Showing 93001 words to 96000 words out of 163788 words
Chapter 32 - KYAUTAR ALLAH COMPLETE by Amina umar faruk.txt
babu uban daya isa yahanani cigaba da lasa wlhy ya kareshe fadi tareda shekewa da dariya, yace tabbas sai nadauki fansa sannan yacigaba dazukar sholi-shodin sa cikin nutsuwa.
*Jana* kam tana shiga daki tafada kan gado tareda fara shafar kanta kamar yadda tasaba, sannu ahankali ta gangara da hannun ta kasan ta tafara fingering din kanta,
_*Wa'eyazubillahi batako tsoron jinnil ashikh ya shigeta, ya Ubangijin mu Allah kai mana tsari da, aikata ire-iren wayan nan muyagun ayyukan ameen.*_
Saida *Jana* ta dauki tsawon lokaci tana aikata wannan kazami aikin sannan tabari, bayan ta tabbatar ta gamsu sannan ta tashi tashiga toilet tayi wanka tafito, tashirya cikin riga da zani na atamfa bata tsayayin kwalliya ba, saita yafa dan karamin gyale tareda daukar pos dinta tafita, security suna tsaye ta wuce tanufi bakin _get_ har zata bude kofa sai baba megadi yafito da sauri yace Hajiya kinsan yallabai yace" kar na sake bari kifita,
Dariya tayi tace lah! baba aishi" yabani izinin fita dama zan shiga gidan "Baffa Al-mustafa ne na gaida su", dasauri yace to to to Hajiya a dawo lafiya yafadi tareda bude mata kofa ta fita tareda cewa to tana sakin wani shu'umin murmushi.
*Habeeb* da *Deeya* kam suna shiga dakin shi sai suka cire kayan su, suka nufi toilet don yin wanka, bayan su gama sai *Habeeb* yace suyi alwala inda da sauri *Deeya* tace kai! Hmm din na ai lokacin sallar la'asar beyi ba fa, yace "eh haka ne kuma fa to muje muyi lafila raka'a biyu ko?..tace to bayan sunyi alwalar sun fito sai suka feshe jikinsu da turaruka masu sanyi kamshi, sannan yasa wata farar riga iya guiwa gabanta budadd'ene saidai tana da igiyar da za'a kama akulle ta baya, sannan yadora jallabiyya milk color asama ita kuma tasa wata milk din riga me hannu shimi itama iya guiwa ta tsaya, sai tasa hijab zumbulele wanda yarufe mata har kafa sannan yaja su sallah.
Bayan sun idar sai yajuyo yadora hannunshi a kanta yai addu'a, sannan yafara yi mata wasu yan tambayoyi akan addini cikin jin kunya take bashi amsa, musamman tambayar karshe dayai mata akan wankan Janaba wanda saida taji faduwar gaba tareda tsoro, domin dai itaba jahila bace tasan kome ake nufi da wankan Janaba tunda anyi masu bayanin sa a islamiyya.
Bayan yagama yimata tambayoyi sai yamike yacire jallabiyyar, sannan ya dagata itama yacire mata hijab murmushi yayi ganin tsoro karara ya bayyana fuskarta Daukan ta yayi cak! yadora akan gado ya kwantar da'ita tareda yimata runfa, cikin hikima ya kauda tsoron ta hanyar yimata cakulkuli yana fadi yauwa *Leemah* ta nuna mun girman naki nagani, dariya tafara tana fadin to tsaya nanu na maka yace "a ah bazan tsaya basai kin muna mun,
Cikin dariya tace Hmm din na ka tsaya konima na rama cakulkulin, cike dazumudi yace rama *Leemah* ta aikam take tafara yi masa tana dariya shima dariyar yake me cike da wani irin shaukin kaunar ta, sai kuma suka cigaba da yan wa sannin su da sukeyi a duk lokacin da zasu yi bacci, sannu ahankali wasan yarikid'a yakoma wani irin kala na musamman wanda *Deeya* batasan dashi ba sam, hakan ne yasa gaba daya jikinsu yadauki rawa musamman ma ita.
