Showing 75001 words to 78000 words out of 87659 words
Chapter 26 - HADARIN GABAS Book Complete By Nazeefa Sabo Nashe.pdf
bai san ta inda zai musu bayani su fahimce shi ba. Didi dai wani irin nishi
kawai take, hakan ya ankarar da shi Ya ‘dau waya ya kira Doctor. Amma kafin zuwa Doctor Didi ta ce lallai
sai an fitar da ita daga gidan Moddi ta daina ganinsa. Bata son ganinsa ta tsane shi. Umma T ce ta dinga
bata hak’uri ta saka aka mayar da ita ‘d’akinta amma still hankalinta baya jikinta, bata cikin nutsuwarta
hakan yasa Umma T ta sake shiga tashin hankali bata son Didin ta yiwa Moddinta baki. Suna shiga d’akin
ta rufo k’ofar ta saka Didi a jikinta tana sake kwantar mata da hankali. “Ki yi hak’uri Didi, Moddi a yanzu
addu’ar ki yake buk’ata, amma k’addarar auren Safna ne ta cilla shi cikin wannan halin.” Nan Umma T ta
shiga bata labarin abubuwan da da ita Didi bata sani ba. Didi ta dinga kallonta da wani irin shock ta furta
“Fateemah, me yasa kika b’oye min hakan? Me yasa a sanda na ce Miki me yasa su Magajiya zasu bar
gidan nan me yasa kika min k’aryar akan Moddi yafi son matarsa ne da su shi yasa zasu tafi sun gaji,
sanda kika bijiro min da maganar aurensu da kin gaya min hakan ai da ba wani ja zan amince, me yasa
Fateemah yanzu kin ga illar shirunki ko? Kinga halin da kika jefa mu a ciki ko? Burin Safna ya cika Moddi
ya kusanci y’ar cikinsa, ya b’ata mata rayuwa da wani ido zan kalli jama’a idan Safna ta tona asirin nan…”
“Ba zata tona ba Didi, ni na San Safna ba zata tona ba, abu guda ne dole a mata abinda take so dole
Moddi ya fasa auren da ya yi dole ya amince su rabu da matar, shine na San burinta, to za’a cika mata
burinta, in dai akai haka ina tabbatar miki ba zata furta zancen nan ga kowa ba, zata zauna matsayin
matar Moddi ita ka’dai as she wish…” Didi ta dinga k’ok’arin tattare yawun bakinta ta ha’diye da k’yar,
tana jin d’acinsa a mak’ogaranta. Zuciyarta na cigaba da bugu. Har ta sume bata sani ba. Allah ya taimaka
a lokacin Doctor ya zo. Ya yi k’ok’arin taimaka mata da duk abinda zata buk’ata.
Su Didi na fita Moddi ya zube a saman Otman chair da take d’akinsa. Goshinsa kawai yake durza yana jin
hayaniyar Safna a saman kansa. Muryarta a sama tana furta “Idan Har kana son na rufa maka asiri wallahi
sai ka yarda da duk shara’din da zan gaya maka…” ya ‘d’an bu’de ido yana kallonta kafin ya ja hannunta
Ya fitar da ita daga d’akin, ya mayar da k’ofar yana murza key ya furta “We will talk about it later….”
Sannan ya nufi secret room d’in da yake ‘d’akin. Zuciyarsa na wani irin bugu ya saka hannu Ya bu’de
‘d’akin. Ta ‘d’ago a fusace idonta ya yi luhu luhu gashin kanta a hargutse kamar mahaukaciya sabon kamu.
Ta zuba masa idanuwan nata. Tana sake jin wata irin wutar tsanarsa da take ruruwa a zuciyarta…. Da
wani irin hanzari ta wawuro side lamp da take gefenta gadan gadan ta kwa’da masa ita tana furta “Na
tsaneka, na tsaneka Dada, na tsaneka Moddi kuma ba zan yafe maka ba wallahi…….
(Na biya bashin na jiya, As we all know bana posting weekend sai Allah ya kai mu Monday. Ku cigaba da
payment into this account don book 1 daf yake da k’arewa. Kuma kaf labarin ba’a fara komai ba.
