Showing 45001 words to 48000 words out of 182942 words

Chapter 16 - NAJEEB COMPLETE BOOK Document writing Maryam Obama.txt

"amma sai naga kaman an jashi da nisa Ina laifin wata d'aya ko biyu


Dad yace kabir din bai kammala ginin shiba, so yake ya kammala sai yasa aka kaishi har wata biyar din, "amma ai kaman yau ne


Granny tace hakane kam, Allah dai ya kaimu rai da lafiya


Abba yace ina ibtisam din?


Ummi tashi tayi ta kira ibtisam


Ibtisam fitowa tayi sanye da hijab a jikinta, "gaida Dad tayi tare da zama a k'asa kusa da ummi


Dad yace mamana Ashe baki tafi makaranta ba?


Bata bashi amsa ba, sai k'asa da tayi da kanta hawaye na son zubar mata


Dad yaci gaba da fad'in gobe ki shirya kayanki Zanzo wajan karfe goma sai in kaiki makarantar Kinji


Wani irin dad'i ibtisam taji har cikin ranta,zata skul gobe.


Dad ya k'ara kiran sunanta da ibtisam


D'ago kai tayi tare da fad'in na'am


Dad yace yau mun amsa kud'in sadakin ki gasu Naira dubu d'ari, "bazan baki ba yanzu sai ranan da aka d'aura aure zan mi'ka miki a hannunki domin naki ne


So abunda yana dakyau koda Kinje skul kisan an bada ke, shaidu kawai ake jira su shaida, dan haka saiki kame kanki banda rawan kai, kin San haramun ne neman aure akan aure, sannan mun tsaida lokacin bikin ki nan da wata biyar "Ina fatan kin gane?


Tace eh


Dad yace Allah yayi miki albarka, "saiki shirya gobe mu tafi da wuri "tashi kije ki Fara shiri.


Tashi tayi jiki a sanyaye tayi d'aki, koda ta shiga zama tayi akan gadon d'akin ta rasa mai takeji, dad'i ne ko ba'kin ciki.


Na farko Tana murna zata skul gobe na biyu kuma maganan aurenta Wanda ta rasa gane mai takeji, murna ne ko haushi, ita dai tasan danso Tana ma kabir, kuma shine zabinta ko tace shine burinta, dan tana mishi son so, wanda bazata iya misalta irinshi ba, "Lokaci d'aya tayi murmushi wanda tasan dole tayi hakuri ta saki jiki Koba komai auran kabir dinne zai bata daman ci gaba da karatu.


Bayan tafiyar ibtisam d'aki Abba ya kalli Dad "yace Aini banso ka amsa musu zata Fara zuwa makaranta naso sai an d'aura auren ta Fara a d'akinta, amma ba'a gidana ba.


Dad yace a'ah ba'a haka, akan wani dalili zaka hanata yin karatu Bayan yana da muhimmanci? Aini tun Farko ban San ka hanata ba, Aida nazo da kaina na kaita makarantar, ilimin mace yana da matukar muhimmanci a wannan lokacin K...


Granny tace nifa wannan karatun ba sonshi nake ba, amma tunda zatai aure ai hankali kwance,ni dama burina tayi auren tabar gidan, yarinya duk tabi ta tsufe a gida


Dad yace mama kwata kwata kwaya nawa suke yaran?


Granny tace ai dole kace haka, tunda kai dan boko ne.


Tashi Dad yayi yana fad'in Bari inje in huta sai gobe inna shigo, "tare da mi'ka ma Abba kud'in sadaki dana gaisuwa.


Abba yace a'a ka ri'ke a wajanka kawai


Dad yace OK tare dayi masu ummi da Granny saida safe, ya fita shida Abba domin ya rakashi


Ibtisam na kwance saiga granny ta shigo yana fad'in Amarya wajan kabiru bakya laifi


Tsaki ibtisam tayi domin haushin Granny takeji yanzu sai take ganin itace ta zuga Dad ya hanata zuwa skul, domin sanda yace bazata k'ara zuwa ba, taita zugashi akan tayi aure, "gashi dad ya biye mata


Granny tace kinma uwarki tsaki bani ba, y'ar banza


Zama Granny tayi kusa da ita Tana cin goranta gurus gurus, "tsaki ibtisam taja tare da fad'in nima kin isheni da wannan k'aran gaskiya.