Cikin rawar murya zatayi magana ya hanata ta hanyar fadin shitttttt!, cikin wata rikitacciyar murya ahankali yace yi shuru *Leemah* ta zanyi mana addu'a kinji?..cike da tsoro ta gyada Kai, ahankali yafara addu'ar saduwa da iyali hakan yasa ta rufe ido tareda cikin wani irin yana yi ahankli tafara jujjuya kanta, domin jitayi wani bakon al'amari yana kokarin shiga jikinta,yana gama karanta addu'ar sai yahad'e bakinsu guri guda tareda Jawo bargo ya rufe su.
_Ayya su Leemah za'a shiga samun many lol, to mudai sai mu ce a fito lafiya *Habee-Leemat* ๐._
*Jana* kam tana fita sai tanufi gidan Baffa Al-mustafa kamar zata shiga sai kuma tafasa tabi wani lungu,dazaya hadata dawani karamin titi,tana isa bakin titin saiga wani me a dai-dai ta shi kadai ba fasinja dasauri ta tare shi ta hau tareda fadi masa anguwar dazaya kaita, suna isa tabude pos taciro kudi dubu daya taba shi yace Hajiya nawa zan dauka?..tace nabaka duk yace yagode tareda wucewa ita kuma tashiga gidan ado.
Kwance ta'iske shi domin har yanzu kafarsa guda ta nayi masa ciwo sosai, dakyar ma idan bakariya bace tunda anyi gyaran targad'e har yanzu abun yaki,
ido tazaro ganin jikin shi duk ciwo ga kafarsa guda ta kumbura dasauri ta karasa gurin shi cikin tashin hankali tace...
Muje zuwa
A
*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya)
Tareda
โ๐พ
๐นMeenat๐น
[7/4, 12:24 PM] My Ameena: ๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
5โฃ7โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
_NOT EDITS_
Wayyo Allah nashiga uku ni *Jana* meyasa meka adona?..ta kareshe fadi tareda kokarin rike hannun shi, wani uban tsawa ado yadaka mata Wanda yasa tayi sauri dauke hannun ta yayinda jikinta yadauki rawa, Cikin tsawa yace keeeee! mahaukaciyar ina ce eye.. bakiga banida lafiya bane?..
Cikin rawar murya tace don Allah kayi hakuri wlhy ban sa baka da lafiya ba, Cikin masifa yace to daman Ina zaki sani tunda baki damu da niba yau kusan sati biyu dana had'u "dayan' fashi sukai mun dukan tsaya, ke kina can lunkume gidan wannan shegen mijin naki me siffan *ZAKI* shine kokile koni saboda kin maidani matsiyaci ko?..
_*Nikam nace su ado anji MAZA har ana shafata karya*.๐_
Itakam dasauri ta zauna kusada shi tareda cewa wlhy ado na ba haka bane, ni bansan ka ha'du da yan'fashi, sannan kai kasan na damu dakai fiyeda mijina.
Wani shu'umin murmushi yayi sannan yace da gaske *Jana* ta?.. Da sauri tace wlhy kuwa adona tun ranan da *"BB* yatafi dakai nake kiran wayar ka amma ban samu ba, sannan *"BB* ya kwace wayata ya kuma hanani fita ko'ina, yace lallai mijinki ya zalince ki sosai tace aiban taba sanin shi" mazalinci bane saida yakara wannan auren, sai cin amanata yake yanzu hakafa yadaina kusanta ta wai bashida lafiya, wani irin bakin kishine ya turnike ma ado kahon zuci.
Cikin wata irin murya tace don Allah adona ka taimake ni wlhy ina cikin wani hali, da karfi yafinciko ta jikinsa yafara zuba mata wasu irin matsiyatan kiss, itama tafara mayar masa da martani jikinta sai rawa yake tana kokarin kan hannun ta kasan shi, Cikin masifa yatureta tareda cewa uban me kike nufi?..Cikin rawar murya tace don Allah Adona ka kusancen, harara ya zabga mata tareda cewa kina hauka ne taya zan kusanceki alhalin kafata batada lafiya, dasauri tace to don Allah kayimun wani abun dazan samu sauki daga abunda nakeji.
