Showing 126001 words to 129000 words out of 159314 words

Chapter 43 - Wata Kishiya Complete writing by Sa'adatu Bint Abdullahi .txt

Almuqri'ar wadda tashin hnklin datake ciki kadan ya rage ya taddo yanayin da Saude take ciki. Jimmalo ta taba Almuqri'ah alamar su tashi su fita, sbda kallan da saude kema Almuqri'ah yana tsorata jimmalo, tasan de ko Asiri ya rufu yau dole ne ze bayyana, sbda me fallasa asiri ne a jikin Almuqri'ah (wato ciki dan fallasa) jimmalo da Almuqri'ah suka mike tsaye a tare da niyar barin falan nata jimmalo tace "Allah ya huta gajiya ranki ya dade...." Almuqri'ah de kasa cewa komi tayi sbda dukta kagara su bar part dinma baki daya,jikinta har yana rawa, babyn cikinta ma se harbawa yakeyi da karfi da karfi kmr fad'a, ko a hk tasan bbyn jikinnan nata me lafiya ne. Sam hajiya saude bata amsa jimmalo ba , idanuwanta na kn Almuqri'ah ,haka kawai take ganin wani yanayi a tattare da jikin yarinyar dukta chanza, ita sam ba hk ta ganta ba a farko, yanzu se tagama duk tabi ta chnza yanayin siffa gabaki daya,, fuskarta tayi mata wani iri. Suka juya zasu bar falon cikin sauri musamman Almuqri'ah wadda taketa sauri su fita. "Keeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeee!!!''' Hajiya saude ta fadi cikin daga murya da kaskanci, kai kasha ko mutumin dake wajen falon take kira da kee din. Gabaki dayansu seda hantar cikinsu ta kada, suka tsaya cak daga tafiya. "Shikenan ta gane..." Jimmalo ta fadi a ranta, zuciyarta kmr ta fado kasa sbda bugu. Almuqri'ah kam tini zufa ta karyo mata.."keeeeeeeeeeeeee yar talakawa!!!! Jikar jikokin matsiyata!!!!'' Hajiya saude ta sake fadi a wannan karan cikim tsawa da daga murya.. Sam Almuqri'ah bataji zafinn sunayen da saude ta kirata dasu ba, sema Jikinta ya hau rawa, a razane Almuqri'ar ta juyo sbda tasan da ita hajiya sauden take, jimmalo ta juyo itama a zuciya se Adduarh takeyi kan Allah ya rufa musu Asiri. Hajiya saude ta kalli face din Almuqri'ah cikin kallan wulakanci kana tace "Matsiyaciya kinsamu dadih kinyi qiba kou, har wani tumbi kika ajiye kou? Toh ki kwana ki tashi da shirin kwanan nan zaki barmin gida na, kinji kou?!!'' Cikin tsiwa tayi mgnr. Almuqri'ah ta kara kasa da kanta, yayin da take godewa Allah da hajiya saude bata gano cikin jikintaba. Jimmalo seda ta sauke ajiyar zuciya, a ranta murmushi tayi, bata taba ganin sauna irin saude ba, wato taga cikin amma setasha ko tumbi ne "lallai me hankalin
Mutane ke gani,bame hankalin jaki ba..." Jimmalo ta fadi a ranta. "Kinjini ko baki jini ba?” Hajiya saude ta fadi da dakawa Almuqri'ah tsawa, hk kawai taji a ranta kmr ma ta tashi ta danne yarinyar ta kasheta a falon kowa ya huta, bata taba tsanar wata halitta kmr yadda ta tsani yarinyar nan ba. Almuqri'ah ta daga mata kai alamar eh taji. "Ku ficemin a falo tsinannu ..." Hajiya saude ta fadi cikin gigitar hnkli hk kawai taji hnklinta ya gushe. Cikin hanzari suka fice a falon, hjya saude ta sauke nishin Ajiyar zuciya hadi dacewa "Inaji a jikina nice Ajalin yarinyar nan saboda na tsaneta wlhi, tsansr daxan iya kasheta inna ci gaba da ganinta a rayuwata..." Hajiya saude ta fadi a ranta, hadi da lumshe idanuwanta, haka kawai taji zuciyarta ta cike da damuwa, sam kuma batasan meye dmwar ba, tadesam ganin yarinyar nan ne ya haifar mata da damuwa. Almuqri'ah da jimmalo suna ficewa a parrt din nata suka ma Allah godiya sbda hajiya saude bata gano cikin ba, sunsan Allah ne kawai ya rufe wannan sirrin, suka iso kofar dakin Almuqri'ah Jimmalo ta kalli Almuqri'ah tace "Mungodewa Allah, muna rokon Allah yaci gaba da