Gwara ki tashi ki fita sai kije in kin gamaci ki dawo, dan ban son k'ara da hayaniya ko kad'an, ki barni inji da abunda ke damuna


Granny taja tsaki tare daci gaba dacin goranta Tana gurus gurus, tace aurene dai babu fashi, gwara ma ki Fara shiri Malama


Ibtisam tashi tayi tabar d'akin Tana fad'in Wlh gwara ki mutu kowa ya huta da wannan jaraban naki, mata sai naci, dasa ido, kinbi kin ishi kowa


Granny tace gidan d'ana nake dai ba gidan wata ko wani ba, in kinyi zuciya kice yau a d'aura miki aure keda kabirun ki tare, mara kunya, inma aljani ne Kema ya aureki, in aka d'aura auren sai muga karshen taurin kai mara hankali, yara babu abunda suka tsana sai aure, sunnan ma'aiki, "koni da nake tsohuwa inda zan samu dai dai ni, mai tsafta ai tuni zamuyi aure, in mutu da aurena, yafi min.


Ibtisam tana falo tana jiyo Granny, duk abunda take fad'i tunda da karfi take maganan dan ibtisam din taji, ibtisam tace aike daban ni daban, mata duk tabi ta addabemu tsaki taja tare da fad'in gwara ma in tafi skul din in huta da wannan matar








ABU ZARIA FEMALE HOSTEL


Zarah ce kwance ita d'aya tana danna wayarta cikin kwanciyan hankali, daka gani chatting take abunta...


Nocking d'in da taji ana mata shine yasa ta d'aga Kai tare da k'okarin yin magana, "tace Waye?


Mune aka bata amsa a takaice


Tashi tayi ta bud'e kofar wasu mata ne su biyu suka shigo cikin d'akin sunsha wando Sun d'ame, kannan nasu yasha kitson attachment, "kallo d'aya zaka musu ka gane daka party suke ko kuma club domin irin dressing d'insu ya isa ya gamsar dakai


Zama sukayi suna fad'in washh wlh mun gaji.


D'aya daka cikin matan ta kalli Zarah Mai suna Aisha, tace Kedai kin fiso kullum ki zauna ke d'aya, kiyi ta karatu ko kuma danna waya


Dayar ta cafe Mai suna hauwa, tace Wlh kuwa, tana bani mamaki, "sai kace ba y'ar jami'a ba


Zarah tace uhm, Danni y'ar jami'a ce sai inyi ta yawace yawace anyhow


Aisha tace toh miye Abun yawace yawace a nan, "Muma da kika gammu bacewa mukai kiyi iskanci ba ko wani abuba, dan naga ke daka ganinki y'ar masu kud'i ce, ko Kayan provision d'inki ya isa ya tabbatar mana da hakan, "kawai dai irin zuwa club dinnan Ayi rawa Ayi raha, shine inaga zaifi miki zaman nan ke d'aya tunda cousin d'inki har yanzu bata zoba


Hauwa ta cabe da fad'in Wlh kuwa, Kinga zaman kadaici babu dad'i


Zarah tace ni y'ar gidan club Rufamin asiri


Hauwa tace ke bafa wani abu akeba, kawai ana zuwane Ayi rawa, in bakya ra'ayi kuma ki zauna kisha drinks Kala Kala alcohol, gadai Sunan shima in bakya sha, saiki zauna kiyi ta kallon masu rawa ko sha, "sannan zaki samu samari classic guys, zaki k'ara sanin Mai duniya ke ciki.. .


Dan shuru tayi lokaci d'aya kuma taja tsaki tare da fad'in Zarah nasan kin San mai akeyi a club, so stop pretending, Nasan yaran masu kud'i ai Kunfi zuwa club Sosai


Zarah dariya tayi, ita Koba komai fira dasu hauwa da Aisha na sata nishad'i, duk da sukan yi k'okarin in zasu fita yawansu suce tazo suje, sai ta'ki domin tana jin tsoro.


Wayar hauwa ce tayi k'ara, d'auka tayi tana fad'in hello my baby


Ban San mai yace mata ba,"naji tana fad'in kana wani hotel ne yanzu?


