Showing 114001 words to 117000 words out of 132173 words
Chapter 39 - JENNIFER COMPLETE BOOK BY Maimuna A.A Rano.pdf
d'aya"
"wow! kwantar da hnklinki mgn d'aya ta rud'aki inaga ma kin firgita min ajiyata wasa nake miki"
wata wawar ajiyar xuciya ta saki had'e da k'ank'ameshi
"baza ka iya gane matsayinka awajena ba"
shafa bayanta yayi yana sinsinar k'amshin gashinta
"beautyna nasani,
matsayinki ne awajena baxa ki iya ganewa ba,
babban burina naga kin ajjiye min ajiyata"
ya bata dariya
"ajiyar nan taka na bani dariya idan kana fad'inta"
shima dariyar yayi yana shafa cikinta da tun xamanzu yake shafa cikin
"xakiyi dariya ne idan kika tashi sauke min ita"
b'ata rai tayi cikin shagwab'a tace
"na fasa sauke maka ita tunda kana so na wahala"
shima kwab'e fuska yayi ya kwaiwayi yanda tayi mgn
"ni banso jannah ta tawahala da
da yanda zanyi dana dawo da ajiyar jikina sbd na hutar da beautyna me d'an k'aramin lip me
kyau"
birgeta yayi sosai dan bata tab'a ganin namijin da yai shagwab'a tai masa kyau irinshi ba dariya
tayi tana jin sonsa sosai
"daga yau na dena shagwab'a tunda ka iya"
tab'e baki yayi
"da kuwa kinci nad'a"
xaro ido tayi
"laaa nad'a?"
kama bakinsa yayi yana dariya
"ban fad'a ba ! na isa ! in daki ajiya ta indaki beautyna, kin san irin nad'ar da zan miki ?"
girgixa kai tayi had'e da cukuma fuska wai dagaske tana fushi.
dariya cukume fuskar ta bashi
"kinyi kyau anjima in dare yayi zan nuna miki nad'ar dana ke nufi"
"ni yanxu nakeso"
ta fad'a tana juya baki.
wasu abubuwa ya fara mata tana dariya ta kwace daga jikinsa
"kabari sai anjiman ka nuna min "
shima dariyar yake yace
"nima ban yadda ba yanxu zan nuna miki "
da gudu tayi bed room tana
"ban yadda ba "
bin bayanta yayi
"ni kuma yanxu nakeso"
shiga bed room d'in yayi ya tadda ita cen k'arshen gado ta duk'unk'une tana dariya
tsaya wa yayi yana kallonta cike da birgewa
"yanxu zan koya miki abinda kike son sani"
yayo inda take dukansu suna dariya mai cike da tsantsan k'auna had'e da shauk'in junansu.
3 days a go
kwana kin nan uku datayi tare dashi ta ga gata iri iri motsi kad'an in tayi ajikinsa takeyi baya
barin ta tai aiki ko kad'an sbd yace ajiyar sa batai kwari ba baya son awahalar masa da ita.
tana kwance jikinsa suna kallon indian series data ke so ya shafo gashin kanta
"beautyna gobe fa xamu tafi "
da mmk tace
"ina ?"
ya saukar da idonsa kanta.
"inda na shirya mana xamuje mu ci amarcinmu"
murmushi tayi
"Allah ya kaimu goben"
" amin ki shirya tarar wata ajiyar"
xaro ido tayi ta juyo tana kallonsa,
"banda wacce aka ajjiye"
d'aga mata gira yayi
"ina son ajiyar ta xama biyu"
sauke numfashi tayi ta mik'e daga jikinsa
"tunda abin hakane nima zan maka ajiya"
dariya yayi sosai ya tallabota,
"kinyi ajiya tuntuni jannah ! kin ajiye ....."
ka tseshi tayi da
"irin ajjiyar da kai min zan maka"
dariya sukayi dukansu.
washegari da safe suka gama shirinsu gida suka wuce sukayi sallama da su sannan driver da
ma su tsaron su suka rakasu airport.