rufa mana wannan asirin..." Almuqri'ah ta amsa da amin a zuciyarta tana tunano klmn hajiya saude, datace ta kwana da shirin zata bar gidannan. Sam ita jimmalo bata damu da wadannan kalama na saude ba, sbda tasan abu ne me wuyar gaske a yanzu Almuqri'ah ta bar gidan, sbda Abdoljalal ya riga daya kamu da mummunan dafin da maganinsa na gurin Almuqri'ar,jimmalo tasan sede ayi bala'in daxa ayi amma rabuwar Abdoljalal da Almuqri'ah zeyi whla, sede inda karfin sihiri domin kuwa shi asiri gaskiyane nameshi. "Ki shiga dakinki ki huta da fargabar nan " cewar jimmalo, Almuqri'ah tace toh "Nagode..." Ta cire hijjabin jimmalon ta bata, itama jimmalon ta bata nata, Almuqri'ah ta kara mata godiyar hijjabin da jimmalon ta bata domin shiya rufa mata asiri yasa yanar idon saude ya ganar mata tumbi da ciki zata gani ba tumbi ba. Jimmalo tayi murmushi tace "Aah base kinmin godiya ba,, ai innayi miki abu tamkar nayima kaina ne, duk wanda ya rufawa wani musulmi asiri Allah ze rufa masa duniya da lahira, haka kika taba gayamin kwanaki,.. .." Almuqri'ah ta sakar mata murmushi, jimmalo ta wuce part dinsu, Almuqri'ah ta nufa dakinta tanajin d'an cikinta na motsawa da karfi tin Farkon shigarta falon hajiya saude da zuciyarta ta fara wannan bugun da karfi da karfi taji d'an cikinta na motsi da karfi shima kmr ze faso mata ciki ya fito waje, cikin hanzari ta karasa gefen bed dinta ta zauna hadi da sauke ajiyar zuciya, ta kalli kofar bayi ta ganshi a bude, wato Abdoljalal ya gama wankan ya fice ma a dakin tini, waya sani ko gun matarshi yace ya ganta, byn mun fito,,, zuciyarta me cike da kishinsa ta shaida masa hkn.


Abdoljalal yana fitowa wankan yaga be ganta ba ya nufa nemanta a tsakar gidan be gantaba, shine ya nufa part dinsa dan dubata a can, dukda yasan da wuya ya ganta a part dinsa, dan tini tadema zuwansa. yazo ze fito daga part dinsa zuwa part dinta ko ze ganta yanzu,, sukaci karo da hajiya saude wadda tin fitar Almuqri'ah da jimmalo a falonta hankalinta yaki kwanciya taji kawai so takeyi taga mijinta batasan meyasa ba. Kmr daga sama ta fado kiching dinss sukayi kicibus ba sallahma Abdoljalal ya bita da kallo seda yayi da gaske kana ya gano itace, sbda shirmemiyar kibar data kara shukawa, ta kuma chanza mata kamanni, ko a munanen ita karshen muni ce a duniya, duk mumini inya kalleta dole gabansa ya fadi, gashi seta karayin yar dukul a gabanshi, sak wada. Hajiya saudenma kuresa tayi da Chinese eyes dibta, nan take taga yayi kiba sosai yayi fresh alamomin kwanciyar hankali ya kuma bayyana a tattare dashi akasin ada da da angansa anga firgitacce mabukacin gindi. "Naga ka kara kiba ne, ah lallai ba ruwanka, kudi sun kara zaunawa,.. af koda yake daman ai akwai kudin ba karya,,, anya ma ba gindi kasamu kake ci ba, naga ka kara nutsuwa kmr ba kai ba, ka shirga kiba harda tumbi ka ajiye ah lallai gindi ya amsheka, kace shiyasa kabi wayoyi ka kashe sam ko nemana bakayi..." Saude ta fadi murya cikin rashin kunya. Abdoljalal ya kalleta kallo daya biyu ya dauke kanshi,shifa ganima yy ta kuma zama mahaukaciya sam ya mantata se yau daya ganta. "Ya hanya?'' Ya fadi cikin isa, yana mejin kiyayyarta a zuciyarsa, be tabajin ya tsaneta ba kmr yau. "Wai matarnan a haka matata ce kou?'' Abdoljalal ya tambayi knsa da knsa a zuciyarsa kuma ya rasa me bashi amsa. "Lafiya lau hamshaki..." Saude ta amsa tana kare masa kallo kyaun daya kara ya gigita mata lissafi, se taji kishinsa ya yawaita a zuciyarta, yayi doublen. "Baka bn amsataba, Nace kode kadamu gindi ne saraki kanata luma bura?'' Saude ta tambayeshi cikin