Showing 21001 words to 24000 words out of 163788 words

Chapter 8 - KYAUTAR ALLAH COMPLETE by Amina umar faruk.txt

11 Jul 2024

32386

din su lnna, nan ya'iskeku suna tazuba ma lnna shagwaba suna ganin shi suka sha jinin kin su" yace sannu lnna tace yauwa sannu *Habeebu* an kai murjanatu gida ko..? yace "eh tace to" madallah Allah yakaimu lokaci lafiya, cikeda jin kunya yace ameen.


Sannan ya kalli su *Sadeeya* yace kuzo nan bamusu sukabi bayan shi har zuwa part din shi, saidai gaba daya atsorace suke musamman ma *Sadeeya,* zama yayi saman kushin tareda dora kafa daya saman daya, sannan ya watsa masu wani irin firgitattace kallo da yasa suka zube kasa ba tareda sun shirya ba,


Cikin tsawa yace idan har matar dazan aure an kiranta" banza toh" ni kuma me za'akira ni...? Cikin subutar baki *Sadeeya* tace mugu, sai kuma tarufe baki ๐Ÿคญ cikeda matsanancin tsoro dasauri *Safeeya* tace ke! Ko..? *Deeya* sai kuma tarufe baki cike da tsoro, dasauri *Habeeb* yamike cikin matsanancin mamaki yace...?








*_SLM MASOYANA kuyi hakuri dajinkirin danayi banyi maku posting akan lokaci ba, kwana biyu ina wasu ayyuka ne shiyasa_*






Muje zuwa




A




*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Sadeeya)






Tareda




โœ๐Ÿฝ




๐ŸŒนMeenart๐ŸŒน
[7/2, 11:28 PM] My Ameena: ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ


_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_


๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ


1โƒฃ6โƒฃ




WRITTEN
By
๐ŸŽ *AMEENA UMAR FARUQ*๐ŸŽ


OR


๐ŸŽ *MEENAT* ๐ŸŽ




SADAUKARWA


*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*




___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~








โœ๐Ÿฝ






_*Bismillahirrahamanirraheem*_








Wato ni kuma mugu za'akira ni ko..? dasauri tace a ah Hamman *Habeeb* za'akira ka, yace "a ah mugu dai za'akira ni, don haka yanzu zanyi maku muguntar tawa kunga sai kuji dadin kirana mugu da tushe, dai-dai lokacin daya fisgo wayar radio ajikin station,




*Safeeya* yafara tsulawa kasan cewar ita ke kusa dashi aikam tuni tasaki ihu tana fadin yayi hakuri, amma Ina bai saurareta ba sai tsulamata wayar radio kawai yake,




itakam *Sadeeya* tun kafin akai kanta take ta kasharban kuka tana tsalle tareda yarfa hannuwa, tana fadi don Allah Hamman *Habeeb* kayi hakuri basan sake cemaka muguba, saida yayi ma *Safeeya* goma sannan ya kyale ta aikam da gudu tafita dakin tana kuka,




Sannan yanufi *Sadeeya* wacce ke tafaman zagaye gushin tana kuka, har zata gudu yai surin rikota yadaga wayar radio zaya tsulamata kenan tayi sauri shigewa cikin jikinsa, ta cukuikuikuyeshi aikam tuni yaji yarrrrr! ajikinsa yayinda kirjinsa yabuga, idon yarintse ahankali yafurta yah ilahee! Cikin kasalalliyar murya yace sakeni, Ina itakam batama jishiba domin ihu kawai take tana fadin don Allah Hamman *Habeeb* kayi hakuri karka dukeni nadai na,




Cikin tsawa yace naceki sakeni dasuri tasakeshi jikinta sai rawa yake aikam tuni yafara tsulamata wayar radio, sai ihu take tareda bashi hakuri sau biyar yayi mata zayayi na shidda taruga da gudu sai part dinsu *Safeeya,* Hajiya tana falo tana kallo tafada jikinta tana kuka, cikin matsanancin tashin hankali Hajiyar ta dagota tana salati tareda tambayan ta wane ya doke ta...?




