Showing 66001 words to 69000 words out of 87659 words
Chapter 23 - HADARIN GABAS Book Complete By Nazeefa Sabo Nashe.pdf
kiran sunanta. Ganin dai da gaske ta
suma ne yasa ya d’aga ta cak ya shiga da ita ta wata k’ofa da zata sadaka da wani babban bedroom d’insa.
A gyare d’akin yake tsaf sai zabga k’amshi yake ya kuma sha kayan more rayuwa masu masifar kyau. A
hankali ya shinfi’deta a saman gadon kafin ya cigaba da jijjigata cikin tashin hankali yana kiran sunanta.
Bata koma motsa ba. Da sauri ya shiga toilet ya ‘Debo ruwa ya watsa mata. Ta farka idanunsa cikin nasa.
Kamar majigi abubuwan suka shiga dawo mata a kai. Kamar yanzu suka faru kamar kuma irin mafarkin da
ta saba. Ba mafarki ba ne! Haka wata tsawatacciyar zuciyar ta ta tunatar da ita. Dahdahnki Amani,
Dahdahnki ne yake amfani da mutum mutuminki yana wasu abubuwa da ta tabbatar having sex yake da
ita. Da mutum mutumin yake saduwa. Ta runtse idonta tana jin wani irin k’una a ranta. Da gaske wannan
ne dalilin da yasa kullum take jin sha’war Dada da k’aunarsa a ranta…. Wasu kalar hawaye masu zafi suka
shiga zubo mata. Idanunta cike da hawayen ta sake zubesu cikin na Dahda. Da shima yake kallonta
fuskarsa cike da tausayinta ko ya ce tausayin kansu duk su biyun. Hannu ya
Saka zai kama hannun nata Amma cikin zafin nama ta janye hannunta da sauri tana jifarsa da wani irin
kallo mai bayyana tsana murararan… da gaske ta tsani Dahdah a wannan daren ta tsanin kallonsa as
mahaifinta. Bata kuma k’i Allah ya ‘d’au ranta ba da wannan tashin hankalin da take ciki. Sai yau ta
tabbatar da Dahdah matsa fi ne! Matarsa Matsafiya ce!! A gidan matsafa suke zaune, matsafa ne suka
rainesu suka ciyar da su da abincin haram… “Aman… ki tsaya….” Dahda ya furta cikin rarrabewar
murya. Da sauri ta dakatar da shi ta hanyar toshe kunnenta da wani irin k’arfin murya mai bayyana tashin
hankalinta ta furta “Bana son ji! Bana son jin komai Dada. Na tsaneka na tsani dukkan abinda za ka ce,
idona ya bayyana min gaskiya yau. Ashe tsaface ni ka yi, ka cika zuciyata da tarin k’aunarka, ashe tsaface
ni ka yi kake biyan buk’atarka da ni shi yasa duk duniya nake jin sha’awarka abinda sam yake haram ne
gare ni, na tsaneka kuma zan bi duniya a yau na tsani in kalleka a matsayin mahaifina Mugu kawai!” Ta
furta tana sake sakin wani irin kuka mai k’arfin gaske. Dahda runtse idonsa kawai ya yi yana fisgar lips
d’insa da suka sake wani irin ja, idanunsa suka dinga k’ank’ancewa… Har suka lumshe don kansu. Yana jin
Amani ta sauka daga gadon cikin wata irin tafiya mai bayyana galabaita da raunin da zuciyarta da gangar
jikinta take ciki ta fice daga d’akin. A diririce take neman k’ofar da zata fitar da ita waje. Idonta ya sauka a
kan Babyn robar da tsayin da komai kama suke da ita ba ta yarda za’a yi idan ka ga y’ar tsanar nan ka ce
ba Amani ba ce, don kamar ita ce a tsaye. Hawaye ya dinga zuba mata. Tana sake kallon y’ar tsanar da
take kwance ba kaya a jikinta yarda ka san itace don suffa da komai irin ta mutum ce hatta yanayin
fatarsu… kuma jikin da laushi ba kamar y’ar tsana ba… ta runtse idonta. Tana jin zafin da zuciyarta take
yi yana sake hauhawa. Har ta na bugewa garin fita tsabar yarda idonta suka rufe bata cikin hayyacinta.