Tsaki yayi yace to ai saiki matso sannan ki kwance wannan daurin zanin don bazanyi wahala gurin kwance shiba sannan nayi wahalar biya maki bukatar ki kinji ko?..aikam dasauri *Jana* tayi yadda yace" jikinta sai rawa yake, take ado yafara yimata wani irin abu Wanda bakina bazaya iya fadi ba,
_"Wa'iyazubilla, Dasauri nafita Ina fadin Allah ya shirya._
Saida ado ya tabbatar *Jana* ta gamsu sannan ya kyaleta bayan ta gyara zanin ta tareda yafa gyalen, tace nagode adona zan tafi sai nadawo Allah yakara sauki, pos din hannun taya fisge tareda bud'ewa yana watsa mata harara dai-dai lokacin daya ciro kudin ciki, yana fadin wai kina nufin haka zaki tafi kibar ni?..dubu goma sha daya yakirga, tsaki yayi yace kina matar sanata amma kike rike yan wannan kudin,
murmushi tayi tace karka damu idan zan dawo zanzo da masu yawa yanzu ma sai ka ban dubu daya na hau mota saboda banzo datawa motar ba, tsaki yayi badan yasoba yabata dubu dayan sannan tayi masa sallama tafita.
"Unguwan su shafa kawar ta tanufa zata shiga gidan kenan sai ga shafar tafito da'alama fita zatayi, Shafa tace a ah kai! kaga matan manya masu gari ashe kina ganuwa?.. hararan ta *Jana* tayi tareda fadi "eh tunda baki so gani na bakin ce haka, tace wah? tab ganiki Kam aisai manya irin ku idan nakira wayar ki bata zuwa naje gidan ki mijinki yaimu rashin mutunci ruwan ruwa kamar be taba ganina ba, ya hanani shiga gidan yakuma ce idan yasake ganina sai yasa anyi mun dukan mutuwa, shiyasa nace bazan sake zuwa ba saboda ban shirya mutuwa yanzu ba.
*Jana* tace Hmm aikwana nan *BB* yana tabka mun walakancin, nan tafada mata duk abunda yake mata, tace tab lallai shine kike zaune?..tace ai shiyasa nazo gurin ki Neman mafita Shafa tace muje nima ne man mafitar zani guro wani sabon boka nace" aikin shi kamar yan kan suka *Jana* tace yauwa muje nan suka Kama hanya suka tafi. kata
_Nikam nace Allah ya shirya masu hali irin masu Ameen._
******
Karfe 5:00pm agogon dake manne abangon bedroom din *Habeeb* yabuga, wanda karar bugawar ne yadawo da *Habeeb* daga duniyar daya shiga, ahankali yakoma gefe yana sauke wani irin numfashi me dauke da matsanancin farin ciki irin wanda be tabajin saba arayuwar shi yayinda yakejin wani irin mahaukacin sabon *SONTA da KAUNAR TA*, ahankali yakajo ta jikinsa.
Cikin wani irin murya me cike da tsan-tan farin ciki, yake fadin *Leemah* ta nagode! nagode!! nagode!!! sosai da farin ciki daki kasha yar dani Allah yayimaki albarka yabiyaki, pls *Leemah* ta kifadi duk abinda kikeso zanyi maki kinji?.. *Leemah* ta.
Shuru bata amsa ba hakan ne yasashi tashi dasauri yana fadin *Leemah* ta, tanajin shi saidai tsabar galabai ta Da tayi yasata kasa amsa masa, saboda gaba daya jitake jikinta yanayi mata ciwo musamman ma kirjinta ta da kasanta.
Cigaba yayi dakiran sunan ta yana girgiza ta cike da tashin hankali domin gani yai ma kamar bata numfashi, dakarfi yace pls *Leemah* ta open u eye's kinji?.. jin yaci gaba dakiran sunan ne Cikin tashin hankali yasata fashewa da wani irin kuka me cike da shagwaba tareda matsanancin galabaita,
ido yarintse domin jinzafin kukan ta yake har cikin *ROHIN* shi ajiyar zuciya yayi, tareda rungume ta tsam-tsam akirjin shi yana shafar lallausan kashin kanta daya barbaje agadon bayan ta,
Cikin sanyi murya yafara lallashin tada fadin kiyi hakuri *Leemah* ta bada sonrai na nayi _hot_ dinki ba, tsananin *SONKI* da *KAUNARKI* ne tareda matsanancin sha'awarki suka saniyin haka Wanda, bani da zabi akan abunda rohina da gangar jikina suke so face na basu abun na, don Allah kiyi hakuri kibar kukan nan haka *Leemah* ta wlhy jin kukan ki nake kamar anadiga mun ruwan dalma a *ZUCIYATA.*
Bata daina kukan ba kamar yadda ya bukata saidai ahankali take rage sautin sa, ahankali yasa hannun shi dukka biyu yadawo fuskarta wacce tayi jajir, idon ta rufe suke saidai hawaye kam sai zuba suke tayi tamkar anbud'e fanfo, kuri yaimata da ido yana kallon fuskar ta zuwa cute mouth din ta wanda yake pink, wani irin matsanancin *SONTA* yakeji tareda tsanani tausayi ta, hawayen yafara share mata da harshen sa har yahad'e bakinsu wanda yasata yin shuru tana sauke ajiyar zuciya, tsawon wani lokaci sannan yacire bakin shi daga nata yana sauke ajiyar zuciya, sannan yace am sorry *Leemah* ta Ina zuwa kinji?...