Cikin matsanancin kuka tace Hamman *"Habeeb* ne, dai-dai lokacin da lnna tashiga rikeda hannun *Safeeya* kasan cewar can part din tanufi, gaba dayansu sai kuka suke cikin gigita saboda zafin dasukeji yana ratsa jikinsu,


kasan cewar tunda suke ba'a taba yimasu irin wannan dukan ba, don haka duk sai suka gigice suka cika falon da kuka musamman *Sadeeya*, da bata hada jikinta da komai ba,


Cikin mamaki Hajiya tace me kukayi masa"..? Inna Ce tafada mata abunda *Safeeya* tace *Sadeeya* tace ma *Habeeb* din, Hajiya tace "eh lallai sunyi laifi toh" amma aibaika mata yai mata irin wannan dukan ba dubi jikinta fa,


_abuga fara duk gurin yayi jajir_


lnna tace Hajiya *KYAUTA* dai tayi laifi kuma ita kadai ya kamata yaima duka tunda banajin magana, amma bawai yahada harda *Safeeya* ba dubi jikinta fa da'alama yafi dukan ta sosai, Hajiya tace aishine kyau namarar kunya kenan Wanda bayajin magana,


lnna tace ga marajin magana nan kusada ke marar kunyar yarinya me shegen daukar maganar tsiya, ta karashe fadi tana hararan *Sadeeya* dake tafaman kuka tana turo baki,


tace ai zakiyi me tunshe ne idan nasa *Habeebu* yasake dukan ki dakyau, dasuri Hajiya tace a ah Hajiya Aisha karki farashi wlhy duk wannan dukan bai'isaba saikin sake sashi yakara mata wani toh" bazan yadda ba,




lnna batace komai ba saidai taja hannun *Safeeya* suka fita tana cewa muje kiyi wanka kinji, suna fita Hajiya tace ma *Sadeeya* yi hakuri tashi muje kiyi wanka kinji hali dubu na, kyale shi aizaya shigo yasame ni, amma ke kuma karki sake yi masa rashin kunya daga shi har matar shi kinji KO"..? tace toh".




Tunkafin *Sadeeya* tagama wanka tafara rawar sanyi alamar zazzabi yakamata, bayan Hajiya ta taimaka mata tashirya sannan suka fito falo Hajiya ta daga wayar line land ta Kira *"Harees* tace yazo da alluran zazzabi yaima *Sadeeya*, aikam tanajin ance allura tafara fadin Hajiyarmu niba nasan allura, tace kinyi hakuri ayimaki sai zazzabin ya sauka, dai-dai lokacin da *Harees* yashiga hannun shi rikeda wata yar karmar box,


Bayan sun gaisa sai yake tambayar Hajiya meya samu *Sadeeya..?* nan tafada ma shi abunda yafaru, sannan yai mata allura dakyar ta tsaya domin batason allura sannan yafita part din lnna ya nufa, inda ya'iske itama *Safeeya* zazzabin yarufeta sosai itama alluran yai mata sannan yafita yanufi part din *Habeeb* yana fada akan irin wannan dukan da *Habeeb* yai masu.


********


*Habeeb* kam *Sadeeya* na guduwa yasaki wayar radio kasa tareda fadawa saman kushin domin kafafun shi sun kasa rike shi, sai kuma numfashin shi yafara fita dasauri-dasauri, yayinda yaji kanshi yasara sai kuma sanyi yafara ratsa sassan jikinsa don haka dasauri ya dunkule cikin kushin din yana fitar da numfashi dasauri-dasauri.




Yana cikin wanan halin ne *Harees* yashiga dakin yana masifa ganin halinda *Habeeb* din yake ciki yasashi yai shuru tareda karasawa gurinsa dasauri yana cewa lafiya...?


Dakyar *Habeeb* yabude 'idanunsa da sukai jajir sannan yace inajin zazzabi ne yake son Kama ni, hararan shi๐Ÿ™„ *Harees* yayi tareda cewa Allah yasama zazzabi ne ya kamaka kaga kaima sai kaji abunda su" "Sofee sukaji mugu kawai,


Cikin mamaki *Habeeb* yace kaima mugun zaka kirani..? yace "eh ankiraka mugun toh" idan ba mugu ba wanene zayayi irin wannan aikin,
ka kama "yara kawai sai duka ka ke kamar ka samu jakai, tsaki *Habeeb* yayi tareda rufe idon yace shine harka kecewa Allah yasa zazzabi yakama ni...? yace "eh nace din,


Toh" aishi ciwo daka ganshi yasan dakin kowa kuma an duke su din sai me..? *Harees* yace saiga shi nan Allah yasa ka masu, tsaki yasake yi tareda cewa kai! "yaran nan ma sun rainani wlhy, yace renin me sukai maka..? hararan shi yayi tareda cewa idan basun renani ba yaza'ayi sukira matar da zan aura banza, sannan nikuma sukirani mugu sai kuma ace karna hukunta su...?


