Showing 87001 words to 90000 words out of 98220 words

dai-dai lokacin kuma wayan sa ya faษ—o masa rai dafe kai yayi ya ciro wayan a aljihun sa da gaggawa.
Cikin gidan liman kuwa Bayan fitan wannan budurwan a ษ—akin baqin bakin ta yaqi rufuwa murmushin dake fuskan ta yaqi gushe wa, zuwa tayi ta tsugunna qofan ษ—akin mahaifin nata baba nakai masa ruwan nace kana zuwa,Tom ecleemat Yar baba Allah maki albarka da Ameen ta amsa tana murmushi ta tashi tayi ษ—akin maman ta shigewa tayi da sallama qanwarta tasamu tana naษ—in kaya,amsawa tayi ta juya ta kalleta yaya ecleemah lafiya da murmushi haka tun shigowanki? Kedai bari kawai deejah baqon baba ne tunda na kallesa nake ta murmushin da bansan dalilin yinsa ba.
kai de yaya ecleemah kode-kode? murmushin ta kuma yi bakomi fa. Can suna zaune suka jiyo muryan baba liman yana faษ—in ta fito ta kaiwa baqon abinci.
Da murmushi ta tashi da sauri dan har ranta tana son qara kallon sa ficewa tayi tana faษ—in "to baba" madafi taje ta haษ—a masa abincin akan tray tayi hanyan ษ—akin baqin, sallama tayi a qofan ษ—akin ta tsaya jiran izinin shiga
Wayan ya ciro ya duba ga message na layin Ameerah ta tura masa sannan ga wani baqon number Wanda yake kyautata zaton na Umma ce dialing yayi bai shiga ba network babu "ya Rabbi" ya furta yana furzar da iska a abakin sa.
sallama yaji a bakin qofan sai ya amsa yace "shigo mana qanwata" shigowa tayi fuskanta ษ—auke da fara'a kaman ษ—azun kanta aqasa har ta isa gaban sa ta ajiye tray en abincin tana tsugunne kallonta yayi ki zauna mana qanwata kar ki gaji da stugunnon kinji.
Murmushi tayi ta zauna akan ledan ษ—akin kanta a qasa layin da Ameera ta tura masa ya qira har kaman baza'a ษ—auka ba ya kusa ending can aka yi picking, sallama yayi aka amsa a ษ—ayan ษ“angaren suka gaisa.
Wanda ya qiran ne yace "afuwan ban gane da wa nake magana ba? Numfasawa Amjad yayi yace "Ameerah ce ta turamun layin ka"
Okay am so sorry AMJAD right? Eh shine.
Qara gaisawa suka yi ya faษ—a masa nasa sunan shima.
Abdoul yace "yanzu kana inane nazo dan nasan da daren nan ba samun abun hawan da zai kawo ka gida zaka yi ba, no karka damu da safe dai in Allah ya kaimu sai na maka kwatancen inda nake in yaso mu haษ—u kamun na wuce.
Har zaka koma kenan? Eh zan koma gobe in Allah yaso ya yarda.
To shikkenan Allah kaimu goben, Ameen ya Rabbi ya faษ—a suka yi sallama ya kashe wayan.
Kallon ta yayi har yanzu kansa a qasa murmushi yayi yace "qanwata sorry ina wayane" kanta aqasan ba tare da ta ษ—ago ba tace "ba komi yaya baqo" murmushi yayi jin sunan da ta raษ—a nasa "Au yaya baqo ne sunana kenan?" To yaya ko ruwan ma baka sha ba ga abinci ma na kawo maka in baba ya gani ba zaku shirya ba baison rashin cin abinci.
Karki damu zanci ko, me sunan ki qanwata? kanta aqasa har zuwa yanzun tace tace "๐—ฒ๐—ฐ๐—น๐—ฒ๐—ฒ๐˜†๐—บ๐—ฒ๐—ฟ๐—ต"
Murmushi yayi wow! suna me daษ—i amma kinsan me? Girgiza kai tayi a'a yaya na, sai yace "ban taษ“a jin me irin sunanki ba amma sunanki yamun daษ—i sannan da alama masu sunan suna da hankali" murmushi ne kwance a fuskanta har yanzun, to kaima yayana me sunan ka? Sunana "A๐—บ๐—ท๐—ฎ๐—ฑ" kaima sunanka da daษ—i yayana.
Nagode qanwa ta murmusa wa tayi bata ce komi ba kanta a qasa.
Amjad yace "jeki abinki dare nayi ki kwanta ko Nagode sosai Allah maki albarka" da Ameen ta amsa ta tashi tana masa seda safe ta fice a ษ—akin.
sauqa yayi yaci tuwon yasha ruwa yai hamdala, ko da ya gama cin tuwon bai kwanta ba dan tsabar farin ciki, butan da ke ajiye bakin qofan ษ—akin baqin (wanda ecleemat ta kawo masa) ya ษ—auka ya ษ—aura alwala ya koma ษ—akin sallayan dake ajiye gefe da carbi da Qur'ani megirma ya ษ—auko ya shumfiษ—a sannan ya tada sallah farinciki fal ran sa(zekoma yaga Umman sa).