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:44 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER
✍✍✍
117&118
*Ummee Garkuwa*
araxane wasu daga cikinsu suka mik'e musamman dady da hjy Nabila data fashe da kuka. cikin
d'aga murya da k'araji mahboob ya cukume wuyan dr fahat yana girgixa shi
"tsinanne ! makiri shege amma kai mahaukaci ne ! kafad'a mana gsky a wanne hali khaleel da
jannat suke ciki....!"
dr fahat ya xaxxaro ido sbd shak'ar da mahboob yai masa da kyar ya bud'e baki jikinsa na rawa
muryar sa na fita da kyar.
"plx kasake ni mahboob wllh suna nan lfy allurar suma nai musu dan shine best solution da
xanyi dan warware matsalar,
dan Allah kasa.....kee.......ni.......!"
wullar da shi mahboob yayi
dr fahat ya k'umu da bango ya dafe kannashi yana zabga uban nishi jikinsa na rawa d'aya
hannunsa rik'e da wuyan sa yana shafawa.
kafin suyi wani yunk'uri sulthana ta fice da gudu daga office d'in dr fahat haisam yabi bayanta
had'e da take dr fahat
Alhaji Adam ched'e ne ya d'agashi yana girgixa kai cikin wahalalliyar murya da bai son yana da
ita ba yace
"fahat ! mu fa ba yara bane dakanka kace mana jannat ta mutu yanxu kuma kana mgnr suna
raye ?"
d'aga kansa dr fahat yayi
"wallahi Allah Alhaji suna raye ban kashe su ba ! baxan
iya kisa ba Alhaji ban tab'ayi ba "
kukan hjy Nabila ne ya katsesu
"wllh wllh ! sai na d'auki muguwar fansa baxan yadda ba....."
momy datake kusa da ita cikin kwarin gwiwa tace
" d'aukar fansa ya xame mana dole dan murja taci amanarmu sam bahaka kishiyoyin iyayenmu
sukai mana ba,
dole mu d'au fansa "
hajiyar mu da d'axu take kururuwar mutuwar su jannat yanxu tasamu damar mgn tunda taji
suna raye
"Alhamdulillah ! Allah xanyiwa gdy fahat kaima kaci amanarmu amma ynxu duk ba wannan ba
meyasa kuka sace khaleel ? me yai muku ?"
dady kam kasa magana yayi sbd yarasa mai xaice gaba d'aya kansa ya shiga mmk mara
misltuwa
hindu kam kuka take rusawa ilahirin jikinta asake takasa yunk'urin komai .
dr fahat ya rik'e hannun dady dan ya fuskanci ya fi sauk'i
"Alhaji kasa baki wllh wllh ban kashe su ba kuyi hkr ku yafemin ban yi yunk'urin cutar dasu ba
nayi hakan ne dan na tseratar dasu na kuma tonawa talatu asiri !"
tab'e baki dady yayi baiyi niyyar mgn ba yaka sa daurewa
"fahat cutarwa ta nawa ? ina tayaka murnan tuban xunubin da ka d'ebarwa kanka,
yanxu yaushe y'ay'anmu xasu farfad'o ?"
da sauri dr ya kalli agogon hannunsa ya kalli dady bayan ya d'an saki fuska
"nanda 20 mints in shaa Allah xasu farka"
mahboob ya gallawa dr fahat harara
"ya lafiyar su ? hop jannat ba......"
dr ya katseshi muryar sa na rawa dan tsoron mahboob yake
"lafiya lau take cikinta na nan daram wannan xubar jinin na damuwa ne dan wani sa'in mata
masu ciki idan suna cikin damuwa suna xubar da jini....."
