Showing 138001 words to 141000 words out of 163788 words

Chapter 47 - KYAUTAR ALLAH COMPLETE by Amina umar faruk.txt

11 Jul 2024

32432

zan biki tace to yace Lili Daddy kema zakin bita?..baki ta tabe tareda cewa "a ah badan bita ba ni gurin Aunty *Deeya* na da Hajiya zan chaya, yace nidai zanbita Hajiya zanbi Aunty *Jana* kinji?




tace to ai badamuwa tunda kuna hutu barina dauko maka kayan kasai kaje ka kwana mata biyu,




Bayan takawo masa kayan har sunyi sallama zasu tafi sai tace da *Deeya* tabata lambar wayan ta, shuru *Deeya* tayi nadan wani lokaci can kuma sai tayi murmushi tareda cewa to kawo wayarki nasa maki,




tace lah! nabar wayar gida tana chaji saida ki rubuta mun atakarda idan naje saina sa awayar tace to Junior dauko mun paper da biro, yace to bayan yakawo mata ta rubuta tabata sannan tayi masu sallama.




Junior yana tayima Lili bye bye itama yana yimashi har suka fita, kasan cewar sun rakasu har bakin kofar fita sannan suka koma sama.




*Jana* kam Cike da farin ciki suka isa gida Ado na zaune akofar gida,
yana ganinsu yataso dasauri yatare su fuskarshi cike da farinciki yakama hannun Junior dasauri Junior yafisge hannun shi tareda hararan Ado, sai kuma yaturo baki tareda cewa Aunty *Jana* kice kar wannan Almajirin yasake tabani hannun shi akwai dotti ido tazaro cike da tsoro tace.....






*_Barkan mu da Jumma'a._*






Muje zuwa




A


*_KYAUTAR ALLAH CE_*
( Labarin Sadeeya)




Tareda


โœ๐Ÿพ




๐ŸŒนMeenat๐ŸŒน
[11/9, 10:12 PM] My Ameena: ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ


_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_


๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ


7โƒฃ5โƒฃ




WRITTEN
By
๐ŸŽ *AMEENA UMAR FARUQ*๐ŸŽ


OR


๐ŸŽ *MEENAT* ๐ŸŽ




SADAUKARWA


*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*


___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~








โœ๐Ÿฝ






_*Bismillahirrahamanirraheem*_




_NOT EDITS_




Kai! Junior shine fa Daddy ka....dasauri yadaga kai ya kwalalo mata ido cike da mamaki yace Kai! Aunty *Jana* wannan fa bashi ne Daddy Mu ba, ai Daddya yatafi abuja dazu.




Sai kuma yamaida kallon shi kan Ado ya harare shi tareda turo baki, yace ai bakai! ne Daddy mu ba kai! almajiri ne, irin wayan da Daddy yake ba sadaka yakareshe fadi tareda sake turo baki.




Dasauri *Jana* tace Kai!Junior zan mare kafa.... Shikam Ado mutuwar tsaye yayi tsabar mamakin jin sunan da Junior yakira shi da shi wai almajiri, cike takaici yafinsgo rigar Junior tareda fadin Kai! dan Uwarka nine almajiri?...dasauri Jana tafisge shi tareda nufar cikin gida dashi,




Kwaf! yayi tareda bin bayan su zuciyar shi cike da bakin ciki, tareda jin tsanan tsanan tsanar *Habeeb* aranshi fiyeda kullum.




*Jana* kam suna shiha ta zauna tareda zaunar da Junior kusada ita cikin kwantar da murya tace Junior wannan shine Daddy ka shikuma wancen Daddy Lili ne kaji?...kai ya gurgiza tareda mak'e kafada yace umuuuh! nidai ba Daddy na bane, cikin tsawa tace nafada maka shine Daddy.




Kuka yafashe dashi tareda fadin shidai ba Daddy shi bane dai-dai lokacin da Ado yashigo, cike da masifa yace dan Uwarka kokaki kokaso nine ubanka shi ba ubanka bane eheee!, ke! kuma kiyi gaggawar sanar dashi nine ubanshi ba wancan ba banzan ba yakareshe fadi tareda zama rai bace.




Junior kam sai kuka yake yafadin shi Ado ba Daddy shi bane *"Habeeb* ne Daddy shi, itakam *Jana* sai aikin lallashin shi take.




