Showing 93001 words to 96000 words out of 98220 words
Chapter 32 - YAR SARKI CE by Uwar batoolerh.txt
kashe wayan ta fice a ษakin tayi hanyan palourn.
Dudduba saman tayi bata ganta ba. Main palourn na qasa ta dawo tana dubawa nan ma bata ganta ba, hankalin ta sosai ya tashi, har idonta ya fara tara kwalla sai taji mosti a wajan dinning.
Juyawa tayi ta nufi dinning dan ganin wa ke jin yunwa da daren nan da yake ษurun tu. Buษe baki tayi tace.....
Muje zuwa fan's masoya alqalamin uwar batoorl โ๏ธ taku me son farin cikinku ako da yaushe
Domin tallata hajarku ku tuntuษi wannan layuka
08146292652
Chat only
09161720046
Yo can call this one
Comment
Like
Share
๐ฆ๐ฆ๐ฆ๐ฆ๐ฆ๐ฆ๐ฆ
๐๐๐ผ๐ ๐๐ผ๐๐๐ ๐พ๐๐๐
๐น๐น๐น๐น๐น๐น๐น๐น
๐๐ฉ๐ค๐ง๐ฎ ๐ผ๐ฃ๐ ๐๐ง๐๐ฉ๐ฉ๐๐ฃ
๐ฝ๐ฎ
๐๐๐ง๐๐ง๐ ๐จ๐๐ก๐๐๐ช ๐๐จ๐
(๐๐ฌ๐๐ง batoorl)
ุงูููู
ุตูู ู ุณูู
ุนูู ุณูุฏ ูุง ุฑุณูููู saw๐ค๐ค
_______________________________________________________________
๐
ฟ๏ธ 67&68
๐๐ ุงู
ู ุจุชููุฉ๐
๐๐๐๐๐!! ๐๐๐๐๐!! ๐๐๐๐๐!!
๐๐๐ ๐๐'๐๐๐๐๐ ๐๐๐๐ ๐๐๐๐๐๐๐
๐ฒ๐จ๐ฎ๐ซ ๐ฌ๐๐ญ๐ข๐ฌ๐๐๐๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ข๐ฌ ๐จ๐ฎ๐ซ ๐๐จ๐ง๐๐๐ซ๐ง.
๐๐ฎ๐ณ๐จ ๐ค๐ฎ ๐ฌ๐๐ฒ๐ข ๐๐๐ญ๐ ๐ฆ๐๐ข ๐ฌ๐๐ฎ๐ช๐ข ๐ฆ๐๐ข ๐ข๐ง๐ ๐๐ง๐๐ข ๐๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ ๐๐๐๐ญ๐๐ซ ๐๐ ๐ก๐ข๐๐ข๐ฆ๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ค๐ฎ ๐ ๐จ๐ง๐ฅ๐ข๐ง๐ ๐ค๐จ ๐ค๐ฎ๐ฐ๐ ๐ค๐๐ฅ๐ฅ๐๐๐-๐ค๐๐ฅ๐ฅ๐๐๐ ๐ ๐๐๐๐๐๐๐ ๐๐ ๐ญ๐๐ซ๐ ๐๐ ๐๐๐ญ๐๐ง๐ค๐ข/๐๐๐ญ๐๐ง๐ค๐ ๐ฒ๐๐ฒ๐ข ๐ฌ๐๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ณ๐ฎ๐ช๐๐ฐ๐ ๐๐. ๐๐ง๐ ๐ฆ๐'๐๐๐จ๐ญ๐ ๐๐ฆ๐๐๐ง๐ข ๐๐ ๐ค๐๐๐๐ซ ๐ฌ๐๐๐๐ฐ๐ ๐ญ๐ ๐๐๐๐๐๐ ๐ฆ๐๐ฌ๐ฎ ๐ค๐ฎ๐ค๐๐ง ๐ฌ๐๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ช๐๐ซ๐๐ฐ๐๐ง ๐๐๐๐ ๐ญ๐จ ๐๐ ๐ฐ๐๐ง๐ง๐๐ง ๐๐ ๐ค๐๐ฆ๐๐ง ๐ค๐จ ๐ฐ๐๐ง๐ง๐ ๐๐๐ง๐ ๐ฌ๐๐ข ๐๐ง ๐ ๐ฐ๐๐๐ ๐๐ค๐๐ง๐ฌ๐๐ง ๐ง๐ ๐ช๐ฐ๐๐ซ๐๐ข ๐๐๐ง ๐ข๐ง๐ ๐๐ง๐๐ข ๐๐ ๐ค๐ฎ๐ฆ๐ ๐ช๐๐ซ๐ ๐จ ๐ ๐ ๐๐๐๐๐ง ๐ค๐ ๐ญ๐จ ๐ค๐ช ๐ณ๐ข๐ฒ๐๐ซ๐๐ข
๐๐๐ ๐๐'๐๐๐๐๐ ๐๐๐๐ ๐๐๐๐๐๐๐
๐๐๐ ๐๐๐๐๐๐
๐๐๐ - 250 ๐๐๐ - 2๐๐
๐๐๐ - 5๐๐ ๐๐๐ - 500
๐๐๐ - 75๐ ๐๐๐ - 750
๐๐๐ ๐๐๐๐๐๐๐
๐๐๐ - 25๐ ๐๐๐ - 25๐
๐๐๐ - 50๐ ๐๐๐ - 5๐๐
๐๐๐ - 75๐ ๐๐๐ - 75๐
๐๐ฎ๐ง๐ ๐๐ซ๐๐ก๐ ๐ฆ๐ฎ๐ง๐ ๐ก๐๐ง๐ bashi๐ ๐ฌ๐๐ฒ๐๐ง ๐ง๐ ๐ ๐๐ซ๐ข ๐ฆ๐๐ข๐๐ ๐ค๐ฎ๐๐ข ๐ ๐ข๐๐(๐ข๐ง๐ฃ๐ข ๐ก๐๐ฎ๐ฌ๐๐ฐ๐)
๐๐๐ค๐ฎ ๐ข๐ฒ๐ ๐ญ๐ฎ๐ง๐ญ๐ฎ๐๐๐ง ๐ฆ๐ฎ ๐๐ค๐๐ง ๐ฐ๐๐ง๐ง๐๐ง ๐ฅ๐๐ฒ๐ข ๐๐๐ง ๐๐ข๐ฒ๐ ๐ค๐จ ๐ญ๐๐๐๐๐ญ๐๐ซ ๐๐ ๐ฌ๐ก๐๐ข๐๐๐ง ๐๐ข๐ฒ๐
๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐
๐๐๐๐/๐๐๐๐๐๐๐๐
๐๐๐๐จ๐ฎ๐ง๐ญ ๐ง๐ฎ๐ฆ๐๐๐ซ
๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐
๐๐๐๐๐ ๐๐๐๐๐
๐๐๐๐ ๐๐๐๐.
๐๐๐ ๐๐๐๐๐๐๐......
"Maha kiji storon Allah me kike yi a dinning cikin daren nan?" Mahreen ta faษa da mamaki.
Ga kuwa Abinda nake kin gani, abinci na gama ci yanzu zan dawo ษakin.
Yanxu duk jimawan da kika yi abinci kike ci? Cup na ruwa ta ษauka ta sha ta miqe tsaye, tom na gama muje mu kwanta Addah am an gama waya da ya Abdoul ษin ne?
Gamawa tun yaushe Maha, kece ma da naga baki dawo ba na zaci ko ba lafiya ba ai.
"To Kin ganni rass nake na ma fiki lafiya" ta faษa yayin da suke shigewa ษakin su.
Tun da ta fita idon sa na kan qofan bai kau da ba. Me yarinyar nan ke nufi? Ina mata magana tayi banza ta wuce.