2118666253 UBA 500, aji na musamman 1k.)
JIKAR NASHE✍HADARIN GABAS…….
NAZEEFAH SABO NASHE★✍️
08033748387.
BRIGHT PENS SECOND BATCH
30.
Cikin wani irin hali da shi kansa ya kasa controlling kansa gangar jikinsa da zuciyarsa. Ruhinsa gaba d’aya
baya tare da shi, kamar a maye yake kamar kuma a buge yake a haka komai ya kasance, k’addarar
kusantar junansu a daren ta afku, cikin wani irin hali da su kansu basu sani ba, idonsa ya rufe burin juna
kawai suke…. Sai da ta ji shigarta jikinsa ya bu’de kuma abinda kowace budurwa ke alfahari da shi,
Sannan ta sake fita daga hayyacinta. Wani irin barci mai nauyin gaske barcin da su kansu basu San yaushe
ya ‘d’auke su ba…
A gadon asibitin wani irin fa’duwar gaba ne ya samu Safna. Ta dafe k’irjinta tana karanta addu’oin da ita
kanta ta san da wuya Allah ya amsa mata. Tana tare da tarin manyan laifukanta. Ta sani mai afkuwa ta
afku, ta cika burin Alwan gefe d’aya tana tunanin nata burin ya cika. Burin mallakar Imaam Moddibo,
ruhinsa dukiyarsa. Zata juya shi son ranta sannan zata yi amfani da wannan damar wajen threatening
danginsa. Ta lumshe idonta tana jin zafi a k’asan ranta Wanda ba na komai ba ne sai na tsananin kishi.
Yau Imam ya kusanci budurwa Ya ji d’and’anon budurwa zai gane tarin banbancin da yake tsakanin
budurwa da bazawara. Sai ta dinga jin wani d’aci a ranta. A zafafe ta fisge ledar drip ‘din da yake
hannunta sannna ta mik’e, idanunta akan Imaan da take zaune itama duk ta rasa nutsuwar, wani irin
firgici take ji a ranta. Ta kira wayar Amani yafi a k’irga ba ta ‘daga ba, ta kira Didi itama shiru. Ta kira
Umma Talatu ta tabbatar mata komai da kowa lafiya, kuma Didi Sun kulle sashensu balle ta kai mata. Sai
ta mayar da kiranta kan Dada shima still bai ‘d’auka ba. Haka ta gaji ta zubawa wayar ido tana jin fa’duwar
gabanta na sake k’arfi. “Tashi mu tafin da Safna ta furta shi ya dawo da ita cikin hayyacinta ta Ware
idonta kafin ta mik’e a hanzarce, don tafiyar ita tafi buk’ata, wannan yanayin da take ciki ba zai zama
bakomai ba, dole akwai abinda yake faruwa Wanda ba ta fata mummunan mafarkin da ta yi ya zama
gaskiya. Idan kuwa hakan ta faru bata jin zata yafewa Dada da Amanin kanta. Jiki a sanyaye take bin Safna
da take tafiya da k’arfinta kamar ba patient ba da kallo. Sai ta samu kanta da k’aryata ciwon Safnan…
zuciyarta ta tsananta bugu tana fatan ba wata kitimirmira Safnan ta shirya ba. A motar Safnan da aka bari
a asibitin suka nufi gida. Cikin wani irin rough driving Allah ne ya kai su lafiya. Horn ta dinga zabgawa mai
gadin irin Wanda ta tabbatar zai gigita shi. Ai kuwa ya gigitashin don da sauri ya fito a mugun gudu. Ya
danna remote gate D’in ya zuge ta shiga da motar da wani irin gudu kamar zata take ma’aikatan gidan. Da
sauri suka koma gefe suna mamakin mai yasa ta wannan gudun. Ko jakarta bata d’auka ba ta fita a fusace
sai Iman ce ta rufe k’ofar motar. Tana taku kamar tana tafiya ne da zuciyar ta, don yanayin takunta
yanayin bugun zuciyarta. Ta San komai ya faru kuma recorded kamar yarda ta mak’ala mitsitsiyar camera
a ‘d’akin. Hannunta na rawa ta saka zata bu’de part ‘‘d’in Imam ‘din sai ta juya ta kalli Iman da ta biyo
bayanta. Wani irin fusataccen kallo ta watsa mata, Wanda ko bata fa’da ba Iman ‘din ta San garga’di ne
take mata, na kada ta sake ta kusanto k’ofar. Iman ta yi baya ta koma part ‘din Didi.