Shima dai ban San amsan daya bata ba "naji tana fad'in ok, but bazan samu zuwa ba, amma zan turo maka wata a madadi na, saura kuma ka Mata cin kaca yanda ka saba...


Dariya ta saki Sosai, tare da fad'in Bari in tura maka hotunan Mata Kala biyu saika zaba wacce zan tura maka, "Tana fad'in haka ta kashe wayar


Aisha tace Waye ne?
.hauwa tace wani saurayi nane Dan majalisan jaha, Wai yana zaria, shine yake son inje "ni kuma Wlh bazan iyaba d'azu ancini, yanzu kuma inna je zanji jiki domin wlh in zaici mace kacha yake sawa ya daure hannunta


Dariya Aisha ta saki tare da fad'in kai haba? "amma nawa yake biya?


Hauwa tace dubu d'ari ko dubu hamsin yanda dai kikai Sa'a, shidai daka dubu d'ari zuwa k'asa yake badawa


Aisha tace plz Turani wlh nayi broke banda kud'i.


Hauwa tace OK tashi ki shirya, bari kawai in tura mishi Hotanki sai kije


Aisha tace tsaya in tura miki wani wanda nonona suka firfito Nasan inya gani zai amince inzo


Dariya hauwa ta saki tare da fad'in turomin da sauri in tura mai, tun Kafin ya k'ara kira


Aisha tura mata tayi ta whatsapp tare da fad'in na tura miki


Hauwa tace wow, Kinga yanda nononki sukai fresh a wannan hotan kuwa? Gaskiya yayi babu k'arya my Aisha baby, yaushe zaki ban insha?


Dariya Aisha ta saki tare da fad'in kefa iskancinki yawa gareshi hauwa, nidai tura mai inje aci Aban kud'in


Hauwa tace na tura mai gashi ya gani yana typing.... "Bari inji mai zaice


Tace yauwa yace kinyi inyi sauri in turoki ... Sai kuma ta saki dariya tare da fad'in kinji shegen Wai daka ji zakiyi ruwa, domin yanda yaga wannan nonon naki kaman fresh tomatoes


Dariya Aisha ta saki tare da fad'in Niko kina da KY jelly?


Hauwa tace Mai zaki dashi kuma?


Aisha tace ban son iskanci in kina dashi kiban, baki ji abunda yake fad'i ba?wai daka ji zanyi ruwa, "kar inje yaji babu ruwan da yake bukata Sosai, Kinga inna shafa KY jelly zai d'auka duk ruwana ne ke zuba haka


KY JELLY..... Ana shafashi a gaban mace, musamman matan da suke a bushe basa fitar da ruwa, toh saiki siya ki dinga sawa a gabanki, zaki ganshi da yauki kaman maniyi, haka Abun yake, ana sai dashi a Islamic chemist ko kuma a irin shagon da ake siyar dasu turaren fesawa, na huta da irin maganin Mata, toh ana samu a irin shagon, "koda ma kina ruwa zaki iya amfani dashi, danki k'ara, sannan bashi da matsala Abun, a asibiti ma suna amfani dashi.


Hauwa tashi tayi ta d'auko mata tana fad'in gashi bashi da yawa, kuma karki manta Kina dawowa zaki bani 20k shine kaso na


AISHA tace baki da damuwa an gama, zan baki, Aini kin taimake ni, Niko dubu d'ari yaban na more yanda banda kud'i, "tashi tayi ta Fara tube kaya a gabansu ko kunya babu.


Ita kam Zarah idonta nakan wayarta Tana chatting, domin taji wannan firan yafi karfinta ba irin Nata bane, ita har mamaki suke bata, yanda suke firan zasu a cisu babu ko kunya a gaban kowa. "lallai Manzon Allah yayi gaskiya, duk macen data taba cikin shege bata da kunya, ko wacce take zina, gaba d'aya ana d'ibe mata kunyanta, basa jin kunyar kowa....


Katse mata tunani hauwa tayi da fad'in Aisha Wlh nononki yana girma fah Sosai, "kodai kinyi sex babu condom ne ciki ya shiga?