Ina ai ba zaiyyuba don haka KO" gobe sukai mun rashin kunya saina hukuntasu marasa kunya yara kawai ko'anfada masu ni din tsaran sune,


*Harees* yace ai sun sannan kai ba tsaransu bane, sannan kuma aiba wai nace karka hukuntasu" bane, hukuncin da kayi masu"ne yayi yawa
tsaki yayi tareda cewa muddun suka sake yi mun rashin kunya sainayi masu" hukuncin dayafi wannan.




Yace saboda kana bakin mugu ko mlm nidai gyara nayi maka allura, yace bana so yace ai kuma baka isaba box din yabude yaciro allura yadai-daici gurin da'ake alluran yacira tareda kallon *Habeeb* din da idonshi ke rufe kamar ba'a ajikinsa ake tsira alluran har *Harees* yagama mashi alluran, amma KO" motsi *Habeeb* beyi ba, baki *Harees* yatabe tareda cewa toh" sarkin jarumai ai saika mulmula, idan kuma baka mulmula ba ni baruwana kafarka ce zatarike shikenan sai kazama gurgu *"Jana* tace" tafasa itakam bazata auri gurgu ba,


yafadi tareda daukar dan akwanin yafita dasauri yana yimasa dariya,
yayinda *Habeeb* yai sauri yasa hannu yana mulmula gurin๐Ÿ˜‚tareda cewa toh" bakin mugu bakinka yasari danyan kashi๐Ÿ˜‚.


*Bayan kwana biyu*
********
Su *Sadeeya* sunji sauki daga zazzabin dukan da *Habeeb* yai masu, saida Abba da Hajiya sukai masa fada akan yasan irin dukan dazaya ringa yi masu idan sunyi masa laifi, bayan suma anyi masu fada wanda tun daga ranan suke bala'i tsoron shi musamman *Sadeeya,* dako ido suka hada sai taji gaba ta yafadi.


*********
Ranan Jumma'a akasa amare da angwaye lallai dagari yawaye asabar aka daura aure, bayan "angama shagalin buki amare suka tare adakin mazajen su, inda *Harees* yasami Safeena cikakkiyar budurwa sabani yadda *Habeeb* sami *Jana* duk dacewa baita ba nasani wata 'ya mace basai ita hakan behana shigane cewa itadin ba cikakkiyar budurwa bace,




Domin kuwa *Harees* yafada masa duk yadda cikakkiyar budurwa take, shi kuma duk bai ga hakan agurin *Jana* ba Wanda yayi mamaki hakan yayinda ranshi yabaci sosai, data fahimci cewa yagane bata kawo masa budurcin taba sai tafara yi masa kukan karya tana fadi yayi hakuri itama bada son ran ta haka yafaru ba wlhy fyade akai mata,


jikinsa yai sanyi don haka sai ya lallashe ta tareda cemata ba komai, saidai kuma yarasa meyasa zuciyarshi bata yadda da cewa "eh fyade akai mata ba, hakan nan dai yai hakuri aka cigaba da harka.




*Bayan sati uku*
*******
Wanda cikin sati uku nan *Jana* ta fahimci *Habeeb* mutun ne mabukaci sosai, don haka sai tafara kokarin hana masa kanta
Ranan wata Jumma'a bayan sun dawo masallaci sai *Habeeb* yashiga part din shi a matukar bukace ko" daya nemi *Jana* sai tace Ina ita sam ba zatayi yace haba *Jana* saboda me zaki ce haka..?


tace saboda ita gaskiya ta gaji haka kawai sai yaita faman gurzanta kullun kamar kayan wanki, yace toh" aike matata ce dole idan bukatata ta taso nazo gurinki, tace toh" itadai tagaji ba zatayi ba yace haba *Jana* don Allah kiyi hakuri wlhy amatukar bukace nake,


tace itafa gaskiya ba zatayi ba don haka ya kyale ta kawai Cikin tsanani bukata yace don Allah *Jana* kiyi hakuri ki taimaka mun wlhy jinake idan banyi ba mutuwa zanyi, tace toh" taji zata taimaka mashi amma da shiradi dasuri yace menene sharadin..? kauda Kai tayi daga barin kallon shi domin wani irin mugun kwarjini yai mata sannan tace saika biya kudi Cikin tsanani mamaki yace...?