*_Nikam nace Oho! can takwaye maku, wlhy abinda ke faruwa yanzu kenan yawanci wasu ya'yan wlhy shegu ne da uwayan su suke kwaso Cikin su awaje sai suza gida su haifawa mazajen su, humm! to wlhy kusani dai-dai dakwayar zarra yaron yaci namijin ki gobe kiyama Saikun biyashi, Allah ka tsare mu da aikata wannan aiki ka kuma tsare mana imanin Mu ameen._*




*_Washegari Monday_*
********
Kasan cewar sai karfe 3:00pm *Deeya* take da exam shiyasa tunda tayi sallar asuba tayi karatun al'qurni me girma, sai takoma ta kwanta bata tashiba sai 10:15am ta tashi jika asanyaye kasan cewa dama jiya bata kwanta dawuri ba, saboda sun dade sunata fira itada *Habeeb*.




Bayan tayi wanka ta shirya cikin wata dakakkiyar shadda doguwar rigar me ruwan gwal, tasha aikin wuta tayi mata matukar kyau bayan ta kashe daurin dankwali, sai tasake feshe jikinta da turaruka masu asalin kamshi, sannan tafito don takarya kumallo.




Zaune ta'iske Hajiya afalon sama, kallon ta tayin tareda yin murmushi tace Hali dubu na antashi?.. Kaita gyada alamar "eh,


Tareda karasaw ahankali ta zauna kusa da Hajiyar tareda dora kanta akafadar Hajiyan, Cikin yanayin ta na shagwaba tace Hajiya ta yinwa nakeji.




Tace aidole kiji yinwa irin wannan bacci yanzu fa karfe 10:30 sai shiga dubaki nake amma baki tashib, sannan shikuma mijinki sai kirana yake awaya yana tambaya ta lafiya yanata kiran wayar ki akashe, nace bacci kikeyi yanzu dai kinga ga karin kumallon ki idan kiyin sai kije ki kunna wayar ki ku gaisa kinji KO?...




murmushi tayi tareda fadin to. Sannan Hajiya ta dauko wani dan karamin filas dake sama wani faranti da kula da filet harda chokali me fork, filas din tabude cikin cup din shi ta tsiyayo tea hadadde sai kamshi kayan yaji yake, mika mata tayi tace shanye bamusu takarba ahankali take sha harta shanye tamika mata cup din,




Sannan ta dauko kulan tareda filet tabude arish ne aciki soyayye dayaji kwai kasan cewar yanzu dashi take karin kumallo, zuba mata tayi afilet din tareda mika mata tace oya yimaza kicinye karba tayi cike da shagwaba tace Hajiya ta wannan din yayi yawa, murmushi tayi tace anya kina jin yinwa kuwa?...tace "eh tace to cinye kiban filet yar albarka,




Cike da farin ciki tace to Hajiya t tareda fara cin arish din.




Bayan tagama sai Hajiya tace to tashi kije ki kunna wayarki ku gaisa da mijinki, murmushi tayi tareda cewa to harda tamike sai yafasa dasairi Hajiyata kalle ta tace lafiya?..




Cikin sanyi murya tace Hajiya ta yau nayi wani mafarki dayaba ni tsoro wasu mutane suna bina da gudu zasu kama ni su kasheni, sai inata kiran "Hmm na da ke dasu "Baffa kuzo ku taimakeni amma duk baku zo ba, sai canga Hmm na yazo zaya taimakeni sai zasu kashe shi saina farka, Allah Hajiya ta dana farka tsoro yaka mani har naji hankalina yatashi sosai.




Shuru Hajiya tayi tabbas itama taji tsoron mafarkin aran ta saida bata nuna mata ba, murmushi tayi tace to ke halin dubuna inban da abinki ai Allah zaki kira bamu ba, domin shine zaya taimake ki aduk halin daki ka shiga, tace nakira shi tace to ki cigaba dakiran Sannan karki tada hankalin ki, wani lokaci mafarki baya zama gaskiya kedai ki kasance cikin addu'a akoda yaushe domin itadin takobin muminice,




koda wani abu zaya sameka sai ki ga albarkaci addu'ar da kake yi Allah yatsare ka, saidai kuma ita kaddarar mutun baya taba iya hanata kunsatar sa don haka tashi kije, tace to jiki asanyaye tamike ahankali tanufi daki tanajin Wani iri ajikinta.