Hjy Nabila ta tari numfashinsa
"khaleel d'infa ? saran daya ke jikinsa ??"
girgixa kai dr yayi
"ba sara bane duka ne wllh ban ce su dake saba kuyi hkr,
ba sace sa mukayi ba asalin abinda ya faru dashi."
ya baro gida dan ya siyowa jannat garin kwakin data ke son sha ya hango motar gidansu jannat
yai sauri kafin ya k'arasa kusa da motar ya hango na ciki hjy murja ce take tuk'in da kanta tana
zabga gudu ya bi bayanta yana mmk dan bai tab'a ganin tayi tuk'i ba gudu take sosai sai da ta
fita cen gefen gari inda ba gidaje sosai ta kutsa can wata sabuwar unguwa tai parking ta
k'wank'wasa k'ofa mai gadi ya bud'e ta shiga hnklinta bai kawo ana binta ba
parking yayi a inda tai parking ya k'wank'wasa k'ofa kamar yanda tayi aka bud'e masa get ya
shiga.
mgrn dayaji tanayi ne yasa ya tsaya cike da mmk
"fahat kana bamu matsala fa kana kallon har k'aryar cuta nayi sbd su dawo axubar da cikin jikin
shegiyar yarinyar nan jannah shi kanshi khaleel d'in inda hali akashe min shege...."
"kina da matsala talatu ke kullum arayuwar ki baki san mistakes ba ? shekara nawa kina cutar
mutanen nan ?
mtsww kin tara garada dan mutum biyu kacal?"
"fahat kenan kasan dalilin auren ched'e da nayi ban aureshi dan nayi tarayya da kowa awajansa
ba na aure shi dan naxama d'aya daga cikin wanda duniya tasan da xamansu,
har gobe ina mmkin dawowar su gida duk irin sihirin da nai musu da raba kawunan su
danayi....?"
kasa jurewa khaleel yayi ya kutsa cikin falon tamkar sadauki awajan yak'i
afusace yake magana
"dama kece umma ?
kece matar da kika tarwatsawa su jannat rayuwa ? kece ? kece ?
me yasa kikai haka kin cika babbar makira shed'aniya Allah ya toni asirinki!..."
da mmk suke kallonshi dukansu
ajiyar xuciya murja tayi ta murtuke fuska
"kayi dai dai taka kawo kanka wajena ! babban burina shine na kashe ka ! inga da uwar da xaka
k'ara haihuwa banda baku da hnkl xan xauna nai muku bauta ne ? tunda kashigo gidan nan sai
dai gawarka ta fita..! "
tsaki yayi ya nunata da hannu cike da isa
"me xaki iya yimin ? baki isa ki min komai ba"
nuna masa k'artawan da suke xaune tayi
"bani xam maka ba way'an nan sun isheka shege sarkin ji da kai!
me kuke jira wannan aikinku ne ku kama shi kuyi ta gana masa axaba!"
garadn nan majiya k'arfi sukayo kansa sai da suka jigata juna dan shima ya nuna musu
namijine dake sarkin yawa yafi sarkin k'arfi sukayi masa rubdugu suka d'ad'd'aure shi.
wata uwar harara hjy murja take xabga masa kamar idanuwanta xasu fad'o cike da tsana take
mgn
"gawarka ce xatar bar gidan nan natsane ka ! shege tsinanne !"
fuskarsa murtuke ya ke xabga mata harara ta k'iyayya.
"ke kike rayawa da xaki iya d'aukan raina ?"
girgixa kai tayi ak'ufule tana xaxxare ido
"bana rayawa amma ina kashe way'anda na tsana"
murmushin da baiyi niyya ba ya sub'ce masa
"kin gaxa tunda har bakya iya rayawa kinga kashewar ma baki isah ki iya kashe koda
tsuntsu......."
marin data xabga masa ne ya katse shi
"d'an iska shiyasa na tsane ka! sbd tsinannan ji da kanka ! "
kutufo yai mata da k'afarsa abinka ga namiji tuni ya fasa mata baki
tasa hannu wajan data ji uban xogi ganin jini abakinta ranta yai mugun b'aci
"kuna kallon abinda yai min ? me kuke jira ku had'a masa jini da majina !!!!!!"
a xuciye sukayo kansa da duka yana ramawa duk da yana d'aure har sai da sukayi masa liliss!
suka k'ara d'aure shi tamau yanda ko motsi baxai iya ba.
ranta b'ace tace
"ku cigaba da gana masa axaba kullum har sai na baku ixnin kashe shi abinci sau 1 xaku bashi
arana !.."
