Showing 75001 words to 78000 words out of 88313 words

Chapter 26 - ABUL KHAIRI Complete Hausa Novels by Nafisa Ismail lawan.txt

wa tayi ta soma kurɓa a hankali, duk wani jarumta nata ta haɗo don ta sanya wa kanta nutsuwa amma ina hakan ya faskara, domin ta rigada ta sanya wa ranta tsoron sa sosai, haka kawai ba ta ƙaunar su kasance wuri ɗaya, abin da take ji ba ta iya jure wa wannan dililin ne yasa take rasa nutsuwar ta tayi ta rawan jiki. Kaɗan tasha ta soma yunƙurin rufe wa

"Ki shanye nace". Yayi maganar be kalle ta ba

Ci gaba tayi da sha ba tare da ta ce uffan ba, gaba ɗaya ta shanye bata sake yunƙurin ajiye wa ba duk da cikin ta ya cika fam. Kamar tayi kuka haka ta kalle sa tace, "na shanye".

Ko kallon ta be yi ba bare ya tanka mata

Sai ta tashi kawai ta wuce ɗakin ta. Tana shiga ta zauna saman gado tana kama kanta, sai kuma ta lumshe idanu tana buɗe su daƙyar ta miƙe ta shiga Toilet, bakin ta ta ɗauraye ta fito ta cire hijabin jikin ta ta haye kan gadon ta. Sosai take jin barci a idanun ta shiyasa lokaci ɗaya ya kwashe ta nan da nan ko addu'a bata samu tayi ba







              ******


           Sai da ta shiga ɗaki da kamar mintuna goma kafin ya tashi daga inda yake ya wuce ɗakin sa, kai tsaye Toilet ya shige yayi wanka ya fito yayi shirin sa. Sai ya fito ya nufi ɗakin Maimuna, ya san maganin barcin da ya sanya mata iyanzu ta manta a duniyar da take. ai kuwa da ya shiga tayi ɗai-ɗai abin ta sai sharan barci take yi. Lumshe idanu kawai yayi yana sake ware su a kanta yana me ƙare mata kallo kamar idanun sa za su faɗo

Duk da ya san abinda ya shirya ba abu bane me kyau amma babu yanda zai yi, hakan shi ne kaɗai maslaha a wurin sa don bazai iya zuwa ya neme ta ido na ganin ido ba, shi a ganin sa zubar da kai ne ya rasa wurin da zai je sai wurin ƙanwar sa. Ba don yanda yake ji ba a wannan lokacin da ganin ta ba baya tunanin zai iya aikata abinda ya shirya, amma kuma tuni zuciyar sa da gangan jikin sa sun ingiza shi ga son kwaɗaita da ita, don be taɓa jin mugun sha'awar da ya sauko masa irin na yau ba, bazai iya haƙura da ita ba dole ne ya sauke duk abinda yake ji a yau ɗin nan, dole ne yayi maganin damuwar sa.

















_Na gaji sai an kwana biyu sai mu ci gaba. 😥_
🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸

            *ABUL KHAIRI*

🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸

💧💧 *LABARIN DEEBIZAH RETURN* 💧💧

*MALLAKAR:*✍️
             _NAFISAT ISMA'IL LAWAL_

*SARAUNIYAR TSOKANAR PARFECT*🧝🏻‍♀️


*بسم الله الرحمن الرحيم*


*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION*🌞

'''(WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)'''

/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/

           *P.W.A*✍️


*JIKAR LAWALI CE*✍️

*Wattpad: UmmuDahirah*👈


            *SADAUKARWA*
_Na sadaukar ga Mahaifiya ta Abar alfahari na, Uwata maganin kuka na, I love You so Much Momma_ ❤️