Ke Rufamin asiri, nasa implant, inna kwaso ciki Aina bani


Dariya hauwa ta saki


Aisha kam kaya ta canza tasa jallabiya, da k'aramin gyalen jallabiya din, ta feshe jikinta da turare, "sannan ta kalli Zarah tace Zarah sai gobe na tafi kwanan gida


Zaran tace Allah ya kaimu.


Kallon hauwa tayi tace muje ki rakani mana


Hauwa tace kai nifa na gaji Wlh, kije kawai na tura miki number d'inshi ta whtsapp da address din inda yake, "shima na tura mishi number d'inki, in kika kirashi zai d'auka, "domin baya d'aukan ko wace number sai anyi Sa'a, sai yasa na tura mishi naki


Aisha tace shegu mutane sun zabesu, sun daina d'aukan wayarsu, amma mu za'a d'auki namu tunda suna cinmu


Dariya suka saki


Aisha ta fita Tana fad'in sai gobe
















Read and leave it, dnt share to anyone






*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI*


*WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN*


3138831065 Firstbank Maryam Alhassan


*SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY*


*KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI*


Bayan fitan Aisha, "Hauwa ta kalli Zarah tace miss danna waya, ya kamata kizo muje club wata rana wallahi


Zarah dariya kawai tayi, Amma cikin ranta tace Allah ya kyauta, ya kuma shirya,"ita Zarah mamaki suke bata, yanda basa boye ma kowa su y'an bariki ne, iyayensu sun turosu karatu amma bashi suke ba, kwata kwata yau sati biyu data sansu amma ta gane irin halinsu.


KANO NIGERIA


washe gari da safe, tunda ibtisam ta tashi tayi sallah asuba, ta kasa komawa bacci, domin d'aukin zata skul yau, "Tana zaune sai k'ara gyara kayanta take


Granny dake kwance taja tsaki tare da fad'in "ni Dallah kashe min wuta in samu In kwanta


Ibtisam tace "da kwanciyan kike da wuya? Kunji min mata, ita da bata kwanciya saida wuta, sai anyi dakyar take kwana ba wuta shine take wani fad'in in kashe wuta


Granny tace kyaji dashi, nidai kashe min wuta in kwanta


Ibtisam tace oho dai, yanzu dai Gari zai Waye, haske zai fito, sai muga ta tsiya ai


Granny tace aikin banza, ni zanyi Wlh wannan bokon da zaki baso nake ba, ko kad'an wlh, gaba d'aya kinbi kin fitsare ai Indai kika tafi wannan bokon Nasan nan gaba fito na fito zaki da mutane


Ibtisam tace Sosai kuwa, kaman kin San abunda ke raina kenan "inna kammala karatu zan kaiki a rufeki a wani waje yanda bazaki dinga ganin kowa ba, ko fita bazakiyi ba, "hatta wannan goran da kike ci cikin dare ki dameni shima zaki daina ci


Granny ta tsuke baki tare da fad'in aikin banza aikin hofi, "Dan uban mutum basai ya kasheni ba, karshen boko


Ibtisam dariya ta saki sannan tace"in lokaci yayi ai zaki mutu,"saurin Mai kikeyi


Tsaki Granny taja tare da k'ara janyo blanket ta rufe jikinta


Bayan gari Ya gama wayewa wajan karfe 10 saiga Dad yazo gidansu ibtisam


Sanda ibtisam taji sallaman Abba, ba k'aramin dad'i taji ba Sosai.


Da yake Dad zaizo sai yasa Abba bai fita kasuwa ba, ya tsaya jiran Dan uwan nasa, "gaisawa sukayi da Dad da Abba, "Abba yace ai yanzu nake tunanin in kiraka


Dad yace bacci ne ya mamaye ni, naso in wuce tun 8, gashi yanzu 11 ya kusa, "Ina mama?


Kafin Abba ya bashi amsa, "saiga Granny ta fito tana fad'in gani ai yanzu na jiyo muryanka, har kazo?


Yace eh mama ina kwana? An tashi lafiya?


Granny ta amsa da lafiya kalau, tare da fad'in "ga abinci can an ajiye maka, tun d'azu


Yace Aikam yunwa ma nakeji babu abunda naci.