"angama ranki ya dad'e !"
kwanansa 4 awajan su da taimakon fahat ya bar wajan dan shi da kansa dr ya faki idon
garadan nan ya sashi a mota ya ajjiye shi k'ofar gidansa.
ajiyar xuciya Abba yayi ya girgixa kai
"murja dole na d'au...."
dr fahat ya katseshi cikin sauri
"ka kwantar da hnklinka talatu gawa ce sbd poising d'in dataci ya isheta axaba xaita axabtar da
ita a k'arshe ta mutu "
ajiyar xuciya dady yayi ya ce muje muga halin da suke ciki
jikinsu asanyaye suka bi bayan dady d'akin da aka kwantar da su sukaje acen suka tadda
sulthana da haisam sulthana na kuka haisam yana rarrshinta
da taimakon nos biyu dr fahat yaiwa ya khaleel dressing na ciwon dayaji yana gama masa ya
farka afusace ya mik'e ganin su dady kusa dashi yasa yai ajiyar xuciya da kyar ya bud'e baki
xaiyi mgn
Dady ya dakatar dashi
"kwantar da hnklinka Ibrahim munji komai fatanmu Allah ya baka lfy!"
kwafa khaleel yayi
"dady ina take ? kubar ni na d'au fansa !"
"kayi hkr Ibrahim "
kallonsu yake one by one baiga jannat ba sbd sulthana ta kare inda gadonta yake.
mik'ewa yayi cikin wani yanayi yana kallansu
"ina jannah take !! ?"
da sauri sulthana ta matsa ta nuna masa ita
hankalinshi atashe yai kanta cikin wani yanayi
"meya sameta !?
jannah ! dady meya samu jannah ? wllh idan har hjy nada hannu a ciwon jannah baxan hkr ba !"
mahboob ne ya dafa kafad'arsa
"plx khaleel babu abinda ya sameta ka kwantar da hnklinka jannat tana nan k'alau"
da tsawa yaiwa mahboob mgn
"tayaya !? ya xa ayi na yadda lfyr ta k'alau ?
kwanciyar me tayi ?
ku fad'amin !...."
ya girgixata a kwance cikin masifar tashin hnkl
"jaannnnaaaat ! tashi ! "
kamar amafarki taji muryarsa a hnkl ta bud'e ido karaf suka had'a idanuwa
da k'arfin gaske ta mik'e had'e da rik'eshi afirgice tasaki wani irin kuka mai tsuma rai tana
surutai
" kada katafi ya khaleel baxan iya rayuwa babu kai ba kada ka k'ara b'ace min idan mafarki
nake karku tashe ni ! dady Abba ku tayani rik'eshi kar ya kub'ce min ! "
kukan hindu ta tayata sulthana tuntuni kukan take cike da tausayin y'ar'uwarsu
"jannat khaleel d'inkine ba mafarki ba ba kuma gixo ba Allah ya dawo miki dashi cikin ikonsa"
tana k'ank'ame dashi
"da gaske kike hindu khaleel shine a hannuna ?! Allah nagode maka"
kamar ya xubar da kwallah shi kad'ai yasan halin daya kasance na rashinta ya k'ara mannata
jikinsa
" Alhamdulillah ngd wa Allah da ya rayar dani naganki cikin kwanciyar hnkl jannah xan rayu
dake gani nadawo gare ki an rabani dake ta k'arfi dayaji bani da yadda xanyi ! "
da sauri Abba ya fice dady yabi bayansa yana fita kwallar da ta taru a idonsa ta xubo ya
waiwayo ya kalli dady daya xuba masa ido
" Dr Bashir abinda murjaaaa.... tai ...min .. narasa wanne irin hukunci..... zan mata naaaaa......