*________________________________*

              *PAGE 38*

*________* *WASHE GARI SATURDAY*
                           *10:30am.*

            Ta soma buɗe idanuwan ta a hankali tana mayar da su, wadda daƙyar ta iya samu ta buɗe su tarwai tana bin saman ɗakin da kallo, kamar mintuna biyar tana a haka kafin tunanin ta ya dawo cikin jikin ta, sai wani irin zafi ya ziyarce ta lokaci ɗaya ta yunƙura zata tashi amma ina ta kasa, ƙara ta saki tana koma wa yanda take ta kwanta sai kuma ta koma bin jikin ta da kallo, sai kuma ta kama kanta da hannu ɗaya tana son tuna abinda ya faru da ita da har tayi mugun barcin nan sai da gari ya waye zata tashi. Bata iya tuna komi ba sai mafarkin da tayi da ABUL KHAIRI yana saduwa da ita, wadda ta ɗauka duk a tunanin ta mafarki ne sabida magagin barci, da sauri ta sake buɗe idon ta zuciyar ta na buga wa da ƙarfi, rigan jikin ta tabi da kallo yana a yanda ta sanya shi jiya, amma abun da take ji a can ƙasan ta da azafan dake ratsa ta shi ne ta kasa gane wa, "kar dai ace mafarkin da tayi ne ya bayyana mata a zahiri? Ina a'a ba haka bane". Ta sake ƙaryata kanta da sauri tana girgiza kanta, sai ta miƙe da ƙarfin ta domin ta sauka a kan gadon, wani irin ƙara ta ƙwalla tana koma wa kan gadon, lokaci ɗaya sai ta fashe da kuka tana faɗin, "na shiga uku Ni Maimunatu. Me ke shirin faruwa dani? Wayyo Allah na Mamana". Kuka take yi sosai.




                   ******

        ABUL KHAIRI dake ɗaki sai Safa da marwa yake yi ya gaza nutsuwa, ko abinci ya gaza ci sai sintiri yake yi daga ɗakin sa zuwa ɗakin Maimunan yana jiran ta farka, amma har yanzu shiru, ya gaji da jiran ta ne yasa yanzu ya shiga Toilet yin wanka wanda be samu yayi ba tun ɗazu. Yana fito wa daga bayin ne ya ji kamar ihun ta shi ne yayi saurin zira jallabiya ya fito ya shiga nata ɗakin, turus yayi a bakin ƙofan yana bin ta da kallo ya kasa ƙarisa wa

Ita kuma ganin sa yasa ta haɗiye kukan nata sai hawaye da suka ƙi tsaya wa a idanun nata, nan da nan jikin ta ya soma rawa

"Lafiyan ki mene ne?" Yayi maganar yana sake tsare ta da ido kamar wanda be san komi ba

Wasu sabbin hawayen ne suka sake wanke mata fuska sabida azaban dake ratsa ta, amma baza ta iya faɗa masa ba shiyasa tayi shiru tana sake duƙar da kai

Takowa yayi zuwa inda take ya sake maimaita mata tambayar, "me ya same ta?"

Shiru ta sake yi tana shashsheƙan kuka

Tsaki yaja yace, "ke ina magana kina banza dani, I said what is wrong with you?"

Cikin rawan baki da kukan da ya kufce mata tace, "na kasa tashi ne".

"Kin kasa tashi?" Ya maimaita maganar nata yana waro ido waje kamar be san Abin da ya aikata ba. "To saboda me?" Ya sake mata tambayar

Hannu ta sa ta share fuskar ta tana ci gaba da kukan ta a hankali

Shiru kawai yayi yana kallon ta, sai kuma ya wuce Toilet ɗin ta ya haɗa ruwa ya dawo

Tana nan a yanda take tana kuka

Ya zo ya ɗauke ta ba tare da ta ankara ba ya wuce da ita Toilet, ya sanya ta cikin ruwan da ya haɗa mata

Kuka ta saka mishi sabida kunya da azaban da ya ziyarce ta

"Kee ki rufa ma mutane baki tunda baza ki faɗa abinda ke damun ki ba, Ni taimakon ki zan yi ban son ki sake min kuka kinji ko?"

