NAZEEFAH SABO NASHE★✍️
08033748387.
Da wani irin hanzari ya cafki hannun Fateeman, ya damk’i wayar da take k’ok’arin nunawa Didin.
Fateemah ta wurgeshi da wani irin kallo kafin ta ciji baki tana furta “Ashe har yanzu da sauran kunya a
tare da kai? Ai da sai ka bari na nuna mata irin ba’dalar da kake yi.” Ya girgiza Kai idanunsa suna kawo
ruwa yana Jin Kansa kamar ya buga tsabar yarda ya masa nauyi. Duk iskancinsa ba zai so Didi taga
wannan vedion ba. Haushin Safna ya cika masa zuciya ya dinga jin zuciyarsa na wani irin tafasa. Didi ma
tashin hankalin ta shiga don a idanunta ya hango hakan. Sai dai bata bari hakan ya rinjaye zuciyarta ba,
balle ta sakar masa kalaman da zasu sake lallata shi. Sunan Allah kawai take ja a zuciyarta. Sunkuyar da
kai ya yi yana Jin gaba d’aya duniyar ta masa k’unci da zafi. “Tashi ka fita Imam.” Shine abinda Didi ta ce
don ganinsa yana sake hauhawar fushinta. Kamar Wanda yake jira da sauri ya mik’e ya fice da sauri don
hakan sai ya masa daidai. Kallo Didi ta bishi da shi. Kafin ta girgiza Kai ita ka’dai ta San maganin abin za
kuma ta yi shi nan kwana kurkusa ko ta huta da ganin takaicin Moddibo.
Yana fita bai zame ko ina ba sai gidan su Safna. Tunda ta fito ya ji zuciyarsa ta yi wani irin sanyi. Fa’dan ma
da ya yi niyyar zuba mata ya ji ya kasa. Wani irin soyayyarta mai zafi ce take fisgarsa. Murmushi ta sakar
masa ha’de da turo bakinta alamar kiss sai kuma ta hau waige waige ganin ba kowa sai kawai ta yi saurin
rungumarsa tana ja baya ta furta “I missed you dear, kawai kuma sai ka guje ni bayan ka gama jiyar da ni
da’dinka.” K’arfin hali ya yi ya tattaro dukkan nutsuwarsa ya gyara zamansa yana fuskantarta. Cikin
muryar da ta bayyana rashin wasa ya ce “Safna Why? Me yasa kika aikata abinda kika aikata?” Gira guda
ta d’aga masa sai kuma ta saki murmushi tana furta “Me na aikata Dear?” Ya sake tsare girarsa sosai kafin
ya ce “Vedion da kika turawa Tee, a ina ma kika samu numberrta?” Sai da ta yi dariya mai ha’de da
shashshek’a sannan ta yi k’asa da murya tana furta “A duniya na samu Imaam, na ga idan ba haka na yi ba
shirin gudu kake ka bar ni, ni kuma na shirya aurenka duk da ina ji a girme na girmeka da shekara guda,
amma haka zan aureka don ina son ka, ka yi min kai ne maha’dina. Na San dai zan sha fama a gida kafin a
amince na aureta Amma na amince zan d’au duk wani challenges matuk’ar zan cika buri na…” Kallonta
kawai yake kafin ya saki ajiyar zuciya har ta gama zubar ta sannan ta ‘d’ago tana kallonsa. “Ka amince za
ka aure ni?” Ta fa’da tana Kama hannunsa. Wani irin lumshe ido ya yi bai San sanda ya d’aga kai ba. Yana
furta “Sure..” wani irin ihu Safna ta saka bata San sanda ta kai masa Sumbata a baki ba… tana furta “Yes
wo…. Na San dole ma zaka amince.”
Sai da ya ‘d’au hanyar gida sannan ya dinga Jin kamar shawarar da ya yanke na amincewa Auren ta bai
dace ba. Kamar ya yi azarb’ab’i don wannan hurumin Didi ne. Amma sai ya samu kansa da rashin ganin
kuskurensa. Hakan ne ya dace. Safna ce zab’insa ita kuma ta dace da tsarin rayuwarsa…..
Sai dai bai san me su Didi suke shiryawa ba. A safiyar ranar Didi ta shigo d’akinsa hannunta d’auke da
dakakkiyar shadda fara k’al. Babbar riga da y’ar ciki da suka sha aikin har da hula da takalmi sababbi. Ta
mik’a masa tana kallonsa. “Tashi maza, ga ruwan wanka can Fatima ta saka maka a ban’daki.” Da sauri ya
dubeta yana kallon kayan hannunta. “Ina zamu Didi?” “Unguwa.” Ta furta masa kanta tsaye. Ganin
fuskarta ba yanayin wasa yasa ya mik’e ya nufi toilet d’in. Mamaki ya Kama shi ganin y’an uwansa duka
cike a gidan su da yaransu. Ya tab’e baki yana tunanin taron na menene ake yi? Wankan ya yi ya kuma
shirya tsaf cikin babbar rigar da ta masa kyau sosai ta sake fito da k’imarsa ta namiji cikakke duk da
yarintar fuskarsa bata b’uya ba. Yana fitowa suka saka masa gu’da a Kai. “Ma sha Allah ka ga angon y’ar
riga. Allah ya tabbatar da alheri yasa a ce gwara da aka yi…” Cak ya tsaya da numfashinsa yana zubawa
Jay ido cikin wani irin firgita ya ce “Y’ar riga kuma?” “Eeh, Y’ar riga In sha Allahu yau za’a d’aura muku
aure da ita, ita ta dace da kai. Na tabbata ba zata raina abinda Allah ya bamu ba…” Zuciyarsa ta dinga
wani irin bugu….