Yarda hannunta ke rawa haka jikinta yake b’ari sanda ta tura k’ofar part ‘din Imam ‘din. Haske ne ka’dan a
‘dakin, sai wani kalar azababben k’amshin turare da ya shiga hancinta. Zuciyarta ta cigaba da bugu. Idonta
a rufe ta danna Switch ‘din wutar ‘d’akin. Idonta ya hango mata su, da gaske komai ya faru don ga Amani
nan bisa k’irjin Ubanta tana barci, shi kuma ya rungumeta sosai… Wani irin ihu Safna ta saka Ihun kuma
bai saka Sun farka ba. A fusace ta bu’de Fridge ‘din da yake d’akin ta bu’de ta ‘d’auko ruwa mai shegen
sanyi ta watsa musu. A gigice suka bu’de ido a tare, kuma hankalinsu a take ya dawo abin ya dawo musu
kamar flash. Da sauri Amani ta janye jikinta tana Ware ido sanin cewa wannan ba mafarkin da ta Saba
bane, don da gaske take jin wani irin zafi a k’asanta, zafin data tabbatar na rasa budurcinta ne…. Da sauri
ta runtse ido jin Ihun da Safna ta sake yi, ihun da ta tabbatar Didi zata ji ta, don windown ventilation ‘din
d’akin Dadan yana fuskantar na Didi kuma duk a bu’de suke. still a cikin maye take don ji take kamar ta
fa’di duk da a zaunen take, amma fa komai ya dawo mata daki-daki kamar majigi da sauri itama ta zabga
nata ihun. Dahdan ma idonsa a runtse suke kawai. Amma dukan da Safna ta kaiwa Amani ya saka ya
bu’de idonsa. Da sauri ya rik’e hannunta “Don’t touch her…” ta fisge hannunta tana masa wani irin kallo
daidai lokacin da Bugun k’ofar Didi da Iman ya cika musu kunne… Safna ta tafi zata bu’de da wani irin
jarumta da fisgo muryar da yake tunanin Anya tasa ce ya furta “Idan kika bu’de a bakin aurenki, idan
maganar nan ta fita shima a bakin aurenki….” Da sauri ta juyo tana zuba masa wani irin kallo. A zafafe ta
ce “Imaam, kana da courageous har kana iya kallo na ka gaya min haka, ni zaka yi threatening da
wannan….” Cije bakinsa ya yi fuskarsa a d’aure sosai ya zira rigar jallabiyarsa, wata irin kunya yake ji
dannewa kawai yake. Ya isa gefenta a fisge yake wani kallonta “Am telling you the truth, ba laifin yarinya
ba ne as we all know nima ba laifina bane, ke kika jawo komai ke kika amince na yi ku’di ko ta wani hali,
so ga hanyar da son ku’dinki ya kai mu nan….” Ihu Amani ta sake saki tana jin zafi a ranta burinta ta iya
mik’ewa ta dak’umi Dada ta shake shi shi da Safna su Mutu. Idan har lissafinta yana tafiya daidai sun yi
amfani da ita ne don son duniya da son su yi ku’di. Tafarfasa zuciyarta kawai take tana jin bugun k’ofar
Didi. Ba zata iya bu’dewa ba don bata da lafiya, jikinta ciwo yake kamar yarda k’asanta ya matsa mata da
ra’da’di da zugi… tana jin Safna ta saki wata shigiyar dariya tana furta “Ni na jawo ko Imaam, to zan
gayaw duniya waye kai zan nunawa duniya abinda ka aikata da y’ar cikinka, zan fallasawa duniya wannan
vedion Har Uwarka Didi wallahi sai na nuna mata sai dai hakan ya yi ajalinta!” Imaam da yake tsaye ya
dinga jifanta da wani irin kallo yana cije bakinsa, kafin ya furta “Bar ‘d’akin nan Safna kafin ranki ya b’aci,
zan iya aikata miki komai I swear…” ya fa’da yana cusa hannunsa cikin tarin sumar da take kansa cinkus.