Rufe bakin ta kawai tayi zuciyar ta na buga wa da sauri da sauri don a tunanin ta wanka zai yi mata, duk ta fita hayyacin ta lokaci ɗaya sai ɓarin jiki take yi

Ɗan lumshe idanun sa yayi ya buɗe yana kallon ta, kana kuma yace, "ki cire rigan kiyi wankan". Sai ya juya ya fita. Har ya kai bakin ƙofa kuma sai ya kasa fita sabida hankalin sa ya gaza kwanciya, tabbas zai iya cutar da ita tunda bata gane me yayi mata ba, sai kawai ya koma ciki

Lokacin kuka sosai ta fashe dashi ta gaza motsa wa daga yanda take. Ganin sa yasa tayi saurin gimtse bakin ta tana bin shi da kallo

Ɗan sassauta fuska yayi yace, "kin yi mafarki ne jiya?"

Waro ido waje tayi sai kuma ta ɗauke kai daga kallon sa ta kasa amsa mishi

"Wai ba nace miki idan ina magana ki dena min shiru ba? Ke Bagidajiyan ina ne? Na ce kin yi mafarki ne jiya?" Ya ƙare maganar da daka mata tsawa

Bata san sanda ta buɗe baki ta amsa mishi ba saboda tsoro

"To ki gasa jikin ki sai kiyi wankan tsarki. Ina fatan kin iya?"

Nan ma sake ɗaga masa kai tayi da sauri

"Good Girl." Ya furta yana juya wa ya fice

Tsaban takaici ita kuma sai ta fashe da wani irin kuka me ban tausayi. Sosai take kuka ta kasa yin komi har sai da lokaci ya ja sosai kafin ta samu tayi abinda ya kamata, daga baya tayi wankan ta ɗaura alwala ta fito. Daƙyar take iya tafiya saboda sauyin yanayin da take ji a tattare da ita ga kuma zafin da har yanzu be dena ba duk da ya ragu, sif ɗin kayan ta ta nufa ta ɗauko doguwar riga ta zira tare da Hijab sannan ta tayar da Sallah. Tana idar wa ta zauna a wurin tana hada kai da gwiwa taci gaba da tsiyayar da hawaye, tunanin ta ya tafi ga abinda ya faru da ita da kuma abin da ABUL KHAIRI yayi mata yanzu, taya ma ya san abinda ya hana ta tashi da har ya iya gane wa? Ko dama shi ya san ana haka ne? Amma meyasa tayi mafarkin nan yau bayan hakan be taɓa faruwa da ita ba? Ko kaɗan bata iya kawo komi a ranta a kan zargin ABUL KHAIRI ba sabida bata taɓa tunanin zai yi wani abu da ita ba, mutumin da ba ya ƙaunar ta ko kallon ta ma be son Yi shi ne zata zarga, taya to? Abin ma da bazai yiwu bane, ta fi dangana wa ga mafarkin shi ne tayi ya haddasa mata haka, ƙila na Mijin dare ne da ake cewa shi ne yau itama tayi. Amma ko idan haka ne ya cuce ta, ga shi ya sanya mata azaba da tsamin jiki duk ta rasa inda yake mata daɗi, sai kawai ta ɗaga hannu hawaye na zuban mata ta soma roƙon Allah a kan, "kar Allah ya sake ba shi ikon zuwa wajen ta, Allah ka gani Ni ban taɓa yin mafarki da na mijin dare ba, ko yaushe ina addu'a idan zan kwanta, jiya ma barci ne ya ci ƙarfi na shiyasa ban yi ba, Allah na roƙe ka kar ka sake ba shi damar sake zuwa wuri na.."

Wani irin dariya ne ya so kufce wa ABUL KHAIRI da ya shigo yanzu ɗakin ya cidda ita tana wannan addu'an

Da sauri ta juya tana kallon sa saboda jin kamar motsi, nan ta gan sa yana murmushi bcoz ya kasa riƙe dariyan nasa wanda har sai da murmushi ya bayyana a fuskar sa. Da sauri ta sadda kanta ƙasa saboda tsananin kunya da ya kamata domin ta san ya ji abinda tace, kunya sosai ya rufe ta har ta kasa motsa wa bare ta iya gaishe sa ma


Shi kuma daƙyar ya iya kautar da murmushin daga fuskar sa ya tako zuwa wajen ta tare da miƙa mata ruwan hannun sa dake Cup da ƙwayoyin magani yace, "ga shi ki shanye".