Ummi ce ta fito tana fad'in wai ai abincin ma yayi sanyi, ina shirin d'aura na rana


Dariya dad yayi tare da fad'in haka zanci mu kama hanya, "Wai ina ibtisam dinne ma?


Ummi tace tana ciki


Granny tace ja'ira gaba d'aya ta hanani bacci jiya, sai shirya kaya take cikin dare kaman wata aljana


Dariya Dad yayi ya fara cin abinci


Granny d'aki ta koma inda taga ibtisam tana k'okarin saka hijab, "granny ta tabe baki tare da fad'in ai saiki fito


Ibtisam tace ko baki ceba dama zan fito


Granny tace ke yanzu har wani murna kike zaki jami'a koh?


Ibtisam tace Sosai kuwa


Uhm Granny tace, tare da fad'in yanzu saiki tafi ki barni ni d'aya?


Ibtisam tace Sosai kuwa"keda kike son inyi aure miye Abun damuwa a ciki dan Naje skul, tunda bakya son ganina a gidan?


Granny tace haba takwarata ai aure daban, nasan in aurene zanyi kewarki Sosai, kuma zansa MA raina aure kikayi, "amma in karatu ne Kinga shida banbanci ai "kuma karki manta aure dai shine mutuncin y'a mace


Ibtisam tace toh yanzu Mai kike nufi?


Granny tace babu komai, nidai Wlh bason wannan karatun nake ba kum....


Ibtisam tace ya isa haka, yanzu naji zance Wlh Granny ki daina min irin haka, bafa naso, kowa na karatu duk cikin jikokin ki amma nice kad'ai kika sama ido.


Granny tace Suwa suke karatun?


Ibtisam taja tsaki tare da fad'in Zarah bata karatu? Koshi NAJEEB baiyi karatu ba, ko Ahmad baya makaranta?


Granny tace kinma uwarki tsaki bani ba, shi miskili aiya gama tun tuni, baki ga illar da karatun Yaja mishi ba? Sai rashin Kunya babu abunda ya iya, sai raina mutane.


Sannan ita Zarah AI kin girmeta, yanzu AI abun kunya ne, mu Hausa Fulani ace kanwa ta Fara aure yaya batayi ba, ai sai Ayi dakai.


Sannan Ahamd Dan k'aramin yaron ne za'a mishi aure? Tunda a garin mahaukata muke ba.


Ibtisam tace oho dai, kwata kwata shekara d'aya naba Zarah, "sannan ni Wlh ba Abun kunya bane dan wacce na girma ta rigani aure ba, tab lallai ma Granny, Toh kunyar Mai zanji, Bayan nasan aure lokaci ne?


Granny ta cabe da fad'in ina ko zakiji tunda baki Santa ba, ni Wlh kina bani tsoro.


Ibtisam tace ke kika ga wannan, shifa aure lokaci ne, "amma ku Hausa Fulani saiku dinga ganin kaman mutum ne baya son yi, Yooo koda ina son inyi auren ai ban isa inyi ba sai lokaci yayi, "amma duk kubi ku damu mutum ya'ki aure ya'ki kaza "wlh ku cire al'ada ku Kama addini.


Granny tace uwarki muka Kama Inba addini ba?


Ibtisam tace al'ada mana, wacce kuka maidashi kaman addini


Granny tsaki taja tare da fad'in na fiki sanin aure lokaci ne, "amma da niya ba, tunda in baka da niyan aure taya lokacin zai zo?


Ibtisam tace nifa Kinga Granny ban son surutu, kawai ki tafi ki barni.


Granny tace oho dai, aure dai nan da wata biyar, zamu Kai mutum Dan ubansa ko baya so, dole ya zauna, "sai muga boko ai


Tsaki ibtisam taja tare da fita ta nufi falo tabar Granny a nan, tana fad'in "Aiko mutuwa za kiyi sai anyi wannan bikin yarinya kaman Mai iska


Koda ibtisam ta fito falo gaida Dad tayi cikin girmamawa.


Dad amsawa yayi tare da fad'in ina fatan kin shirya mu kama hanya koh?


Tace eh na shirya


Yace toh d'auko kayanki kikai Mota driver yasa miki a booth muzo mu wuce


Tashi tayi ta koma d'aki inda ta iske Granny itama na k'okarin fitowa sukaci karo


Granny tace au

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login