Dahda da yake tsaye yana kallonta ya cije bakinsa wata irin fisga zuciyarsa take yi, fusgar da ya tabbatar
da za’a auna jininsa a yanzu za’a tabbatar ya hau kuma zuciayrsa ya san k’iris take da ta samu attack. Ya
zube a saman kujerar cikin takaicin kansa da dana sani fal da ya cika zuciyarsa. Tsoronsa guda kada Amani
ta bayyana wani sirrin nasa. Da wani ido zai yiwa mutane bayani har su fahimce shi. Fusgar gashin kansa
yake kawai yana datse lips d’insa kamar sune suka masa laifin…
K’afarta rawa kawai take sanda ta isa d’akinsu. Ta zube saman gadon tana sake sakin kuka sosai idonta
cikin hoton mahaifiyarsu da take ta zabga murmushi. Cikin wata irin murya Amani ta furta “Ina son na
biki Ina son na Mutu, na gaji da halin da nake ciki zuciyata ciwo take Maahmeey. Wayyo Allah!” Ta fa’da
tana sakin nishi ha’de da dafe zuciyar… wannan ne ya farkar da Imani ta farka a razane ganin kamar
Amanin bata cikin hayyacinta. Da sauri ta kama hannayenta tana furta “Gaya min Amani menene?” Bata
mata magana ba illa fa’dawa da ta yi jikinta tana sake sakin kuka furucin Ina so na Mutu shine kawai a
bakinta. “Mutuwa nake so Imaan, na gaji da gidan nan. Na gaji da halayya da ‘dabi’a irin ta mutanen
cikinsa, a wannan daren na tsani Dahda na kuma tsani na cigaba da kallonsa a matsayin mahaifina,
Moddi da Safna matsafa ne, wallahi Imani a gidan Matsafa muke rayuwa….” Sai kuma ta rungumeta
jikinta na cigaba da kakkarwa tana sake kallon abinda ta gani cikin duhun idonta… da k’arfin ta sake furta
“Matsafa ne, mu gudu mu bar gidannan Imani kafin su shanye jininmu…” Imani ta shiga wani irin shock
tun kafin Amanin ta bata labarin abinda ya faru, ta san koma menene tashin hankalinsa ya kai inda ya kai.
A idon Amanin take hango rashin nutsuwa, so take ta ji koma me ye don haka da wani irin hanzari ta
shiga jijjiga ta tana furta “Tashi ki gaya min, kin bawa Dahda kan ki ne? Ya kusance ki ne?” Amani ta
lumshe ido tana d’aga kai ta furta “Ya kusance ni, kuma ba tun yau yake kusantata ba wallahi….” Wani
irin Zare ido Imaan ta yi, tana jin yarda zuciyarta ta wani irin bugawa ga wani nauyi da ta mata. Bata San
sanda ta yi baya ba tsabar jirin da take ji, duk da a zaune take. Da k’yar bakinta Ya furta “Innalillahi wa
inna ilaihirrajiuna! Amma baki tab’a gaya min ba, Amani, me yasa? Me yasa kika b’oye min?” Amani ta
runtse idonta tana fusgar leb’enta ta furta “Nima ban sani ba sai yau, sai yau na San dukkan wannan halin
da na shiga Dada ne sila, amfani yake da mutum mutumina yana having sex da ita, wallahi tana nan a
d’akin sirrin sa, irin d’akin da ya hana mu shiga a gidansa, yau k’addara tasa na shiga ashe Allah yaso Ya
bayyana min gaskiya ne, yaso ya nuna min wanene Dahda…” ta runtse idonta kafin ta furta “Sai na gansu
da ita, yana sex da ita, wallahi Iman kamar ni a zaune haka Toy D’in take…” Imaan ta runtse ido kafin ta
mik’e a fusace ta yi hanyar waje tana fincikar hannun Amanin “Mu je, zo mu je mu gani. Wallahi idan
haka ya tabbata da kaina zan tonawa Dada asiri, sai na gayawa Duniya waye shi?” Amani bata ji wani
shakka ba tabi bayanta. Suka fita zuwa parlorn. Sai dai ba alamar k’ofar zata tab’a bu’duwa haka suka