"Mtswww" tsaki yaja.
Dama ban qira ki ba ke kika kawo kanki shashasha kawai. System ษin nasa ya buษe yaci gaba da aikin sa in peace, amma dai qasan ran sa reaction na yarinyar na basa mamaki ko renin da ta masa har ya kai hana oho.
Suna shiga ษakin gado suka faษa duka ko wacce addu'an bacci tayi suka ja blanket suka lulluษu.
Can ta leqa Mahreen gani tayi ita kam ta jima dayin bacci ma.
Qaramin tsaki ta ja tace "ฦan renin hankali kawai wai dan an damu baka da lafiya shine har da wulaqanci wani ai mai aiki ce ta kawo masa coffee, hmnn zan rama ne ba dai ka warke ba ina dede da mutum." Juyawa tayi ta rufe idon ta dan bacci ya ษauke ta itama.
Umma na shiga ษakin murmushi Abban yayi mata! ฦณammata na sai yanzu aka biyo ni?
"Yallaษoi aimun aikin gafara" ta faษa da murmushi itama. Matata bata laifi ko tayi ma an yafe mata.
Gidiya nake yallaษoi baban yara.
Isowa wajan da yake tsaye yana rage kayan jikinsa tayi tana taya sa rage kayan, murmusawa yayi yace "Allah maki albarka" da Ameen ta amsa ta wuce bathroom ta wasta ruwa.
Bayan ta fito shiryawa tayi cikin dogon rigan ta na bacci, zaunawa tayi bakin gadon gefen sa kallon ta yayi yace "Hajiya ta da alama dai bakinki da magana menene ya faru?"
Yallaษoi maganan yaron da su Ameerah suka yi jinyan sa ne, an turo mun layin nasa sai dai na qira ba'a ษauka ba da alama ko wayan nasa baya tare da shi.
Karki damu maman yara tunda gobe Litinin zamu Bauchin inyaso sai mu tafi tare daga nan sai kiga yaron naki. Maganan da yayi na "daga nan sai kiga yaron ki" ba qaramin tsaya mata a rai yayi ba hakan ya sanya tana qara jin wani iri game da yaron, wanda bata san ko menene ba?
Cewa tayi "wai dama nufin ka yallaษoi ku kaษai zabkuje ni ba za'a je dani na gaida Mama ba?" A'a na isa Hajiya ta qafata qafar matata.
Murmusawa tayi, Allah kaimu goben da rai da lafiya. "Ameen ya Rabbi Hajiya ta" Abba ya amsa mata.
Bayan sun kammala abubuwan da ya kamata kwantawa suka yi sai muce safiyar alkhaery.
๐
๐ฐ๐
๐ท๐ด ๐ถ๐ฐ๐
๐ธ
Gari na gama haske Amjad ya gama kimstawa ya shirya, tuwon karin da aka kawo masa ma stakura yayi kaษan.
Gaba ษaya yau jin sa yake cikin farin cikin nasaran samun maganin da yayi yake, gashi kuma yau zai kama hanya wanda da yardan Allah zuwa gobe zai ga Ummansa ta gansa ya faษa mata irin kewanta da yayi, to sai dai agefe ษaya kuma cike yake da fargaba da kuma tunani akan faษuwan gaban dake damun sa wanda ya tabbata akwai abinda zai faru.
Lumshe ido yayi yana faษin "Ya Rabb ka sanya komi dake shirin faruwa dani yazo da sauqi Alfarman fiyayyen halitta SAW, tabbas stinkewan zuciya na ba alkhaeri kuma ko da akwai alkhaeryh to wani babban abu dai zai faru". Yau saura sati 1 da ฦดan kai wa'adin da aka ษibar mun su cika ya kamata ace ina gida iwar haka, Allah ka iya mun.
Liman ya iso inda yake a tsaye a qofan ษakin baqin, sallama liman yayi shiru Amjad bai amsa ba, qara Sallaman yayi shiru kuma du.