๐Ÿ„บ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ณ๐Ÿ…„๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ฐ
Umma qara dialing tayi amma ba'a ษ—auka ba sanda ta qira yakai sau uku 3 ba'a ษ—auka, fuskan ta ba walwala ta ajiye wayan Allah yasa kana halin lafiya Ameen.
Ummeyh ce ta kalle ta wai har yanzu layin be shiga ba? "A'a Gwaggon yara ya shiga ba'a ษ—auka bane Allah yasa dai yana halin lafiya" faษ—in Umma. Da Ameen Ummeyh, Maha da Mahreen suka amsa.
Qira ne ya shigo wayan Ummeyh, Mahreen ce ta miqa mata wayan kasancewan yana hanunta dama, amsa Ummeyhn nata tayi tana ษ—aukan qiran
Wa'alaikissalam ฦดar Ummeyh kuna lafiya? Tayi shiru alama ana magana a ษ—ayan bangare, lafiya alhamdulillahi uwata gajiya kam akwai shi fa duk da dai fushi nake dake, sai ta kuma yin shiru, to shikkenan bรกkomi an maki afuwa maman Gwaggon ta amma dai ba kuyi dede ba maganan baqon nan duk ke da mijinki sai dai addu'an shiriya yanzu gashi Umman ku ta qira ba'a ษ—auka ba. Ameerah a ษ—ayan bangaren ce tace Ummeyh a tayani bawa Umma haquri Allah zamu gyara ba zamu sake ba Insha Allahu
To shikkenan maman Gwaggon ta zan bata haqurin karku qara kuma Allah ya maku albarka sai kun shigo starabanku na ajiye,
Yauwรก Ummeyhn mu agaidamun ฦดan qanne na seda safe, suka yi sallama ta kashe wayan.
Maha dake gefe tace "Ummeyh tunda ba zaki faษ—a ana gaidamu ba muna amsawa" salati Ummeynsu tayi ni Jamila yanxu Maha har ni kin rena?
Turo baki tayi "Ummeyh nifa ba haka ba nake nufi Allah baki haquri Ummeyh na" ta faษ—a tana rungume Ummeyh.
za ki tashiman a jiki ko sai na bugeki? ayya dae Ummeyh kiyi haquri bazan sake ba Allah kuwa.
Tom naji ษ—agani lokacin sallah yayi, in ke ba kiyi nikam zanje nayi, bare ma inayi Ummeyh am muje muyi tare yau har goyo na za kiyi ko Ummeyh ta? Hararanta Ummey tayi ta miqe.
Umma da already ta miqe ta nufi sama hanyan nata ษ—akin dan yin sallah itama cewa tayi "a'a doter ba goyo ba nono zata baki kisha", yauwa Umman yara faษ—a mata dai yara gaba ษ—aya basu tausayi na kofa hutawa banyi ba duk ma yaushe nazo.