dinga buga k’ofar Amma shiru. Jikinsu a sanyaye suka koma d’akin su. Idonsa fal hawaye…
Juye-juye kawai yake a gadon. Yana jin yarda zuciyarsa take wani irin zafi… a hankali ya dinga Jin bugunsu
ya tabbatar su ne, amma ba zai iya bu’dewa ba. Yana jin kunya tabbas yana jin kunyar ya kalle su don ba
zai iya yi musu bayani ba. To ya ce musu me? Ya runtse idonsa kawai kafin ya mik’e hannayensa a aljihu
ya fita daga bedroom D’in. Tafiyar yake kamar Wanda ba damuwa a ransa da k’arfinsa ya isa bedroom
D’in nasu. Ya ci sa’a ya samu k’ofar a bu’de. Idonsu suka sauke a kansa suna masa kallon tuhuma, kallon
da yake bayyana tarin tsanarsu gare shi. Hannayensa a aljihu ya isa wajensu. K’ok’ari yake sosai wajen son
sarrafa zuciyarsa sai dai bashi da makamin da zai kare kansa. Don haka ya lumshe idonsa kawai. A karo na
farko a gaban yaransa hawayensa ya d’iga. Hawayen da yake bayyana ragwantakarsa a yau, duk da
kasancewarsa jarimi mai k’ok’arin b’oye damuwarsa Amma yau kam ya kasa, ya bayyana rauninsa a gaban
yaransa. Jikinsu ya yi sanyi, zafinsa da suke ji ya fara narke wa zuwa tausayi, tausayin da basu San
dalilinsa ba, basu San me yasa ba? Musamman Imani da ta dinga jin kamar taje ta rarrashe shi. Ya da’de a
haka yana hawayen suma suna nasu. Duk zafin da zuciyar Amani take yi sai ta neme shi ta rasa. Tsanarsa
da take ji ta gudu, wata irin tarin k’aunarsa ta sake ji a ranta soyayya mai zafin gaske da take jin zata iya
aikata komai saboda taga ta kawar masa da damuwa. Ta dinga binsa da kallo tana lumshe idonta jin
husky voice d’insa yana furta “Am sorry Ama…. It wasn’t my fault, zuciyata ce In sha Allah komai zai
zama labari duk da na San Nine silar afkuwar halin da nake ciki, Soon zan maku bayani Amma kafin nan
please keep this a secret….” Daga haka ya lumshe idonsa sai kuma ya fara tafiya da baya da baya. Amani
ta dinga kallonsa tana jin kamar ta tashi ta rungumoshi ta lallashe shi. Tana kallo ya fice ya bar musu
k’amshin sa a cikin d’akin. Sai kawai ta rungume pillow tana sake sakin kuka. A sannan take jin zuciyarta
bata mata adalci ba… Imani bata lallasheta ba don itama kukan take kanta a saman bayan Amani ta furta
“Sister, mu rufawa Dada asiri, a idonsa na hango ba laifinsa ba ne, da gaske yake ba laifinsa bane, ban san
wace kalar k’addara ba ce take bibiyar rayuwarku daga ke Har shi…” Bata mata magana ba, don ita
abinda ya dameta ya dameta, bakomai ba ne sai wani irin k’aunar Dahda soyayyarsa da k’iyayyar sa da
suka caku’de mata a zuciya ta rasa a wani muhalli zata ajiye Dahda masoyi ko mak’iyi, ko kuma Mahaifi?
A daren ranar kam basu yi barci ba, sun tashi sun yi Sallah kowannensu Ya dinga gayawa Allah
damuwarsa da son ya magance masa ita. Sai sannan suka ji sanyi, suka kuma samu sauk’in abinda suke ji
a zuciyarsu, bayan Asuba barci ya d’auke su.
Shirun da Didi ta ji basu fito ba, yasa ta gaji da jira ta kalli Fateemah ta ce taje ta taso su. Time D’in k’arfe
10:00 na safe. Da k’yar Amani ta bu’de nauyayyen idanunta da suka kumbura fiye da na Imani, ta zube su
a cikin na Umma Teey da take kallonsu cikin matuk’ar fa’duwar gaba. A kasalance ta ce “Me ya same ku?