Matsowa limamin yayi ya ษan taษa Amjad yace "bawan Allah mai kake tunani haka? Nayi sallama bakina uku shiru baka ko ji na ina fatan lafiya kam?".
Qasa Amjad yayi da kai yana ajiyan zuciya sai yace "lafiya lau Alhamdulillahi Allah gafarta malam"
A'a kaga yaro faษa mun gaskiya wani abu ne ya faru kuma sai kace a'a lafiya.
Can sai ya nisa yace "Allah gafarta malam gabana ke faษuwa sosai-sosai kuma ni tun ina yaro haka nake indai wani mummunan abu zai faru to ko nayi mafarki ko kuma na tashi da faษuwan gaba tom ina tunanin wani abun na shirin faruwa"
Lima yace "subhanallahi! To yaro ko zaka iya haqura da tafiyan nan yau ne mu koma ciki
Qasa Amjad yayi da kai cike da ladabi yace "Allah gafarta malam amun addu'a kawai amma zan tafi yau Inshร Allah yanzu ma haka munyi magana da wanda zai zo ษauka na ya kusa isowa".
Dogon numfashi malam liman yaja kamun ya jinjina kai yace "bawan Allah ba ina nufin hanaka tafiyan ka dan abinda kake tunanin faruwansa ba a'a ko ษaya ina hanaka tafiyan ne dan samun nistuwan zuciyanka, ka riga da ka sanyawa ranka indai faษuwan gaba ya sameka to mummunan abu ne zai faru to shiyasa nake son ka dakatar da tafiyan naka dan kasani cewa shi mumini a rayuwan sa akwai qaddara haษe da jarabawar Ubangiji sannan duka abu biyu wanda kusan ma'anan su ษaya ana son duk wani mumini wanda ya yarda da Allah da Manzon sa to yayi imani da su, wani lokacin alkairi zai kawo bugawan zuciyan ka wani lokacin kuma akasin alkairi sai dai duk acikin sun akwai abinda Allah ke nufi da hakan wa lau ya ษaga matsayinka wa lau ya jarraba imaninka sannan..." sosai yai masa nasiha mai haษe da tunatar wa.
Ajiyan zuciya Amjad ya sauqe bayan malam liman ya ida nasihan sa, Allah ya saka da alkairi Malam in Allah ya yarda zan gyara amma ina mai bada haquri da maganan tafiyana yau, tabbas nasan komai sai Allah yaso kuma sai ya qaddara amma ina mai addu'an Allah yasa tafiyana yau ษin ya zame mun alkairi,
Bazan taษa mance alkairinka gareni ba malam Allah ya saka da Aljanna Allah kuma ya qaddara saduwanmu.
Amarya da hayra ne zaune a dinning area suna karyawa, shiru babu mai magana (table manners).
Da sallama Abdoul ya shigo sashen kakar tasu, ganin suna dinning tsayawa yayi daga tsakiyan palourn yace "Amarya ta gud morning"
Amarya tace "ubanka ke gudu da moni, ษan jakar uba banson ษiban albarka da tangaษewa da sanyi safiya ka isheni da yaren ฦดan wuta, yanzu inbanda sinqin sikitin layii da tangaษi wai ฦดan adam baza suyi yaren ฦดan aljanna ba sai na ฦดan wuta to haram ba dani ba ni Mairo".
Tunda Abdoul yayi magana hayra ke dariya har amarya ta qare sababin ta dariya take har da kama ciki "ko shima ya Abdoul me ya kaisa oho" ta faษa tana dariya qasa-qasa.
Amarya Juyowa kanta tayi tace "matar ubanki hansatu ce ta kaisa, ba dai matar nan ta koya maki sinqin fistara ba to zan kwashe maki ฦดar buhun uba kawai".