Muje zuwa
Uwar Batoorl taku Ako da yaushe โœ๏ธ


ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ



๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹


๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!


# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š




๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ


๐Ÿ‘‘ ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€๐Ÿ‘‘


๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎ ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ


๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–


(๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค


_______________________________________________________________




๐Ÿ…ฟ๏ธ 63&64



๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹







๐“๐€๐‹๐‹๐€!! ๐“๐€๐‹๐‹๐€!! ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!


๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹'๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„
๐ฒ๐จ๐ฎ๐ซ ๐ฌ๐š๐ญ๐ข๐ฌ๐Ÿ๐š๐œ๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ข๐ฌ ๐จ๐ฎ๐ซ ๐œ๐จ๐ง๐œ๐ž๐ซ๐ง.


๐Š๐ฎ๐ณ๐จ ๐ค๐ฎ ๐ฌ๐š๐ฒ๐ข ๐๐š๐ญ๐š ๐ฆ๐š๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ช๐ข ๐ฆ๐š๐ข ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ ๐š๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ก๐ข๐๐ข๐ฆ๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ค๐ฎ ๐š ๐จ๐ง๐ฅ๐ข๐ง๐ž ๐ค๐จ ๐ค๐ฎ๐ฐ๐š ๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž-๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž ๐š ๐˜๐Ž๐”๐“๐”๐๐„ ๐›๐š ๐ญ๐š๐ซ๐ž ๐๐š ๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐ข/๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐š ๐ฒ๐š๐ฒ๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ณ๐ฎ๐ช๐ž๐ฐ๐š ๐›๐š. ๐ˆ๐ง๐š ๐ฆ๐š'๐š๐›๐จ๐ญ๐š ๐š๐ฆ๐Ÿ๐š๐ง๐ข ๐๐š ๐ค๐š๐Ÿ๐š๐ซ ๐ฌ๐š๐๐š๐ฐ๐š ๐ญ๐š ๐“๐ˆ๐Š๐“๐Ž๐Š ๐ฆ๐š๐ฌ๐ฎ ๐ค๐ฎ๐ค๐š๐ง ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ช๐š๐ซ๐ž๐ฐ๐š๐ง ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐ญ๐จ ๐Ÿ๐š ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐›๐š ๐ค๐š๐ฆ๐š๐ง ๐ค๐จ ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐ž ๐›๐š๐ง๐ž ๐ฌ๐š๐ข ๐š๐ง ๐ ๐ฐ๐š๐๐š ๐š๐ค๐š๐ง๐ฌ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ช๐ฐ๐š๐ซ๐š๐ข ๐๐š๐ง ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐š ๐ค๐ฎ๐ฆ๐š ๐ช๐š๐ซ๐ ๐จ ๐ ๐š ๐ƒ๐€๐“๐€๐ง ๐ค๐š ๐ญ๐จ ๐ค๐ช ๐ณ๐ข๐ฒ๐š๐ซ๐œ๐ข


๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹'๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„



๐†๐‹๐Ž ๐Ÿ—๐Œ๐Ž๐๐ˆ๐‹๐„


๐Ÿ๐†๐ - 25๐ŸŽ ๐Ÿ๐†๐ - 25๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ - 50๐ŸŽ ๐Ÿ๐†๐ - 5๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ‘๐†๐ - 75๐ŸŽ ๐Ÿ‘๐†๐ - 75๐ŸŽ