Ɗago kai tayi ta kalle sa, sai ta sanya hannu ta amsa a kunyace ta soma sha


Shi kuma yana tsaye yana kallon ta har sanda ya ga ta gama ya amshi Cup ɗin ya fice. A Parlour ya zauna ya ɗaura ƙafa ɗaya a kan ɗaya yana me jingina da kujeran tare da lumshe idanuwan sa. Haka kawai idan ya tuna abubuwan da suka faru a daren jiya yake shiga matsanancin farin ciki, tunda yake be taɓa kasance wa a cikin wannan yanayin me ban nishaɗi ba kamar daren sa na jiya, he is very happy this day and it is one of the most memorable days of his life. Murmushi ya saki bayan ya buɗe idanuwan sa yana me shafa sajen fuskar sa, all his eyes could see was Maimuna's beautiful body that had gone with his faith yesterday da ni'imar da Allah yayi mata, he feels as if he is going back to doing what he did to her, but he is also suppressing his heart with impatience. Fitowar Maimuna yasa ya kalli inda take, yanda take tafiya ne ya kasa ɗauke ido a kanta

Ita kuma tuni ta sauke kai ƙasa sabida tsananin kunyar sa da take fama dashi a yau, shiyasa tayi ƙoƙarin daidaita tafiyan ta kar ya gane akwai wani abun ta shige kichen


Ɗan lumshe idanuwan sa yayi yana me buɗe su, be san meyasa ba yau kuma tausayin ta ya shiga zuciyar sa ƙwarai, duk da ya daure sosai a jiya wajen bin ta a hankali sabida kar a samu matsala amma kuma ji be yanda take tafiya. shiyasa kawai ya tashi ya bi ta cikin kichen ɗin

Tana tsaye ne tana tunanin abinda zata sama musu su yi Breakfast duk da lokaci ya ja, dole ne yasa ta fito sabida yunwan da ya addabe ta ba don haka ba baza ta iya taɓuka komi ba sabida rashin ƙwarin jiki da ciwon da take ji. Motsin sa yasa ta juya da sauri tana kallon sa, sai duk ta taburce sabida tsare ta da idon da yayi

"Me zaki yi?" Ya tambaye ta yana saka hannayen sa cikin aljihun jallabiyan sa

Maimuna da kanta ke ƙasa tace, "dama zan mana Breakfast ne".

"Ki koma ki zauna zan nema mana abinda zamu ci, yau ki huta tunda baki da lafiya". Daga haka ya fice abin sa be tsaya ya ji abinda zata ce ba

Mamaki sosai ya bayyana a kan fuskar Maimuna da sauyin yanayin da ABUL KHAIRI yau yake nuna mata, ji take yi kamar ba shi ba sabida nuna tausayin da yayi mata a yau ɗin, sai dai bata da abinda zata ce illa tabi umarnin sa ta koma ɗaki abin ta ta kwanta.





        Shi kuma sauya kaya yayi ya ɗauki keey ɗin mota ya fice, be daɗe ba ya dawo da gasasshen kaza da yoghurt da ya siyo, ajiye wa yayi a saman dainning ya wuce kichen ya haɗa musu ruwan tea da komi ya shirya a saman dainning table. Sai ya wuce ɗakin Maimuna. A kwance ya ganta tana ta faman tunani a kan sauyin ABUL KHAIRIN

Ganin sa yasa ta tashi zaune tana duƙar da kai

"Ki fito ki je ki karya". Abinda yace kenan ya juya ya fice ya koma ɗakin sa

Itama tashi tayi ta fita, ganin ba shi a Parlour sai ta ɗan samu nutsuwa ta wuce kan dainning ɗin ta zauna, abubuwan da ta gani a kai ne yasa ta saki murmushi ba tare da ta shirya ba, sosai take mamakin meyasa yake jin tausayin ta yau? Bata taɓa tunanin ko da wasa zai iya shiga lamarin ta ba ko wani irin hali ta shiga, shiyasa tana karyawan ne farin ciki na ratsa zuciyar ta.