Abdoul da ya gaji da tsayuwan jin surutun kakar tasu sai ta juya zai fice, amarya tace "yanzu Abdu renine har haka dan ni ba uwarka saratu ba ina faษama gaskiya shine ka iza farantin goshinka a gaba zaka fice? To da mai ma ya kawo ka sashe na gulman me kazo yi? To in ban haifeka ba ai na haifi ubanka Muhammadu don haka ina zaka da sassafen nan ka faษamun ko na kwashe maka sauran albarka".
Qaramin tsaki Abdoul yaja jin fitinan stohuwar nan, ni na kawo kaina ai dole ki isheni da surutu.
Kwantar da murya yayi yace "Amarya ta aike Umma ta sani bawan Allahn da mijin Ameera ya buge ne zanje mu haษu dashi zai koma garinsu.
Salati Amarya tayi tace "Abdu ษan albarka zaka aikin lada shine dan tsabar sinqin baqin hali ba za ka ce na raka ka ba, to Allah shiryeka kuma ka tabbatar ka kawomun shi na sa masa albarka, kai ina tsaya dai na ษauko mayafi mu tafi tare tunda motar da kuษin yarona ka saya to sai na hau" ta qarisa faษa tana miqewa ta nufi ษaki.
Abdoul na ganin ta shige ya fice a sashen da sauri, motorn sa ya shige yai mata key da gudu ya fice a gidan sanin halin kakar tasa.
Hayra haษa kwanuka tayi ta gyara dinning ษin, duk abinda suke tana ganinsu dariya ne kawai take dannewa dan tasan tabbas yau akwai qaramin bori a gidan nan. Tana cikin tunanin haka Amarya ta fito a ษaki sanye da hijab nata har da sanja kaya tayi tana faษin "Angon kayi haquri na jima mu tafi yanzu.." bata qarisa ba ganin palour wayam ba Abdoul ba labarin sa da sauri tayi hanyan waje tana faษin "ษan albarka ai nace kayi haquri shine dan ka gaji da jira na sai kayi waje salon kaban wahala".
Gama duba haraban gidan tayi amma ba Abdu ba motorn Abdu, Amarya ta cika tayi fam sai ta rasa me ma za tayi ษaya? Sashen iyayen sa ta nufa gadan gadan ko sallama ba tayi ba ta tura qofa ta shiga tana bambami..
Amjad suna staye da malam liman sai qira ya shigo wayansa, ganin layin Abdoul ne sai ya ษauka. Magana suka yi yayi masa kwatancen gidan malam liman kaman yanda limamin ya faษa masa, da suka gama magana sai ya kashe wayan.
Malam liman yace "yaro yanzu dai tafiyan zaka yi, to Allah ya tabbatar da alkhaeryh ya kuma kai ka gida lafiya ba na shiga gida ina fitowa kamun dai shi mai ษaukan naka ya iso". Amjad yace "to Allah gafarta malam a fito lafiya".
Umma ce tsaye a tsakiyan palourn hannunta riqe da mayafi da kuma jakan ta waya a kare a kunnen ta tana cewa "wai kai Auta ba za ka fito bane sai mun tafi?" Daga ษaya bangaren soja yace "Umma ina fitowa yanzu tashuwa na bacci ne shiyasa".
Umma tace "ko ma baka tashi baccin bane ka fito yanzun nan inba haka ba zan saษa maka" kitt ta kashe wayan. Ummeyh dake sauqo wa daga step's ce ke cewa "gaskiya ana takurawa yaro na tunda ba binmu zai yi ba abarsa ta huta mana".
Umma tace "Gwaggon yara ki qyale wannan yaron naki ko kaษan baya ji wallahi ni na rasa ma ya zan yi dashi wai dai ace yaro ka fito ka gaida iyayen ka ko ba za ka bisu ba ai ka musu addu'an a dawo lafiya amma kwata-kwata habeeb ba ya ji". Ki sa masa albarka kawai Umman yara.
Hmmn! kawai Umma tace tayi shiru.