Me ye haka? Me ya faru?” Lumshe ido Amani ta yi tana kokawa da hawayen da ya kasa tsayawa daga
idonta. Hakan yasa fargabar Umma teey ta sake yawaita ta zauna gabanta na fa’duwa sai dudduba jikinsu
take. “Ku gaya min mana.” Imani ce ta sauke ajiyar zuciya kafin ta kama hannun Umma Teey D’in. Tana
sakin ajiyar zuciya da k’ok’arin kawar da damuwarta ta furta “Bakomai fa, waccan matsalar ce dai ta
Amani har yau bata daina ba.” Umma Teey tausayin yaran ya sake kamata sai kawai ta jijjiga kai tana furta
“Soon, zata daina In sha Allah, ina nan ina addu’a, lamarin ne akwai sark’ak’iya. Ina so dai ku cigaba da
rufawa mahaifinku asiri Har muga abinda hali zai yi, kun ji?” D’aga kansu suka yi. Suna furzar da huci
kusan a tare. Umma T,ta ce ku tashi maza ku shirya Didi na can hankalinta yana nan, duk ta damu, kuma
daga yau ina son ku koma sashenta da kwana gwara kuna kusa da ita, Ya fi wannan zaman naku anan da
hankalina sam bai kwanta da shi ba.” Basu musa mata ba, suka yarda da abinda ta ce, don kam zamansu
anan su da kansu sun san bai kamace su ba.
****
A daidai lokacin Safna na tsaye gaban Ramin data aikata komai, cikin tashin hankali take bin Ramin da
kallo tana cije yatsa. “Kan Uba!” Ta furta tana kallon yarda aka tone komai. Tashin hankalinta yana
hauhawa bata manta garga’din bak’in bokan ba, “Kada ki bari kowa ya san kin birne abin nan, idan har
wani ya gani tabbas kina cikin matsala. Zufa ta dinga zubo mata, ganin ko alamar kayan sihiran nata,
“Akwai Matsala Safna, duk wani sihirinki ya warware asirinki Ya kusa tonuwa!” Ta dinga jin muryar bokan
a kunnenta… jikinta na rawa ta zube a wajen. Zuwa ta yi dama a lokacin ta zuba rubutun da ya sanar
mata idan safiya ta yi taje ta zuba a kai. Sai dai taga wannan tashin hankalin. An tone Ramin an kuma
kwashe tarkacen Sihirin. Zafi zuciyarta take yi irin zafin da take jin da zata ga Wanda ya mata hakan, sai ta
kashe shi Har lahira… Idonta ne ya sauka akan hular Amani da zobenta… da sauri ta saka hannu ta
‘dauke su cikin zafin nama kamar wacce ake wa Gangi ta juya a zafafe ta nufi cikin gidan. Kai tsaye
d’akinsu Amani ta nufa ta tura k’ofar da dukkan k’arfinta. Idonta ya sauka a kansu suna yafa mayafi da
alama Sun shirya zasu fita daga d’akin. Ta watsa musu kayan a gabansu tana furta “Na Uban waye a cikin
ku?” Imani da sauri ta kalli Amani don ta San nata ne, hularta ce ta jiya data kwanta barci da ita… ta
waro ido ganin Amanin ta mik’e cikin taku mai nuna isa da rashin kunya zalla ta isa gaban Safnan tana
mata wani irin fisgaggen kallo, mai bayyana wulak’ancinta zalla… a gabanta ta tsaya tana sakin wani
murmushi ta nuna kanta tana furta “Na Amani Imaam Moddibo ne….” Safna ta k’ank’ance idonta cikin
na Amani, tsanar yarinyar na sake girmama cikin zuciyatta ta dinga jin tamkar ta shak’ota ta mutu, amma
idanun yarinyar a yau Sun razanata Sun kuma firgita ta. A idanun Amanin ta dinga hango rashin kunya
zalla da wani irin kwarjini da ba shakka idan ta cigaba da tata masifar Amanin zata iya tona mata asiri.