๐Œ๐ฎ๐ง๐š ๐š๐ซ๐š๐ก๐š ๐ฆ๐ฎ๐ง๐š ๐ก๐š๐ง๐š bashi๐Ÿ˜Š ๐ฌ๐š๐ฒ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ ๐š๐ซ๐ข ๐ฆ๐š๐ข๐๐š ๐ค๐ฎ๐๐ข ๐ ๐ข๐๐š(๐ข๐ง๐ฃ๐ข ๐ก๐š๐ฎ๐ฌ๐š๐ฐ๐š)
๐™๐š๐ค๐ฎ ๐ข๐ฒ๐š ๐ญ๐ฎ๐ง๐ญ๐ฎ๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ ๐š๐ค๐š๐ง ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐ฅ๐š๐ฒ๐ข ๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š ๐ค๐จ ๐ญ๐š๐›๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ฌ๐ก๐š๐ข๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š
๐ŸŽ๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐‚๐€๐‹๐‹/๐–๐‡๐€๐“๐’๐€๐๐

๐€๐œ๐œ๐จ๐ฎ๐ง๐ญ ๐ง๐ฎ๐ฆ๐›๐ž๐ซ
๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐€๐ˆ๐’๐‡๐€ ๐€๐‹๐ˆ๐˜๐”
๐Ž๐๐€๐˜ ๐๐€๐๐Š.


๐’๐€๐ˆ ๐Š๐”๐๐™๐Ž๐Ž๐Ž......