isa hadi da tsareshi da kallan tuhuma..abdoljalal ya mata wani irin kallo kawai ya tsinci bakinsa dacewa "Tinda angaya miki ni mazina ci ne kou..." Saude ta sauke ajiyar zuciya tace "Nasan kai ba majinaci bane mijina hkn ke kara sani tsunduma a sanka da kaunarka, wlhi nayi kewarka sosai megidana , alhaji A.A.SARAKI ango na saude mejiran gadon shugaban kasa gani nan nice first lady dinka..." Ta karashe mgnrta hadi da karasawa ta rungumesa, Tayi kissing cikinsa, domin dai-dai cikinsa ta tsaya, wani sabon haushin nata ya kara lullube abdoljalal, dukya kosa ya fice a dakin yaje yaga ina masoyiyarsa taje ne. Shashafashi saude tashigayi a gigice, sbda shaawarsa data rufeta timda ta daura kwayoyin idanuwanta a kn Abdoljalal din, a yau taji a ranta sede ta karya tsarin boka domin shaawar mijinta ta taso mata Ainun, ba kadan ba, har gindinta busashe ya kara bushewa kandass, so takeyi kawai taji wannan muciyar Azzakarinnasa a cikin wawakeken farjinta. Ganin irin shafar datake masa yasashi cireta a jikinsa san beji komi ba tamkar dutse na shafarsa. "Inaso in fita ne, ana jirana.." Ya fadi cikin isarsa ta zallar jinin sarauta. Hajiya saude ta bishi da kallan mamaki, sam taga ko alama be nuna yana cikin bukatuwa da ita ba akasin d'a da inta tabashi yakejin kmr zeyi hauka nan da nan seyabi ya gigice mata da luguiguitar ragaja-ragaja din nonuwa, wadanda suka kara zazzagowa yanzu wai danma ta kintsesu a jarkokin brezia din jikinta kenan. "Meke faruwane mijin saude?'' Hajiya saude ta tambayesa fuska daukeda mamaki, Abdoljalal yace "me kuwa? Babu.." A takaice. Hajiya saude ta sauke ajiyar zuciya tace "Wallahi akwai...ko dan kanata ganin me kyau na tsawon lokaci shine ka dena shaawata kou..." "Waye me kyaun?'' Abdoljalal ya tambayeta . sanyi saude taji a ranta, da tambayar dayayi mata wato de har yanzu asirinta na tasiri a kan gogan nata. "Wannan yarinyar me dafa maka abinci mna dan naga ta kara kyau, kishi ya kamani me tsanani saboda mijina nata kallanta, wlhi na tsani yarinyar nan tsana mara iyaka...". "Ba kallanta na dinga yi ba, aini ba d'an mahaukaciya bane dazan tsaya kallanta, tini na luguiguici duwaiwuka, nasha kacitar nonuwa, na zirara mata kaifin mashin Azzakarina..." Abdoljalal ya fadi a zuciyarsa, kawai Almuqri'ah yakeji daya gaya ma saude mgnr zuciyar a zahiri, yasan koya debo wuta bashi zata konaba , sede ta kona farin cikinsa ta duniya da lahira. "Allah ya kyauta,ni ba haka nake ba...matsamin ni in fita pls bnsan mgnr nan ...." Abdoljalal ya fafi hadi da matsar da ita ya fice a part din dmn ta kofar kichng dinsa suka hadu.. Hajiya saude ta saki murmushin jin ddh, ta kara aminta da mijinta 1milliyon. "Na tabbatar in har Tsafina na yawo a kanka baka isa ka kalli wata diya mace a duniya ba jalalu, ko wacece ita kuwa, kuma duk kyaunta..." Tana gama fadar hkn ta kyalkyale da dariya hadi dacewa "Saraki, Jalalu, Abdoljalal, shugaban kasa mejiran gado mijin saude na saude ikon Allah, bade mutum ba wallahi, wane me rai wane tarkacansa, ..." Saude Ta kara kyalkyalewa da wata wawiyar dariyar ta mahaukata, kai kace kai taci. zuciyarta fal nishadi amma dukda hk yadda taga Almuqri'ah yana nan a cikin kanta,kuma tana kishin mijinta dake kallan me kyau byn ita. Ta jima tana dariya a kiching din nasa kana ta fice zuwa part dinta, yayinda zuciyarta ke bata tabbacin jalalu nata ne na har abadan, baze iya kallan wata mace ba se ita a duniya, ammafa tanasan yarinyar ta bar gidanta a sauya mata wata nan bada jimawa ba, tana tsoron abinda ya baka karamin tsoro wata rana ya baka babban tsoro.