hu.....ce "
ajiyar xuciya ya yi
"Adam gdy xakayi wa Allah dayasa bata ci nasara akanku ba tunda duk makircinta babu wanda
yarasa rai acikinmu"
kwafa Abba yayi yana jinjina kai
"mutum ! mutum ! murjaa ! ina mmk Bashir har yanxu "
"kayi hkr mu yanxu sai hmdl tunda ankawo k'arshen makircin ta Allah ya tona mata asiri"
k'arar kiran wayar Abba jikinsa asanyaye ya duba dangin sa ne hawaye na xuba ya d'aga wayar
yace
"karku xo ku had'u gaba d'aya gamu nan xuwa zan xo muku da wani babban abin al'ajabi"
ya kashe wayan yana kallon dady
"Bashir duk inda xato yake xunibi ne ! banda Allah ya tonu asirin mrja xuciyata dangina take
xargi Allah sarki ! ashe basu bane wacce tafisu kusanci da ni ne lallai makashin ka na tare da
kai !"
jinjina kai dady yayi ya furxar da huci
"ni kaina nayi xarginsu duk da ban tabbatar ba amma ko kad'an xuciya ta batai min tunanin
murja ba ! muje mutafi gaba d'aya dan nasan hnklinsu atashe yake."
dake sun warke basu jira b'ata lokaci ba suka koma cen inda danginsu suka taru suna jiran xuji
abinda Abba xaice duk xuciyoyinsu cike da xargi kala kala jikinsu asanyaye.
tana kwance tana nishi tana jiran shigowarsu taji shiru tana k'ok'arin mik'ewa taji wani irin ya
mutsawar ciki kafin ta yunk'ura gaba d'aya cikin ya d'aure yana mata axabar ciwo kamar xai
fashe mmk abin ya bata
"na shiga uku ni murja daga ciwon k'arya kuma sai na gaske ?"
a hnkl a hnkl ciwon ya lafa taji dad'i ta mik'e ta fito harabar asibitin inda take tsammaninsu basa
nan ta shiga d'akin da aka kwantar da su khaleel basa nan hnklinta ya tashi tana k'ok'arin fita
suka had'u da dr fahat ta galla masa harara.
"kinga basanan ko ? sun tafi jana'ixa "
banxa tai dashi ta fice mai adaidaita da tsayar ta nufi cen gidansu me gadi yace suna cen
babban gida wata iri take jin kanta kafin ta isa babban gidan ched'e cikinta ya kuma murd'awa a
adaidaita tasha axabar wahala kafin ya saki tayi kakin wahala taji k'aton abu ya cika mata baki
da sauri araxane ta tofar da shi wata uwar gudan jini k'atuwa kamar tsoka ta gani kamar tasa
ihu dan bak'in ciki mai adaidaita ya sauketa k'ofar babban gida ta shiga tana haki dan jikinta ya
saki duka
tana shiga daidai lokacin da dady yake k'ok'arin basu lbr
hjy Nabila ta hangota tana tafiya da kyar da gudun tsiya hjy Nabila kamar yarinya ta k'arasa
wajan murja tana xuwa ta shak'eta shak'a bata wasa ba da kyar dangin ched'e suka kwace ta
suna mmk dady ya girgixa kai yana yunk'urin basu lbr takaici ya hanashi mgn ya xabgawa hjy
murja mari ya shak'ota shima yana magana axafafe
"kasheta xanyi ! ni xan k'arasa ki murja kin cuceni ! kin xalunce mu ! "
da mmk jannat da dangin Abba suka kwace murja cikin mmk d'aya daga ciki yace
"kunbar mu a duhu me murja tai muku ?"
dady ne ya fad'a musu komai suna ji sukayi hmdl had'e da tsananin mamaki wani tsoho daga
cikinsu muryar shi na rawa yace
" murja kin cuce mu sbd ke muka rabu da d'an uwan mu sbd makircinki muke gaba da junanmu
muna xargin kawunan mu kin rabamu da d'an uwanmu ! lallai kin manta tijarar mu da kanmu
xamu kashe ki !"
waje ya kaure da hayaniya ched'e family sun kafe akan su xasu kasheta da kansu dan su d'au
fansa.
ba uban daya isa ya kwace ta.
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:44 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
113&114
*Ummee Garkuwa*
furxar da huci dady yayi yana jinjina abin shi kanshi yasan baxaiyi yu ace kamar khaleel ansace
shi ba akwai dai mummunan abu da xai faru dashi ya kalli Alhaji Adam ched'e yanda jikinsa ke
fidda gumi idanunsa suka yi