Safna ta share hawayenta tana furta “Za ka sani Imaam.” Tana kallo ya fisgo hannun Amani ya bu’de wata
k’ofa Ya tura ta ciki, ba zai so Didi ta ganta a haka ba. Don haka duk turjewar Amanin bai sake ta ba sai da
ya saka ta a cikin d’akin, bedroom ne babba da ya sha kayan alatu. Ya fito yana kallon Safna da still take
tsaye kuma har lokacin Didi da Iman basu daina bugun da suke yi ba… hannu yasa ya ‘dau wayarsa ya
danna kiran Umma T. Umma T jikinta na rawa ta amsa wayar “Ki zo yanzu please!” Da sauri ta Ware
idonta tana furta “Me ka aikata Kiddo? Shi yasa tun ‘d’azu na kasa samun nutsuwa, me ka aikata na ce
maka.” Murya a can k’asa ya furta “Bakomai, ki zo please akwai matsala..” daga haka ya yi cutting kiran Ya
shige toilet daidai lokacin da Safnan ta bu’dewa Didin k’ofa. Didi tana kallonta cikin tashin hankali ta furta
“Ina Amani?” Safna ta rushe da kukan k’arya tana nuna mata wajen da ba zaka tab’a cewa d’aki ba ne don
ya saje da bangon wajen ba k’ofa. Didi ta ce “Ban gane ba, ina take?” Safna ta saka kuka tana furta “Ya
b’oye ta cikin d’akin sirrinsa, d’akin da yake ajiye tarkacen tsafinsa bayan ya mata fya’de….” A tare Didi da
Iman suka zube k’asa da alama dogon suma suka yi. Moddibo da bai San abinda ake ba, ya fito jikinsa
sanye da kayansa yana sake goge kansa. Ganin Iman da Didi a k’asa yasa ya ware ido yana kallon Safna, ya
yi kanta da sauri, yana furta “Me kika aikata musu?” Ta fincike hannunsa a wuyanta tana furta “Na gaya
musu abinda ka aikata, and so what? Wallahi ka sake ni sai na gayawa duniya abinda ka aikata, idan kaga
ban gaya musu ba ka saki matar da aka aura…” Bai bi ta kanta ba ya dai cije bakinsa Ya isa kan su Didi
yana shafa musu ruwa a fuska. Suka saki ajiyar zuciya a kusan tare. Didi ta kama hannunsa ta rik’e sosai a
hannunta tana furta “Ka gaya min Moddi, ka gaya min mummunan mafarkin da na Saba ne..” ya yi k’asa
da kansa hawayen idonsa yana zuba, Wanda shi kansa bai San dalilin zubar su ba, bai San a mizanin da zai
ajiye su ba. Ya matsa hannunta a hankali ya girgiza mata kai. Shigowar Umma T, da sauri ne ya saka shi
mik’ewa ya matsa daga wajen da suke… a fisge ta ce “Ina Amani?” Don burinta ganin Amanin ta kuma
tabbatar da ba abinda ya sameta. Ya cije leb’ensa kawai tunda Umma T taga haka ta tabbatar ya yi tsiyar
Ya aikata. Sai kawai ta sulale a wajen itama ta zauna cikin tashin hankali. Da muryar kuka take furta “Why
Moddi? Me yasa zaka saka mana ciwon da zamu kasa warke wa, Amani fa, Amani y’arka da ka haifa….”