Manage.




33
*VIp posting kullum, insha Allahu, normal group posting after 1day....08101626484*


Abdoljalal na fita a part dinsa direct dakin Almuqri'ah ya dawo tin kafin ya karasa dakin yake kwalo mata kira "muqri'ah! Muqri'ah!! Muqri'ah....!!!'' Ya danna kai cikin dakinta dai-dai ta fito wankan tsarkin cin daya mata dazu, tana goge sumar kanta, jikinta sanye da bathrobe se karamin towel a hannunta tana goge sumar kanta,ido ya bita dashi daga sama har kasa, skin dinta se glowing yakeyi kmr jikin maciji, sede ta dan kara duhuma a kn da amma sam cikin jikinta besa mata muni ba sema ya kara mata tsananin kyau. Ya tsayar da kwayar idonsa a saitin cikinta daya turo, seya saki murmushi yana mejin san cikin na Kara ratsashi, da din dad'awa kuma shaawarta na Harzuqo masa,, ajiyar zuciya ya sauke a hnkli, Allah kadai yasan irin san dayake mata.."ina kikaje ne gimbiyata? Inata nemanki bngnki ba..." Ya tambayeta da narkakkiyar muryarsa data daskare da zallar santa. Tinda yashigo dakin kallo daya ta masa ta dauke kai, dayayi mata tambayar ma sam bata bashi amsaba, ta karasa ta zauna gefen bed da kyar, ita kadai tasan irin uban nauyin da cikinnan ke mata, da kyar take zama da kyar take tashi kwanciya ma seda dabara, ta jinjinawa iyaye, ashe daukar ciki ba wasa bane, musammanma gareta datakeda karancin shekaru ita kadai tasan abinda takeji a kan nauyin cikinnan wasu lokutan se taji kmr ta daura hannu a kai ta fasa ihu, har kwallah takeyi sometimes, in bebyn na motsawa se taji kamar suma, ji takeyi kmr babyn ze faso mata ciki ya fito fili n duniya.


Abdoljalal ya karaso ya zauna gefenta, ya kara kureta da ido ta kauda face dinta gefe, nan take ya fahimci tana cikin fushi dashi dan fuskarta ta bayyana hakan. "Ina kikaje hubbiehnarh naketa nemanki dan Allah?'' A takaice Almuqri'ah tace "inda ka fito, Part din matarka mukaje mata barka da dawowa..." Da bebanci. Abdoljalal ya zaro ido yace "taga cikina?'' A razane yayi mgnr. Almuqri'ah ta kalleshi ta watsa masa harara se taji ya kara bata haushi a tunaninta ko yana tsoron taga cikin ne, sam kuma ba hk bane, beso ta cutar masa da ciki ne, dan tini yasan saude ba abinda bazata iya ba a kansa. "Bansani ba...." Almuqri'ah ta fadi kmr zata hadiye zuciya dan haushinsa. Murmushi abdoljalal yayi,shiko zaginsa zatayi bakomai tinda tana bashi gindi yana lulluma bura, aita gama masa komi, kuma ga cikinsa jikinta, kai shi ko daurin zani zata gyara bisa ruwan cikinsa bakomai sema yayi dariya, ai dadin datake bashi shi kadai yasan wabi iri ne. "Nasanma bata gani ba..." Ya fadi yana kaima kumatunta kisses uku a lokaci daya, ya kai hannu ya shafar mata kaciyar nonon ta cire masa hannu hadi dacewa "Karka kara tabani, kaje ka taba matarka..." Cikin azabar kishi tayi maganar, Da bebanci. Abdoljalal yayi murmushi danyasan kishi ne ke dawainiya da ita. "Kece matata aini gindinki zantaci har in komawa ubangijina Insha Allahu....Wallahi Wallahi Wallahi da gaske ina sanki, ban taba san wata halitta kamar ke ba, mahaifiyatama ke ta haifawa ni, dan Allah ki barni inta sanki har in komawa Allah koda ke baki sona ni ina sanki wallahi, zanci gaba da sanki forever, duk sannan da nake miki wlhi san da nakewa abinda yake cikinki yafi san da nake miki a duniyar nan, kin gama min