         Fitowa ABUL KHAIRI yayi ya zo ya zauna shima a kan dainning ɗin. Har ta tashi zata yi serving ɗin sa sai ya tsayar da ita a kan, "zai zuba da kansa". Shi yayi serving ɗin kansa kana ya kalle ta yace, "ki dena nuƙu-nuƙu da Allah ki ci abinci, ba na son Wasa kina jina?"

Gyaɗa masa kai tayi jiki a sanyaye taci gaba da cusa wa a baki tana jin zuciyar ta kamar zata faso sabida yanda take buga wa

Wayan sa ne tayi ƙara ya ɗauka, ganin Rahina sai da ya ɗan kalli Maimuna da kanta ke ƙasa kafin kuma ya amsa call ɗin yana kara wa a kunne. "um ina jin ki".

Daga can Rahina tace, "Honey Wai lafiya yau na ji wayan ka a rufe? Kuma jiya ka ce min zaka zo but sai na ji shiru".

"I'm sorry akwai abinda ya hana Ni zuwa ne jiya, kuma matsalan ne yasa na kashe waya na but kiyi haƙuri".

"Babu komi honey ai ba na iya fushi da kai. Amma gaskiya yau ina son ganin ka ko don maganar auren mu da kace zamu yi. Fatan ka faɗa wa su Mamy sun amince?"

Idanu ya ɗago ya kalli Maimuna kafin ya lumshe su yana me sake ware su, a hankali ya furta, "ki bari zuwa anjima zan zo zamu yi magana ko?"

"Ok then I'm waiting for you".

Yace, "ok bye". Sannan ya kashe wayan. Miƙe wa yayi kafin ya kalle ta yace, "idan kin gama ki ajiye sauran anjima ki ci, kar ki shiga kichen yau". Ya juya ya tafi


Da kallo ta bi shi har ya shige ɗaki, kana ta lumshe idanuwan ta tana murmushin da bata san dalili ba, yau rana ɗaya da ya sauya mata ji take yi kamar su dauwama a haka, kulawan yau kaɗai ya sanya ta a cikin farin ciki mara misaltuwa. Ko ba komi yau tana jin nishaɗi a ranta saboda nuna kulawan sa a kanta. Tashi tayi ta kwashe komi ta kai kichen sannan ta wuce ɗaki ta kwanta tare da dasa tunanin ABUL KHAIRI da ya tsaya mata a rai yau.


          Shi kuma a lokacin ya shirya cikin ƙananan kaya ya sha kwalliya ya fice abun sa.




           Babu abinda ke tashin Maimuna illa sallah sai ta koma ta kwanta, wunin yau a haka ta wuni a kwance, sai ƙarfe huɗu ta sake shiga tayi sabon wanka, yanda ta gasa jikin ta yasa ta sake samun sauƙi sosai, kichen ta wuce ta ɗauko raguwan kazan ta da yogurt ɗin taci ta ƙoshi ta samu wuri a saman kujera ta zauna. A nan ta wuni har aka kira magriba har a lokacin kuma ABUL KHAIRI be dawo ba. Ɗaki ta wuce tayi sallah sannan ta zauna tayi karatun ta kafin ta gabatar da sallan isha'i, har barci ya ɗauke ta ABUL KHAIRI be dawo ba.





            Sai wajen goma na dare ya shigo gidan, sai da ya shiga ya duba ta kafin ya wuce ɗakin sa yayi wanka ya shirya ya kwanta. Yau be yi ninyan mata komi ba duk da sosai yake tsananin buƙatar ta. But dole ne ya bari ta samu sauƙi don ma yana ganin yarinyan tana da juriya ne, amma kuma yayi mamakin rashin wayon ta da har ta kasa gane komi, sai kawai abin ya bashi dariya ya saki yalwataccen murmushi yana me sauya kwanciyan sa. Daƙyar a ranan ya samu barci ya ɗauke shi sabida tsananin ɓukatar Maimuna da yake fama dashi.
🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸

            *ABUL KHAIRI*

🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸🩸

💧💧 *LABARIN

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login