*_Jumma'atul-mubarak MASOYANA._*






Muje zuwa




A




*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya)




Tareda




โœ๐Ÿฝ




๐ŸŒนMeenart๐ŸŒน
[7/2, 11:28 PM] My Ameena: ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ


_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_


๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ


1โƒฃ7โƒฃ




WRITTEN
By
๐ŸŽ *AMEENA UMAR FARUQ*๐ŸŽ


OR


๐ŸŽ *MEENAT* ๐ŸŽ




SADAUKARWA


*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*


___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~








โœ๐Ÿฝ






_*Bismillahirrahamanirraheem*_






*Jana* kinji abinda kika fada kuwa..? ba tareda ta kalle shiba tace "eh ai kunnuwa na sune suka faraji sannan bakina yafada,


Cikin tashin hankali yace yah ilahee *Jana* kina a matsayin matata ta sunna don zanyi tarayya dake saina biyaki kudi...? tace tabbas sai kabiya kudi domin wlhy bazan sake yadda ka cigaba da gurzana a banza ba, kusan sau uku fa kakeyi kullum don haka kawo kudi, tafadi tareda mika masa hannun still bata kalleshi ba,


Cike da mamaki *Habeeb* yabi hannun ta da kallo, tace idan bazaka biya ba zan tashi da sauri kuma cikin tsanani bukata yace toh" naji nawa zan biya...?


tace kawo dubu ashirin dasauri yaciro wallet acikin aljihun riganshi, yabude yazaro kudi akalla zasukai dubu hamsin,


jikinsa sai rawa yake tsabar abunda yakeji har yafara kirgawa sai yaga kirgawar zata bata masa lokaci, don haka sai yamika mata kudin duka tareda cewa gashi,


dasuri takarba tana washe baki tace yauwa *BB* na ko kaifa kasan tun ran da nafara ganinka nagane kai dan arzikine irin albarka, tafadi tana kokarn kirga kudin da sauri yace kibar idan mungama saiki kirga kudin tace toh" Bismillah.




_Nikam nace ita kuma yar maciyata jikan fakirai ba๐Ÿ˜, dafatan dai maikaratu bai mantaba har yanzu Cikin *TUNA BAYA* muke ba.....?_




*******
Sannu ahakali *Habeeb* yafahimci *Jana* rikakkiyar kazamace domin hatta da pants da brezias bata wankewa, Wanda baisan hakan ba sai ranan dayaga meyi masu wanki da guga yashan yasu atsakar gida, duk sai kunya yakama shi saboda duk Wanda yazo wucewa sai yagani,


Rai bace yanufi part dinshi dasuri ta taso zata rungumeta shi yadakatar da'ita da hannun, domin alokacin tuni yafara *_DANA SANIN AUREN TA_* musamman daya gane itadin Maison abun duniya ne, gata kuma muguwar marowaciya domin yakula batason yana yima mutane alkhairi,


inda yanuna mata itaba ta'isa tahana shi yin alkhairi ba, gashi tuni yagane itadin dankwalace kan nan nata bakomai ciki domin yasha yimata magana da turanci bataji balle ta'iya mayar masa sai kace bata taba shiga ajiba, hakama fanni karatun addinima komai bata iyaba,


Cin bacin rai yace kar tasake saka pants da brezia Cikin kayan wanki,
Sai tace toh" idan batasa su Cikin kayan wanki anwanke ba toh" yaza tayi dasu...?


yace ta
wanke dakanta mana, tace a ah itakam gaskiya bazata iya wankewa ba haka kawai zata wahalar da kanta bayan Allah ya hutar da'ita,


Cikin bacin rai yace toh" muddun tasake sakasu Cikin kayan wanki sai ya bata mata rai, ganin yadda yayi mugun hada rai yasa tace toh" bazata sake sawa ba, don haka tundaga ranan bata sake sakawa ba saidai ta wanke abunta.


Sannan *Jana* bata'iya girkiba ko kadan tun bayan da Hajiya tadaina kai masu abinci, sai tafara girka nata saida KO" kalluwa abinci baiyi balle yaciyu, don haka sai *Habeeb* yafara shiga part din Hajiya yanaci, dayaga zata fahimci wani abu sai yadaina zuwa yakoma shiga part din lnna, itama dayaga zata fahimci wani abu sai yadaina shiga,


yakoma zuwa gidan *Harees* wanda shida matarshi Safeena zaman su lafiya lau, gashi ta'iya abinci ga tsabta bashi dawata matsala sabani *Habeeb* dayake da'ita dumu-dumu,


kuma bayason kowa yasani don haka sai yadaina zuwa part din kowa, yakama zuwa gidan siyar da abinci yanaci sai kuma *Jana* tafara nuna kin yan'uwanshi, musamman *Safeena* da *Sadeeya*,


Su kam jitake kamar tashafe su adoron kasa shiya sama basu cika shiga part din sosai ba, kuma tasan da cewa *Habeeb* din baya sakarwa su *Sadeeyar* fuska amma haka take nuna tsanarsu" afili, domin tafahimci sunada matukar matsayi azuciyar shi shiyasa takejin mugun haushin su.


shikam tuni yaja mata burki inda yanuna mata cewa shifa yan'uwansa bai hadasu dakowa ba, don haka dole ta nutsu take dan jansu ajiki, sudama bawai sun damu da'ita bane kamar yadda suka damu da Safeena.