Dai-dai Abba ma ya fito iso palourn shima Soja ya iso, kallonsa Umma tayi ta kau da kai tace "wai ina su doter ne suma ko ba za su mana a dawo lafiyan bane?" Tana gama rufe baki Maha da Mahreen suka shigo palourn su ma.
Maha ce ta fara stugunnawa ta gaida iyayen nasu kamun Mahreen ma ya gaishe su, Umma qara kallon soja tayi ganin bai gaishe su ba kuma shi ya fara zuwa palourn, qawafa tayi.
Soja gaisar da Abba da Ummeyh yayi kamun ya gaida Umma ko kallon sa ba tayi ba bare yasa ran zata amsa.
Ummeyh tace "ataimaka dan Allah da Manzon sa a amsa mana" kamun ta amsa gaisuwan sama-sama.
Maha tace "yanzu Abba tafiya za kuyi ku barmu mu kaษai a gida?" Murmushi Abba yayi yace "doter may be yau ษin nan zamu dawo in bai samu ba kuma zuwa gobe Inshร Allah ku dai ku kula sosai kunji"
Mahreen tace "Inshร Allah Abba Allah ya kaiku lafiya ya dawo daku lafiya" duk aka amsa da Ameen.
Waje suka nufa duka har parking space suka raka su, Umma da Ummeyh suka shiga baya soja ya shiga mazaunin driver Abba ya zauna a kujeran gefen sa, Soja yaja motor suka fice a gidan.
Kaduna state airport suka nufa, ko da suka je Private jet da yake kusan mallakin Abba wanda wajan aiki aka miqa masa dan tafiye-tafiyen sa, shi suka shige jirgin nasu ya ษaga sai Bauchi shi kuma Soja ya ja Motorn ya juyo gida.
Abdoul ya ษan sha tafiya dan anguwan da ya masa kwatancen musan qarshen gari, ko da ya isa sanda ya qara qiransa ya haษa sa da malam liman ya masa kwatancen da kansa da qyar har da tambaya kamun ya samu ya gane gidan, yana isa parking yayi a qofan gidan ya ษau waya ya qira Amjad.
Qiran Abdoul ya shigo wayan sa ษagawa yayi yace "ka iso ba? Dan naji qaran motor". Abdoul yace masa "eh ina qofan gida" Malam liman qira ya kwaษawa ecleemah.
Da tazo yace "ta ษau jakan Amjad ta kai waje" Amjad yace "Allah gafarta malam tayi hutawan ta zan ษauka, Qanwata ki koma ciki abunki zan ษauka".
Ecleemah bata saurare sa ba tabi umurnin mahaifin ta jakan ta ษauka tayi hanyan waje malam liman da Amjad suka rufa mata baya.
Qofan back seat Abdoul ya buษe mata ta saka jakan da ta ษauko kamun ta juya idonta cike da qwalla tace "yayana Allah tsare hanya ya kaika lafiya" tana gama faษa ta shige gida bata tsaya ko jin me Amjad zai ce ba.
Bin bayanta yayi da kallo har ta shige sau kawai yaji wani irin, maganan malam liman ne ya sanya shi Juyowa da barin kallon qofan shiga gidan. Malam liman yace "yaro kaga kalman da ake cewa baqo raษa ko gashi a jiya zuwa yau har za muyi kewanka kaman kar ka tafi amma kuwa ba dama sai dai mu bika da addu'an Allah kaika lafiya Allah kuma yasa andace kenan" Da Ameen Amjad ya amsa sai yayi qasa da kansa kawai.
Malam liman suka gaisa da Abdoul cikin girmamawa sai yace wa Amjad "bawan Allah ka shiga ku tafi tafiyanka ba na ษata lokaci ba" ya buษe baki zai yi magana sai malam liman ya ษaga hannu yace "karka damu da komi kai dai ka shiga kuje" juyawa yayi ya shiga mazaunin gefen driver Abdoul ya zagaya ya shiga mazaunin driver suka wa malam