******


Aban garen su *Jana* kam Junior kwana yayi yana kuka domin daga baya cewa yayi shi saidai Aunty *Jana* ta maida shi gida, don haka kafin gari yawa zazzabi yarufe shi da Ado yanata masifa dayaga masifar batayi sai yakoma lallashi, haka dai suka kwana.




bayan *Jana* tayi masu karin kumallo sukaci itada ado shikan Junior bai iya cin ba, domin bai saba cin irishiba don haka wanka tayi masa ta shirya shi sai Ado yace kinga inada dari biyu bari na kaishi chamis tace to, yadauke shi yakaishi chamis akai masa allura tareda bashi magani.




Sannan suka dawo zaune suka iske ta tanajiran dawowar su, dakyar yasha magani sai kuka yake yafadin zayaje gurin Lili da Hajiya da Aunty *Deeya,* cike da tausayin shi tace Ado kodai na mai dashi ne?...




dasauri yace ina?... tace gida kaga yaki kantarda hankalin shi, wani mugun kallo yawatsa mata tareda cewa aibaya da wani gidan dayawu nan dan haka dole za yakwantar da hankalin shi bari dai yaji sauki, Cikin sanyi jiki tace to Allah yabashi lafiya yace ameen tace gashi ma bai ci komai ba yace eh wlhy Sannan tamike tareda cewa bari naje nai wanka yace to nima zan fita nasamo masa wani abin yaci tace to..




Saida yaji motsin zubar ruwa alamar tafara wanka sannan yamike yanufi daki tareda fadin banza anfada maki ni dakiki ne irin ki jakarka kayan Junior yadauko, yafito dago Junior yayi wanda har yafara bacci yafarka yana yamutsa fuska kamar zaya yi kuka dasauri cikin kuma kwantar da murya, yace yishuru yarona kar kayi kuka zakasha ice cream da sweet?..




kai ya gyada alamar "eh tareda fadin zaka kaini gurin "Lilin Daddy mu kalli cartoon?.., dasauri ado yace "eh tareda daukan shi suka fita.




Koda *Jana* tafito bata ga Ado da Junior ba bata damu ba asalima cewa tayi Oh! tareda Junior suka fita, murmushi tayi yi sannan tashiga daki ta shirya tafito ta zauna tsawon wani lokaci su Ado basu dawoba sai tamike, tareda fadin kai tunda suka" kai har wa haka to ba yanzu zasu dawoba bari nayi sauri kafin su dawo ta shiga daki can tafito hannun ta rikeda waya zama,




tayi tareda fara daddan wayar takai kunnan ta can sai naji tafara fadi "eh yafita to saika zo amma fakayi sauri sannan ta kashe wayar, bata dade dagama wayar ba sai akayi sallama tana jin muryar tace a shigo aikam take aka shigo.




๐Ÿ˜ณido nazaro ganin Alh Barau nace kuttttt! *Jana* Allah ya shirya ki.




_Nikam nayi nan๐Ÿƒ๐Ÿปโ€โ™€ *Jana* zakiyi wa Ado bayani sala-sala_๐Ÿ˜‚






_*Don Allah kuyi hakuri wlhy wata ce take bani matsala saboda yanzu batayi long typing, shiyasa banayi maku posting dawuri.*_






Muje zuwa




A


*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya)




Tareda


โœ๐Ÿพ




๐ŸŒนMeenart๐ŸŒนc[11/9, 10:12 PM] My Ameena: ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ


_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_


๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ


7โƒฃ5โƒฃ




WRITTEN
By
๐ŸŽ *AMEENA UMAR FARUQ*๐ŸŽ


OR


๐ŸŽ *MEENAT* ๐ŸŽ




SADAUKARWA


*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*


___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~








โœ๐Ÿฝ






_*Bismillahirrahamanirraheem*_




_NOT EDITS_




Kai! Junior shine fa Daddy ka....dasauri yadaga kai ya kwalalo mata ido cike da mamaki yace Kai! Aunty *Jana* wannan fa bashi ne Daddy Mu ba, ai Daddya yatafi abuja dazu.




Sai kuma yamaida kallon shi kan Ado ya harare shi tareda turo baki, yace ai bakai! ne Daddy mu ba kai! almajiri ne, irin wayan da Daddy yake ba sadaka yakareshe fadi tareda sake turo baki.




Dasauri *Jana* tace Kai!Junior zan mare kafa.... Shikam Ado mutuwar tsaye yayi tsabar mamakin jin sunan da Junior yakira shi da shi wai almajiri, cike takaici yafinsgo rigar Junior tareda fadin Kai! dan Uwarka nine almajiri?...dasauri Jana tafisge shi tareda nufar cikin gida dashi,




Kwaf! yayi tareda bin bayan su zuciyar shi cike da bakin ciki, tareda jin tsanan tsanan tsanar *Habeeb* aranshi fiyeda kullum.