Kuma tundaga ranan da *Jana* tace sai yabata kudi zaya kusan ceta, toh" shikenan duk lokaci da *Habeeb* zaya kusance ta sai yabata kudi, idan kuma bai bata ba bazata taba bashi kanta ba,


tun abun yana damun *Habeeb* har yadaina damun shi, saidai kuma batada wani sauran daraja agurin shi,


Shidai yana zaune da'itane don biyar bukatarsa shiyasa ya cigaba da biyanta kudi, yana kusantar ta domin shikam idan akwai abunda yatsana arayuwar sa toh" bai wuce *ZINA.*


Sannan kuma idan takarbi kudin sai tayi duk yadda zatayi tafita dasunan zuwa Unguwa sai tayi, saidai kuma tana fita sai tanufi Unguwar su Ado taje tabashi kanta yayi yadda yakeso, sannan kuma tabashi kudin data karba gurin *Habeeb.*


********
A haka rayuwa tamika har *Jana* tasamu ciki Wanda kusan tare suka samu da Safeena,


Saidai cikin *Jana* yariga Na Safeena, don haka itace tafara haihuwa inda tahaifi d'a naminji Wanda shi baiyi kama da *Habeeb* balle ita *Janar,* ranan sunan yaro yaci sunan mahaifinta mlm Sani,


wanda itace tanemi asa sunan don haka sai suna kiran shi Junior,


haka ta cigaba da reno Junior tareda taimakon wata tsohuwa da Hajiya tanemo mata domin ita tace bazataje gida wanka ba.


*******
Watan Junior daya Safeena ta haifi 'yarta mace kyakkyawa me Kama da'ita, saidai kuma KO" minyi biyar batayi da haihuwar ba tace ga garin kunan๐Ÿ˜ญtarasu tabar yar jaririya,


Rasuwar data girgiza dukkan family musamman *Harees* da yafi kowa jin mutuwar, domin adan zaman dasukayi ta kyautata masa sosai, haka nan aka kaita gidanta tana gaskiya.




Bayan sadakar uku sai akace *Jana* tadauki jaririyarta tacigaba da shayar da'ita yayinda *Jana* tatuma kasa tace Ina itakam sam bazata shayar da'ita ba, kona tama yatakare da shi ballena wasu"


*Habeeb* bai nuna bacin ran sosai ba ko"dama shi ba'ason ran shiba *Janan* zata shayarda jaririyar ba,


Saboda sam batada halin kwarai saidai yanda ta muna agaban mutane baiji dadi ba, shima *Harees* bawai yayi na'am da hakan bane shiyasa ma koda tace bazata shayarda jaririyar ba bai wani nuna damuwa ba,


domin shima halayyar *Janan* bai masa ba, don haka sai kawai lnna Hafsatu ta dauke da a ka cigaba da bata madara.


*Ranan suna*
*******
"Diyar da Safeena ta bari tayi taci sunan mahaifiyarta sai su *Sadeeya* suna kiranta little Feena tayi bulbul abun fiyeda yaron dayake shan nonon uwa,


ahaka rayuwa tamike har
*Jana* tasake haihuwa tahaifi ya mace kyakkyawa me kamada *Habeeb* sak inda taci sunan Hajiya wato Rabi'atu, sai suna kiranta lili mama, kuma har wannan lokaci *Jana* bata chanja komai daga halinta ba saima abunda yakaru,


duk boyewar da *Habeeb* yake don kar afahimci zaman dasuke da *Jana*, narashin iya girki da kuma kyautata masa saida Hajiya tagane domin tuni yagaji da cin abincin saye yakoma zuwa cigurin Hajiya.


kawaye ko nabanza duk *Jana* ta tarasu don ma *Habeeb* yana mugun jamata burki, itama kuma duk iskancinta tana tsoronshi,


yawan kyatar dasu *Habeeb* keyi tareda taimakon jama'a yasa arzikisu yake ta cigaba, inda Abba ya gina wani katafaran asibiti don haka sai *Habeeb* yacigaba da kulada kamfani, shi kuma *Harees* yake kula da asibitin wanda gashi dai private ne,


Amma haka talakawa damasu kudi ke rubibbin zuwa saboda yana dauke da kwararrun likitoci, kuma akan kudi kalilan ake treatment din mutun.


Alokacin sun
*Sadeeya* da *Safeeya* sun zama cikakkun yan mata masu tsanani kyau da tsafta tareda nutsuwa uwa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login