komi a duniya, ko kasheni zakiyi na yafe miki.." Ya karashe mgnrsa cikin kalaman soyayya masu ratsa zuciyar me saurare. Almuqri'ah ta lumshe idanuwanta ta bude tana mejin tasirin kalamansa a zuciyarta. "Kinasona kema kou?" Ya tambayeta da dadin muryarsa. Ta masa bnza amma kalamansa na juyi a zuciyarta. Ya kai hannu yaci gaba da shafar kaciyar nononta na hagu ta saman bathrobe din jikinta, sam shi beda zuciya a kn jikinta... Se kara matsar mata nipples yakeyi, kaciyar nononta ya kara girma sosai sbda cikin dake cikinta, nonuwan natama duk sun karu sosai. Ta kara cire masa hannunsa a kan nononta, cikin fushi. ya kara dawo dashi a wannan karan barinshi tayi yaci gaba da matsar mata kaciyar nonon nata sbda dmn tanajinn ddh kawai basarwa takeyi., yana matsar nono yana cewa "malama nifa ko baki sona ma ina sanki,ke kadaice kike bani nononki in matsa, kike bani gindi inci da kaciyata, wallahi nide ina sanki, ummihta ma ta bar miki ni har abadan, tinda kina bani tsuliyarki..." Almuqri'ah ta dago ta kalleshi yana yawan yi mata mgnr umminsa kuma bata tabajin yace zeje gunta ba, ko kuma su iyayensa suzo su gansa. Ta daure da ddhn datakeji ta ta cire hannunsa a kn tsayayyun nononta da yake luguiguicewa tanajin wani bala'in dadih, data cire masa hannunsa a kan nonon seda ta sauke nishi taji kamar ya dawwama yana matsar mata su, tin daga tafin kafarta takejin ddhn. Ya tsura mata ido, itama ta tsuro masa ido. "Ina ummanka ?'' Ta jefo masa tambayar datake yawanyi masa jefi jefi sede yace mata tana gidanta kawai. A wannan karanma hk yace mata "Tana gidanta...." Ya fadi hadi da lumshe ido duk sadda zata tambayesa ina ummansa se yaji wani abu me wuyar misaltuwa yana masa yawo a brain. "Ka kaini gidanta..." Ta fadi da bebanci. Abdoljalal yaji mgnrta tamkar saukar aradu a kunnuwansa, ya tsureta da ido sosai. "Ka kaini inje in ganta tinda kai baka taba zuwa ka ganta ba..." Ta sake fadi da bebanci. Abdoljalal ya kara tsureta da ido, yayinda maganganunta ke amsa kuwwa a kunnuwansa. "Ya akayi tasan bana zuwa inga ummihna take?"" Ya tambayi knsa a zuciyarsa. Ajiyar zuciya ya sauke yana mejin zuciyarsa na harbawa Da azabar karfi kamar zata fashe,yanaso yaga umminsa amma beda yadda zeyi ne kawai, sannan a halin yanzu mashi ya mnce ina ne gidan iyayensa gaba daya, ko za asa masa wuta a k'onashi baze iya kai kansa gidan ummihnsaba. "Ka kaini pls...." Ta sake fadi da bebanci. Abdoljalal ya sakejin kalmarta har zuciyarsa ya sauke nunfashi yace "ki kwantar da hankalinki zan kaiki kinji sekin haifamin babyna sannan zan kaiki kiga ummihna itama ta ganki taga babyn da kika kawomin duniya ta farjinki dana dinga ci da burata me ddh..." Almuqri'ah tMfa ta rubure tace ita sam bata yadda ba ya kaita yanzu. Abdoljalal ya dinga rarrashinta da kyar yasamu ta hakura daseta haihun ya kaita. Ya miqo hannunsa ya shafi cikinta yajishi yanata wutsi wutsil. "Sweet babyna na motsi sosai, ki bani gindinki insa bura in gana da babyna na gaban goshin SARAKI Abdoljalal..." Almuqri'ah ta cire hannunsa a kn cikinta dmn tasan halinsa yanzu zece gindi zeci itakam ta gaji da wannan azabar goho da yake sata tanayi ga uban ciki shi burinsa kawai ya lumama gindi bura. Ta mike tsaye , shima

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login