*Jana* kam suna shiha ta zauna tareda zaunar da Junior kusada ita cikin kwantar da murya tace Junior wannan shine Daddy ka shikuma wancen Daddy Lili ne kaji?...kai ya gurgiza tareda mak'e kafada yace umuuuh! nidai ba Daddy na bane, cikin tsawa tace nafada maka shine Daddy.




Kuka yafashe dashi tareda fadin shidai ba Daddy shi bane dai-dai lokacin da Ado yashigo, cike da masifa yace dan Uwarka kokaki kokaso nine ubanka shi ba ubanka bane eheee!, ke! kuma kiyi gaggawar sanar dashi nine ubanshi ba wancan ba banzan ba yakareshe fadi tareda zama rai bace.




Junior kam sai kuka yake yafadin shi Ado ba Daddy shi bane *"Habeeb* ne Daddy shi, itakam *Jana* sai aikin lallashin shi take.




*_Nikam nace Oho! can takwaye maku, wlhy abinda ke faruwa yanzu kenan yawanci wasu ya'yan wlhy shegu ne da uwayan su suke kwaso Cikin su awaje sai suza gida su haifawa mazajen su, humm! to wlhy kusani dai-dai dakwayar zarra yaron yaci namijin ki gobe kiyama Saikun biyashi, Allah ka tsare mu da aikata wannan aiki ka kuma tsare mana imanin Mu ameen._*




*_Washegari Monday_*
********
Kasan cewar sai karfe 3:00pm *Deeya* take da exam shiyasa tunda tayi sallar asuba tayi karatun al'qurni me girma, sai takoma ta kwanta bata tashiba sai 10:15am ta tashi jika asanyaye kasan cewa dama jiya bata kwanta dawuri ba, saboda sun dade sunata fira itada *Habeeb*.




Bayan tayi wanka ta shirya cikin wata dakakkiyar shadda doguwar rigar me ruwan gwal, tasha aikin wuta tayi mata matukar kyau bayan ta kashe daurin dankwali, sai tasake feshe jikinta da turaruka masu asalin kamshi, sannan tafito don takarya kumallo.




Zaune ta'iske Hajiya afalon sama, kallon ta tayin tareda yin murmushi tace Hali dubu na antashi?.. Kaita gyada alamar "eh,


Tareda karasaw ahankali ta zauna kusa da Hajiyar tareda dora kanta akafadar Hajiyan, Cikin yanayin ta na shagwaba tace Hajiya ta yinwa nakeji.




Tace aidole kiji yinwa irin wannan bacci yanzu fa karfe 10:30 sai shiga dubaki nake amma baki tashib, sannan shikuma mijinki sai kirana yake awaya yana tambaya ta lafiya yanata kiran wayar ki akashe, nace bacci kikeyi yanzu dai kinga ga karin kumallon ki idan kiyin sai kije ki kunna wayar ki ku gaisa kinji KO?...




murmushi tayi tareda fadin to. Sannan Hajiya ta dauko wani dan karamin filas dake sama wani faranti da kula da filet harda chokali me fork, filas din tabude cikin cup din shi ta tsiyayo tea hadadde sai kamshi kayan yaji yake, mika mata tayi tace shanye bamusu takarba ahankali take sha harta shanye tamika mata cup din,




Sannan ta dauko kulan tareda filet tabude arish ne aciki soyayye dayaji kwai kasan cewar yanzu dashi take karin kumallo, zuba mata tayi afilet din tareda mika mata tace oya yimaza kicinye karba tayi cike da shagwaba tace Hajiya ta wannan din yayi yawa, murmushi tayi tace anya kina jin yinwa kuwa?...tace "eh tace to cinye kiban filet yar albarka,




Cike da farin ciki tace to Hajiya t tareda fara cin arish din.




Bayan tagama sai Hajiya tace to tashi kije ki kunna wayarki ku gaisa da mijinki, murmushi tayi tareda cewa to harda tamike sai yafasa dasairi Hajiyata kalle ta tace lafiya?..




Cikin sanyi murya tace Hajiya ta yau nayi wani mafarki dayaba ni tsoro wasu mutane suna bina da gudu zasu kama ni su kasheni, sai inata kiran "Hmm na da ke dasu "Baffa kuzo ku taimakeni amma duk baku zo ba, sai canga Hmm na yazo zaya taimakeni sai zasu kashe shi saina farka, Allah Hajiya ta dana farka tsoro yaka mani har naji hankalina yatashi sosai.