yafadi tareda kwantar da ita sannan yasa riga yatashi yanufi toilet ruwan zafi yahad'a mata, sannan yadawo yadauke ta cak! yanufi toilet din da'ita sai cikin kwanon wanka yadireta yar kara tasaki jinta cikin, ruwan zafi cike da tausayi yake fadin sannu sannu *Leemah* ta kinji?, sannu ahankali yake mata wanka tana ta kukan shagwaba shi kuma sai zuba mata ruwan sannu yake har yagama mata, sannan yace tayi wankan tsarki yana zuwa.
Bedsheet din yaje yacire yasa wani sannan yakoma toilet din tsaye ya'isketa daure da tawul ta jingina da bago sai rawar sanyi take alamar zazzabi yanason kamata, Dasauri yakara sa gurinta yana fadin *Leemah* ta me yasameki?..cikin kukan shagwaba tace Hmm din na sanyi nakeji, cak! yadauke taya fita da'ita daga toilet din yana fadin am sorry *Leemah* ta, bakin gado ya zaunar da'ita yanafa din sannun kinji *Leemah* ta.
A c yakashe yakunna room heater sannan yanufi wedrof yabud'e yadauko mata wata doguwar riga fara, yasa mata tareda hijab sannan yace bari naje nima nai wanka sai nazo muyi sallar la'asar sannan na baki magani kinji?..kai ta gyada yayinda hawaye ke kokarin zubowa.
Bedad'e a toilet din ba yafito wani abun mamaki shima sanyi yakeji, jallabiya yasa yana fadin *Leemah* ta kinga nima sanyi nakeji tashi muyi salla sai mu sha magani ko?..kai ta gyada masa tareda tashi dakyar.
Bayan sun idar da sallah sai yadauko maganin zazzabi panadol, yabata tasha shima ya sha sannan, yadauke ta yadora akan gado shima yahau yajata ya rungume tareda Jan bargo yarufe Rabin jikin su dashi, Cikin sanyi murya yace am sorry my pure wife kiyi bacci kinji?..kaita gyada tareda lumshe ido, ahankali yake shafanta har bacci yafara fisgarta.
Shikam *Habeeb* kogin tunani yafad'a, har aranshi yana fadin ashe dai da gaske ne da'ake fadi "mata suna suka tara, tabbas yau ya tabbatar da hakan akan *Leemarsa* hakan ne yasa shiyin lallausan murmushi yace u are the best my *Leemah,* can kuma sai wata zuciya tace wai yanzu idan ka kama *Leemarka* dawani suna aikata abunda kaga *Jana* ta aikata wa dawani ranan ya zakayi?..da karfi yafurta *MUTUWA.*
Can kuma sai yace no *Leemah* ta ba zafa taba aikata haka ba Insha'allah, wani irin azababben ki shin tane ya turnuke shi har yanaji wani irin zafi azuciyar ahankali yace *Leemah* ta kinyi bacci ne?..Cikin yanayin bacci tace um-umm, yace _do you know what_?.. Cikin rawar murya tace noooo!, murmushi yayi me dauke da tsanani farin ciki yace _l Love you l really Love you_ *Leemah* ta l Love you more than Love anything in my life,
Cikin sanyi murya tace me twooo Hmm Dina, amma karka sake yi mun wannan abun ni banaso ta kareshe fadi kamar zatayi kuka, dasauri ya dagota cike da tsoro yace *Leemah* ta wani abune bakiso?..Cikin rawar murya irin ta me sanyi kuka tace...