Yanzun ma bugun zuciyar tasa take yi. Musamman da Didi ta ‘d’ora hannunta a saman kafa’darsa hakan
yasa ya dawo daga tunanin da ya lula. Ya bu’de idanunsa da suke fitar da maik’on hawaye yana kallon
Didin. Itama kallonsa take. Tana furta “Tunanin me kake Moddi?” Ya ja ajiyar zuciya kafin ya girgiza Kai ya
ce “Komai ma Didi.” Didi ta jinjina Kai kawai kafin ta mayar da hoton y’ar riga ta ajiye tana dubansa ta
furta “Goben dai da wuri zaka kawo su Magajiya ko? Don Sam bana son zaman ka’daita. Sannan ina son
ka fita ka samo almajirai da zasu kwana suna saukar kur’ani a gidan nan. Don na lura sosai Moddi
lamarinka sai na dage da addu’a.” Ya jinjina Kai yana furta “Za’a samo Didi.” Cikin muryarsa take Jin wani
irin weakness. Ya mik’e ya fita daga d’akin a hankali. Zuciyarsa kuwa tunanin y’ar riga ne kawai a cikinta.
Yana fatan Allah yasa bata tafi da Jin haushinsa a ranta ba.
Da Kansa ya saka a samo Malamai ya kuma bi shawarar Didi bai gayawa Safna zancen tashin ba, sai a
kashegarin ranar. A d’akinta ya sameta fitowarta daga wanka kenan tana Shafa mai. Ya bita da kallo yana
mamakin wata irin k’iba da take sake yi Sam bata controlling jikinta. Ta ‘daga Kai tana kallonsa kafin ta ja
mayafinta ta rufe jikinta don ita kanta ba zata so ya ganta ba kaya ba. Gaba d’aya halittunta sun canja.
Gefen gado ya samu ya zauna kafin ya sauke idonsa kan ta ya furta “Ki shirya za mu unguwa.” Ta saki
murmushi tana furta “Tom, ka jira ni a waje, yanzu zan fito.” Bai sake kallonta ba ya fice daga bedroom
D’in. D’akinsu Amani ya nufa. Sai da ya yi nocking k’ofar sannan Amani da take tsaye hannunta rik’e da
comb tana taje kanta ta furta “Mama Talatu shigo mana.” Idanunta ya sauka akan na Dada da yake tsaye
yana kallonta da sauri ta janye nata idanun sanda yarda gabanta ya tsananta bugu. Shima janye nasa idon
ya yi yana furta “Ku shirya zamu tafi.” Ta d’an waro ido tana furta “Yanzu kuma Dada? Ai basu gama kai
mana kayan ba.” Bai amsa mata ba ya fice daga d’akin. Ta bi shi da kallo tana sake shak’ar k’amshin
turarensa. Sai kuma ta saki murmushi ita ka’dai tana tab’e baki fa’da take son yi da zuciyarta, amma ta
kasa yarda laifin na zuciyarta ta ne. Sanda Iman ta fito ta gaya mata Dada ya ce su shirya wani irin farin
ciki ne ya lullub’eta ta tsani gidan da duka abinda yake cikinsa, ta tsani Safna, tana fatan komawarsu
sabon gida yasa zasu koma da kowane bak’in ciki ba, banda ma maganar aurensu Didi ta dakatar ita da
zata fi so ta yi aurenta ta huta. Tsaf suka shirya cikin kyakykyawar shiga yau Amani ma hijab ta saka kamar
Imaan. Suka fito parlorn. Safna na ganinsu ta ha’de fuskarta sosai tana jin wani bak’in ciki. Kafin ta kalli
Moddi ta ce “Da su za’a ne?” Madadin amsa mata da baki, d’aga mata kai kawai ya yi. Ta saki wani
k’aramin tsaki tana hararar Moddin k’asa k’asa. Ta lura kwana biyun nan wani Izza yake ji Amma zata yi
maganinsa. Wata irin mota mai masifar kyau shiga. Tunda kuma ya fara driving bai ce komai ba. Baka jin
komai sai surutun Amani da Ya cika motar. Zuciyar Safna a tunzire take da Amanin sosai. Ga Moddi bai
gaya mata inda za su ba. Tafiyar sam bata mata ba, don haka kawai take jin gabanta na wani irin masifar
fa’duwa. Don haka cikin hassala ta ce “Wai ina za mu ne?” “Unguwa” Ya bata amsa ba tare da ya ko
kalleta ba. Sai ta ja baki ta tsuke a ranta take lailayo ashar tana zuba masa. Amani tana baya farin ciki duk
ya cikata jin Dada bai gayawa makirar matar inda za a ba. Da alama bata san ina za su ba, bata San ma za
su koma sabon gida ba. Hakan yana nufin akwai Daru kenan…
Bai tsaya ko ina ba sai a harabar gidan. Safna ta dinga Ware ido tana kallon gidan da ya yi masifar tafiya
da imaninta. Sai dai gefe guda wani irin tsoro ne ya shigeta.