Shuru Hajiya tayi tabbas itama taji tsoron mafarkin aran ta saida bata nuna mata ba, murmushi tayi tace to ke halin dubuna inban da abinki ai Allah zaki kira bamu ba, domin shine zaya taimake ki aduk halin daki ka shiga, tace nakira shi tace to ki cigaba dakiran Sannan karki tada hankalin ki, wani lokaci mafarki baya zama gaskiya kedai ki kasance cikin addu'a akoda yaushe domin itadin takobin muminice,




koda wani abu zaya sameka sai ki ga albarkaci addu'ar da kake yi Allah yatsare ka, saidai kuma ita kaddarar mutun baya taba iya hanata kunsatar sa don haka tashi kije, tace to jiki asanyaye tamike ahankali tanufi daki tanajin Wani iri ajikinta.




******


Aban garen su *Jana* kam Junior kwana yayi yana kuka domin daga baya cewa yayi shi saidai Aunty *Jana* ta maida shi gida, don haka kafin gari yawa zazzabi yarufe shi da Ado yanata masifa dayaga masifar batayi sai yakoma lallashi, haka dai suka kwana.




bayan *Jana* tayi masu karin kumallo sukaci itada ado shikan Junior bai iya cin ba, domin bai saba cin irishiba don haka wanka tayi masa ta shirya shi sai Ado yace kinga inada dari biyu bari na kaishi chamis tace to, yadauke shi yakaishi chamis akai masa allura tareda bashi magani.




Sannan suka dawo zaune suka iske ta tanajiran dawowar su, dakyar yasha magani sai kuka yake yafadin zayaje gurin Lili da Hajiya da Aunty *Deeya,* cike da tausayin shi tace Ado kodai na mai dashi ne?...




dasauri yace ina?... tace gida kaga yaki kantarda hankalin shi, wani mugun kallo yawatsa mata tareda cewa aibaya da wani gidan dayawu nan dan haka dole za yakwantar da hankalin shi bari dai yaji sauki, Cikin sanyi jiki tace to Allah yabashi lafiya yace ameen tace gashi ma bai ci komai ba yace eh wlhy Sannan tamike tareda cewa bari naje nai wanka yace to nima zan fita nasamo masa wani abin yaci tace to..




Saida yaji motsin zubar ruwa alamar tafara wanka sannan yamike yanufi daki tareda fadin banza anfada maki ni dakiki ne irin ki jakarka kayan Junior yadauko, yafito dago Junior yayi wanda har yafara bacci yafarka yana yamutsa fuska kamar zaya yi kuka dasauri cikin kuma kwantar da murya, yace yishuru yarona kar kayi kuka zakasha ice cream da sweet?..




kai ya gyada alamar "eh tareda fadin zaka kaini gurin "Lilin Daddy mu kalli cartoon?.., dasauri ado yace "eh tareda daukan shi suka fita.




Koda *Jana* tafito bata ga Ado da Junior ba bata damu ba asalima cewa tayi Oh! tareda Junior suka fita, murmushi tayi yi sannan tashiga daki ta shirya tafito ta zauna tsawon wani lokaci su Ado basu dawoba sai tamike, tareda fadin kai tunda suka" kai har wa haka to ba yanzu zasu dawoba bari nayi sauri kafin su dawo ta shiga daki can tafito hannun ta rikeda waya zama,




tayi tareda fara daddan wayar takai kunnan ta can sai naji tafara fadi "eh yafita to saika zo amma fakayi sauri sannan ta kashe wayar, bata dade dagama wayar ba sai akayi sallama tana jin muryar tace a shigo aikam take aka shigo.




๐Ÿ˜ณido nazaro ganin Alh Barau nace kuttttt! *Jana* Allah ya shirya ki.




_Nikam nayi nan๐Ÿƒ๐Ÿปโ€โ™€ *Jana* zakiyi wa Ado bayani sala-sala_๐Ÿ˜‚






_*Don Allah kuyi hakuri wlhy wata ce take bani matsala saboda yanzu batayi long typing, shiyasa banayi maku posting dawuri.*_






Muje zuwa




A


*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya)




Tareda


โœ๐Ÿพ




๐ŸŒนMeenart๐ŸŒน
[11/9, 10:12 PM] My Ameena: ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ๐ŸŽ
๐ŸŽ


_*KYAUTAR

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login