Iman ma kukan take kawai. Shi kuma Uban gayyar ya yi k’asa da kansa kawai, shi ‘din ma ba wai yana
cikin sukunin zuciya ba ne, and bai san ta inda zai musu bayani su fahimce shi ba. Didi dai wani irin nishi
kawai take, hakan ya ankarar da shi Ya ‘dau waya ya kira Doctor. Amma kafin zuwa Doctor Didi ta ce lallai
sai an fitar da ita daga gidan Moddi ta daina ganinsa. Bata son ganinsa ta tsane shi. Umma T ce ta dinga
bata hak’uri ta saka aka mayar da ita ‘d’akinta amma still hankalinta baya jikinta, bata cikin nutsuwarta
hakan yasa Umma T ta sake shiga tashin hankali bata son Didin ta yiwa Moddinta baki. Suna shiga d’akin
ta rufo k’ofar ta saka Didi a jikinta tana sake kwantar mata da hankali. “Ki yi hak’uri Didi, Moddi a yanzu
addu’ar ki yake buk’ata, amma k’addarar auren Safna ne ta cilla shi cikin wannan halin.” Nan Umma T ta
shiga bata labarin abubuwan da da ita Didi bata sani ba. Didi ta dinga kallonta da wani irin shock ta furta
“Fateemah, me yasa kika b’oye min hakan? Me yasa a sanda na ce Miki me yasa su Magajiya zasu bar
gidan nan me yasa kika min k’aryar akan Moddi yafi son matarsa ne da su shi yasa zasu tafi sun gaji,
sanda kika bijiro min da maganar aurensu da kin gaya min hakan ai da ba wani ja zan amince, me yasa
Fateemah yanzu kin ga illar shirunki ko? Kinga halin da kika jefa mu a ciki ko? Burin Safna ya cika Moddi
ya kusanci y’ar cikinsa, ya b’ata mata rayuwa da wani ido zan kalli jama’a idan Safna ta tona asirin nan…”
“Ba zata tona ba Didi, ni na San Safna ba zata tona ba, abu guda ne dole a mata abinda take so dole
Moddi ya fasa auren da ya yi dole ya amince su rabu da matar, shine na San burinta, to za’a cika mata
burinta, in dai akai haka ina tabbatar miki ba zata furta zancen nan ga kowa ba, zata zauna matsayin
matar Moddi ita ka’dai as she wish…” Didi ta dinga k’ok’arin tattare yawun bakinta ta ha’diye da k’yar,
tana jin d’acinsa a mak’ogaranta. Zuciyarta na cigaba da bugu. Har ta sume bata sani ba. Allah ya taimaka
a lokacin Doctor ya zo. Ya yi k’ok’arin taimaka mata da duk abinda zata buk’ata.
Su Didi na fita Moddi ya zube a saman Otman chair da take d’akinsa. Goshinsa kawai yake durza yana jin
hayaniyar Safna a saman kansa. Muryarta a sama tana furta “Idan Har kana son na rufa maka asiri wallahi
sai ka yarda da duk shara’din da zan gaya maka…” ya ‘d’an bu’de ido yana kallonta kafin ya ja hannunta
Ya fitar da ita daga d’akin, ya mayar da k’ofar yana murza key ya furta “We will talk about it later….”
Sannan ya nufi secret room d’in da yake ‘d’akin. Zuciyarsa na wani irin bugu ya saka hannu Ya bu’de
‘d’akin. Ta ‘d’ago a fusace idonta ya yi luhu luhu gashin kanta a hargutse kamar mahaukaciya sabon kamu.
Ta zuba masa idanuwan nata. Tana sake jin wata irin wutar tsanarsa da take ruruwa a zuciyarta…. Da
wani irin hanzari ta wawuro side lamp da take gefenta gadan gadan ta kwa’da masa ita tana furta “Na
tsaneka, na tsaneka Dada, na tsaneka Moddi kuma ba zan yafe maka ba wallahi…….
(Na biya bashin na jiya, As we all know bana posting weekend sai Allah ya kai mu Monday. Ku cigaba da
payment into this account don book 1 daf yake da k’arewa. Kuma kaf labarin ba’a fara komai ba.
2118666253 UBA 500, aji na musamman 1k.)
JIKAR NASHE✍HADARIN GABAS……
31.
NAZEEFAH SABO NASHE★✍️
08033748387.
★★★★★
Hannu yasa inda yaji danshin ko bai duba ba, ya san jini ne, ciwo Amani ta ji masa. Ya cancanci haka ko na
ce fiye da haka a wajen ta. Don haka bai ji zafi ba, madadin haka ma tausayinta ne ya cika masa zuciya. Ya
lumshe ido bai damu da jinin da yake zuba daga goshinsa ba, burinsa isa wajenta kawai ta amince kuma
ya taimaka mata. Sai