"Sai a hankali Gwaggon yara Allah shirya mana su, ku kuma duk kutashi kuje kuyi sallah magrib yayi" Umma ta faษ—a tana qarisa haura last step ษ—in.
Tashuwa duka suka yi kowa yayi hanyan ษ—aki dan gabatar da Sallan ganin lokaci yayi.
( Mu kula da addininmu, mu kula da ibadunmu, mu kula da i badun mu, da na iyalanmu domin amanan su Allah ya bamu. Sallah abu ne wanda be cancanci wasa ba, kada kabari abun duniya ya ruษ—a ka karanta novel,chat ko wani shirmen lokacin ibada ya wuce ko da kuwa harka ne na neman kuษ—i indai kana son ganin dai-dai to ka riqe addininka. Allah datar damu Ameen)
Bayan sun shigan ษ—aki Maha tace "gaskiya Adda Ummeyh tazo da masifa nikam Allah yasa dai a yarda a sayamun sabuwar waya shine damuwa ta" lallai ma Maha wato ma Ummeyh ce masifa nide ba ruwa ah to kuma in waya kike so ai ga ya Habeeby ko wayar bindiga kika ce kike so zae saya maki Mahreen ta faษ—a tana shigewa toilet dan yin alwala.
bakin gadon su Maha ta zauna ta ษ—au wayan Mahreen kan Numbern ษ—azu da suka yi waya ta shiga tana kallo wani zuciyan na cewa ta qira wanin na cewa a'a karta qira, jin qaran Mahreen ta fito toilet ษ—in dole ya sanya ta fasa qiran, ajiye wayan tayi itama ta shige toilet dan yin alwalan.
Praying mat Mahreen ta shumfiษ—a ta saka hijab zata tada sallah qira ya shigo wayan ta, qaramin tsaki taja kai jama'a mutum zai yi sallah ma baza'a barshi ba waye da qira haka lokacin sallah gasto-gasto kaman baya sallah nasan ba Rouheei bane kam.
Wayan ta je wajan gadon ta ษ—auka, new number ta gani wanda da alama layin da aka qira Maha da shine ษ—azu, hararan wayan tayi bata ษ—auka ba dede kuma Maharm ta fito toilet ษ—in kuma qiran ya yanke.
Maha man of your dream ya qira inaji halan shi baya sallah, a'a Addah banson cin fuska ke da namiji ษ—aya ne? Me zuwa masallaci ai ya jima da sallame sallahn sa.
"Kwaji dashi" faษ—in Mahreen ta wuce taje ta tada Sallahn ta, Maha ma darduman ta shumfiษ—a gefen Addanta, ta sanya hijab itama ta tada Sallan sai qiran ya qara shigowa wayan.
Mahreen na sallame wa Maha ma dede ta sallame carbi suke ja atare suka yi addu'oeen su, suna shafawa Maha ta miqe tayi wajan wayan ko ษ—aga darduman bata tsaya yi ba.
Mahreen ce ta miqe ta naษ—e nata da na Maha ta ajiye su mazaunin su ta cire hijab ษ—in jikin ta tana cewa "amma dai Maha Allah aiko da Manzon shiriya ya shiryaki.
"Adda Ni to me nayi?" Ta faษ—a da shagwaษ“a tana riqe da wayan a hanun ta, qiran ne ya kuma shigowa ai kuwa tana ganin numbern ne masauqi tawa kanta akan makeken gadon nasu kamun tayi picking ta kara wayan a kunne.
Mahreen tace "ta Man of dream ayi soyayyah lafiya sai kin fito" Mahreen ta faษ—a tana ficewa a ษ—akin nasu tayi qasa dan zuwa palour.
Maha dake kwance akan gado da waya a kunne sallama tayi da Sansanyar muryanta "Assalamualaika warahmatullahi wa barkatuhu"
Wa'alaikissalam sarauniyar mata Maryama Barka da dare,
"Barkanmu handsome"
Murmushi yayi a ษ—ayan bangaren kina fa sani jin ni wanine kai na na qara girma wai handsome, niko ina naga kyau?
Murmushi tayi tace "ashe dai duka mazan duniya ba mai kyau in har kaima baka dashi"
Shikenan bana ja da maganan sarauniyata fatan dai kina lafiya?
Ina lafiya Alhamdulillahi sarki fatah kaima hakan?
Murmusawa yayi daga ษ—ayan bangaren You are making me feeling very hungry of seeing you Queen, Yaushe za'a bani dama nazo naqara ganin kyakkyawan fuskan sarauniya ta? Murmushi tayi har sanda fararen haqoranta suka fito anytime you are welcome handsome.
Since you said anytime bana yi sallar insha'ee na shirya nazo hope am welcome even dis time? Lah lah noo not today You are not welcome today but may be any day after today.
okay madam Allah kaimu dan gaskiya am eager to see this cute face again, Ko dai ugly face ba.
Dariya yayi a ษ—ayan bangaren wanda ko ba'a faษ—a ba kasan ya bayyana kyawun sa matuqa (me kyau sannan ya haษ—a da dariya yaya kenan?). And you most be joking inde kina faษ—a wa wannan kyakkyawan halittar Ubangijin ungly bari ma kiji You will make a very big sin( zunubi) sai dae kiyi istigfari ki tuba sannan kuma ki haษ—a da hamdala (godiya ga Ubangiji).