*_Don Allah kuyi hakuri da wannan kwana biyu ina busy ne, sannan gaskiya comments din ku yayi low_.๐*
Muje zuwa
A
*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya)
Tareda
โ๐พ
๐นMeenart๐น
[7/4, 12:24 PM] My Ameena: ๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
5โฃ8โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
_NOT EDITS_
Umm-ummm wannan abun mana dakai mun Ina ta cewa ka daina, amma ka kiya kuma fa akwai zafi ta kareshe fadi cike da shagwaba yayinda hawaye yabiyo fuskar ta sharrrrr.
Murmushi yayi domin ya fahimci abun take nufiya, sannan yasa hannun shi duk biyu ya tallebo fuskar ta ahankali ta lumshe idon yayinda yasa harshen sa yana share mata hawaye, ahankali yace am so sorry *Leemah* ta saida kuma fa shi wannan abun yanzu aka fara, Dasauri tabude ido tareda zarosu cike da wani irin tsoro tace yanzu aka fara kace?..
Murmushi
yayi tareda kashe mata ido daya yace yesss *Leemah* ta, bakisan shidin yana daya daga Cikin manyan kinshikin aure ba?.. kuma fa shine abu nafarko dayake kara kauna da shakuwa tsakanin ma'aurata *Leemah* ta.
Kuka tasaki me cike da shagwaba don har tana shura kafafunta tareda dan dukan shi akirji cike da wauta tace to nidai duk abunda zakayi mun kayimun na yadda amma banda wannan, gaskiya kar kasake yimun shi banason shi akwai zafi sosai, Dariya yayi me cike da nishad'i aranshi kam yanason wauta da shirme irin na *Leemarsa* rungume ta yayi sosai akirjin shi, sannan,
yace *Leemah* ta idan har kikace karna sakeyin wannan abun mutuwa zanyi, amatukar firgice tace mutuwa kuma Hmm din na?..yace "eh *Leemah* ta "KO kina son na mutune?..cike da shagwaba tace a ah ni banason ka mutu kabarni, yace to ki yadda na sakeyi tace to aida zafi kuma fa harda ciwo naji ga jikina sai ciwo yake mun, yace kiyi hakuri *Leemah* ta maganin Dana baki zayasa ki dainajin ciwon kuma dama na farko sai kinji zafi,
Sannan
dama haka ne duk wata mace yar mutunci datarike tarbiyyar da'iyayen ta sukai mata har takai budurcinta gidan mijinta, sai hakan yaka sance da ita saidai gabaya, idan an cigaba dayi bazataji zafi ba, koke idan na cigaba dayi bazakiji zafi ba, ahankali tace da gaske?..yace Allah *Leemah* ta dadima zakiji,
Baki ta turo ba tareda ta sake cewa komai ba, saidai tasake shigewa jikinshi ta kwakume shi yayinda ta lumshe idonu ta tana shakar kamshi body spray din shi, hakan ne yasa shi cigaba da manmatsa mata jiki tareda bubbuga bayanta Cikin sigar lallashi yake fada mata dad'ad'an kalamai masu ratsa zuciyar me sauraro aikam sai gashi tana sakin kyakkyawa murmushi,
Ahaka har bacci me dadi da nutsuwa yadauke su yayinda kowane zuciyar shi cike da tsananin kaunar Dan'uwan sa, musamman *Habeeb* da yakejin kamar ya maida *Leemarsa* Cikin ciki don tsan-tsanr *KAUNAR* Ta.
*****
Su *Jana* kam dasuka tashi basu tsaya ko'ina ba sai wani kauye me suna Liman katagum, Cikin wani surkukun daji suka shiga saida sukayi tafiyar kafa sosai sannan suka isa gurin *Jana* duk tagaji.
_Nikam nace dama aisa kai yafi bauta ciwo, nan suka iske batattu irin su, sun buga layi sunajira suma sukabi bayan su._
Sannu ahankali har layin yazokan su *Jana* suka shiga yar bukkan, wani bakin mutun ne zaune akan buzu idon sa jajir kallo daya zakai masa ka fahimci babu imani a tareda shi, domin fuskar nan tashi babu alamar annuri "KO kad'an jikin su narawa suka zauna atakure kamar sunje neman gafara,
Har zasu fara zuba gaisuwa sai yai saurin daka musu tsawa tareda d'aga hannu yace bamu bukatar gaisuwa anan gurin, kawai ku fadi bukatar Ku yanzu abiya maku ita batareda bata lokaci ba.
Cikin rawar jiki Shafa tace ranka