Zata iya fallasa sirrinta ta sanar da zuri’ar Lami’do wacece ita? Sai kawai ta cije baki, k’walla tana shirin
zubo mata. Ba k’wallar komai ba ce sai ta rashin sanin madafa, da rashin sanin abinda zata aikata… cikin
k’unar zuciya ta furta “Kin cuce ni Amani, kuma wallahi ba zan barki ba sai kin biya abinda kika aikata
min, sai na saka ki bak’i ciki fiye da Wanda kika sa min a cikin kwanakin nan zan mayar da rayuwarki
miserable…” daga haka ta juya ta fice cikin mutuwar jiki. Imani ta dinga kallon Amani a firgice ganin wata
irin da Amanin take hankalinta kwance kafin ta furta “Before ta yi making life d’ina miserable ni na mayar
da tata, matsafaciya kawai….” Juyota Iman ta yi a fusace tana furta “Ba zaki daina shiga sabgar matar
nan ba ko? Ba zaki fita hanyarta ba ko? Sai ta cutar da rayuwarki?” Amani ta dafa hannunta tana
murmushi ta furta “Wait and See, ba abinda zai faru sai alheri, In sha Allah sai naga bayan matar
nan….na tsaneta Imani, kuma ko yanzu na San burina daf yake da cika.”
Daga haka ta saka kai ta fice daga d’akin. Tana jin zuciyatta fresh kamar ba wata tarin matsala a tare da
ita.
Babban Parlorn Didin taf yake da mutane. Wa’danda suka zo taya ta murna. Yau bakin Didi Sam ya k’i
rufuwa don a yau ne zata saka a kai ku’din auren Moddi. Auren da take ji idan ya yi shi dukkan
matsalolinsa da nasu za su kau. Tana kallon k’aninta Kawu Jauro ta furta “Duka a kai har ku’din har lefen
idan ta kama a basu Har sadakin bana son auren nan ya wuce sati biyu Jauro, ka gaya musu bama
buk’atar komai sai matar kawai.” Jauro ya ‘d’aga kai cike da gamsuwa. Amani kuwa gabanta ne kawai yake
fa’duwa haka kawai jin wai auren Dada za’a je nema. A da kam ta fi kowa son Dada ya yi auren Amma yau
sai taji wani abu ya dunk’ule mata a k’irji jin abinda Didi take cewa. Hakan yasa ta sulale daga cikin
mutane ta shige d’akinsu na sashen Didin tana shiga ta danno k’ofa. Zuciyarta na bugawa ta lumshe ido
tana jan Innalillahi a ranta don idan har ba mafarki take ba, ji take kamar kishin Dadan take, kishi mai
zafin gaske mai dagargaza zuciya da saka zafi a cikin zuciyar…. Ta runtse idonta tana furta “Ya Allah! Me
yasa ne?” Ta fa’da tana kwanciya saman gadon.
Iman kuwa farin ciki ne ya sakata neman idanuwan Amanin don su yi farin cikin tare ko ta hanyar kallon
juna ne, sai dai bata ga Amanin ba. Don haka ta mik’e zuwa cikin gida don neman Amanin a daidai
Sitroom da Dahda yake zama da bak’i. Ta fara juyo sautin muryarsa kamar waya yake, kamar kuma
magana yake da wani a kusa da shi… “Wannan karan fa na shirya da gaske nake zan aikata abinda kuke
so, zan cika muku burinku zan kusanceta……” Nimfashin Iman ne ya kusa d’aukewa tsabar tashin hankali
bata San sanda ta yi baya ba, don idan Har zuciyarta ta fassara abin daidai Furucin Dada yana nufin zai
kusanci Amani don cikar wani burinsa, Wanda ta tabbatar bakomai ba ne, sai SON DUNIYA…….
(wannan littafin book one ne free, book 2 and 3 paid ne. A biya 500 cikin wannan asusun 2118666253
UBA. Don cigaba da jin labarin Moddin Didi, da Amanin da Dahda. Wa ke da nasara tsakanin Amani da
Safna. Book 1 daf yake da k’arewa.)
JIKAR NASHE★✍️HADARIN GABAS……
28.
NAZEEFAH SABO NASHE★✍️
08033748387.
BRIGHT PENS SECOND BATCH…
A gigice ta ja da baya da sauri, don bata son Dahdan ya ganta. Sai dai aikin gama ya riga Ya gama, don
tuni idanunsu suka ha’de da juna. Ta Ware ido tana toshe bakinta da k’ok’arin ha’diye kukan da yake son
taho mata. Sai dai ina bata da juriyar rik’e wannan kukan tuni hawayen ya kufce ya dinga zuba