Lumshe ido tayi "she's just feeling her self somewhere else not this world again( duniyar masoya kenan)".
Wayan suka ci gaba dayi cikin wasa da shauqi in ka gansu zaka ranste sun shekara da haษ—uwa not even knowing is just few days relationship.
Suna waya su ne basu yi sallama ba har sai da aka qira isha'ee kamun suka yi sallama, kashe wayan tayi tana kallon silin ษ—in ษ—akin tana murmushi, a lokacin Mahreen ta shigo ษ—akin, l kallon Maha tayi tai murmushi ta wuce ta shumfiษ—a praying mat ta tada Sallah.
Maha bayan ta gama juyin ta akan gadon ajiye wayan tayi itama ta miqe dan gabatar da nata sallah.
Umma zaune da Ummeyh a palourn suna hira, Ummey tace "wai nikam Umman yara ina yarona yayi ne tun da jiya ban gansa ba? Niko ina zan sani Gwaggon yara ba muna tare ba amma baya wuce ya fice da yaron sa dai kam.
To Allah dawo dasu lafiya, Umma ta amsa da "Ameen".
ko gama rufe baki ba suyi ba sai sallaman sa suka ji shi da Little amsawa suka yi Umma na cewa "Gwaggon yara Kinga ษ—anki ษ—an halak yaqi ambato kina tambaya sai kuma gashinan kaman yasan Gwaggon sa na neman sa" isowa palourn yayi yana Ummeyh na gani ban ษ“ata ba.
Habeebyn Ummeyh ai nasan ban da ษ“ata kam na dai jika shiru ne. Zaunawa yayi gefen Ummeyhn tasu yana "gani tom Ummeyh na"
Maha da Mahreen ce suka shigo palourn a tare.
Mahreen tace "yaya soja sannu da dawowa" Murmushi yayi sannu auntyn soja.
Ummeyh ce ta kallesa au wai Mahreen ce aunty lallai kam gayamun yaushe ta zama auntyn ka?
Umma tace "yauwa Gwaggon yara tambaya mana shi dai" murmushi yayi bai ce komi ba.
Mahreen kuwa qasa tayi da kanta wai taji kunya. Maha taษ“e baki tayi tana miqawa Little hanu my boy ayoyo I miss you, kaman dama bai ganta ba jira yake ta qirasa har da gudun sa yana faษ—awa jikinta "aunci unkui afita a ni ance maca mufita da anci na yaci aunci i micc u cuu" yafaษ—a cikin gwalantin sa.
Ummeyh dariya ta saka jin abinda Little ya faษ—a da maganan sa da baya fita sai tace "wai dagaske Maha kin koyawa yaron nan ษ—an banzan surutun kinnan lallai kaga iyaye Allah shiryaku duka ke da ษ—an naki"
Soja yace "ai Ummeyh boy yayi rashin mama indai wannan ce" ya faษ—a yana taษ“e baki.
Tura baki tayi tana qunquni tim ina ruwan mutum ma da ni,
Umma tace "qyalesu doter kekam uwa tagari ce Allah maku albarka duka" suka amsa da Ameen duka palourn.
Abba dake shigowa ne yayi sallama, Maha ce tayi saurin amsawa tana ayoyo Abbana.
Da murmushi yace doter maman yaro sannun ku ko, Little yace "apoki annu a dawowa nima ai anbi unkui na anguwa kuma aka bimu ba" Umma da take ta murmushi bata ce komi ba bayan amsa sallaman Abban sai tace "baki abun magana angon gilani".
Abba murmushi yayi aboki sorry ko next time zaka bini in yaso sai kaima na biku ko? ฦŠaga kai Little yayi yana washe qananan haqoransa.
Wucewa ษ—aki Abba yayi bayan yai masu sannu dukansu, Umma ta tashi tabi bayansa.
suna shiga ษ—akin ya rungume matar sa, amarya ta mai ฦดaฦดa da jikoki shine ake ta murmushi ko qala ba'a cemun ba ko?
Kama kunne tayi tana murmushi aimun afuwa yallaษ“oi baza'a sake ba.
kallonta yayi yace "angama amarya ta". murmushi tayi bata ce komi ba ta taya sa ya rage manyan kayan jikin sa.
yallaษ“oi abar wasta ruwan nan sai munci abinci kaga dama kai muke jira.
murmusawa yayi Allah maki albarka Ameenatu, da Ameen Umma ta amsa tayi gaba yabi bayanta suka komo
palourn.
Ummeyh na zaune inda suka barta da Maha da Mahreen sai Little.
kallon su Umma tayi tace "Gwaggon yara muje muci abinci ba"
tashuwa Ummeyh tayi tana faษ—in "to Umman yara matar yaya.
"Doter je ki qira yayanki yazo muci abinci ko, angon granny da Mahreen mu tafi kamun su iso" Umma ta faษ—a tana juyawa zuwa dinning.
Turo baki Maha tayi kaman tace ba zata ba ta nufi hanyan balconyn da zai sada ta da ษ—akin soja tana qunquni.
su kuwa duka dinning area

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login