Showing 177001 words to 180000 words out of 182942 words

Chapter 60 - NAJEEB COMPLETE BOOK Document writing Maryam Obama.txt

A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY*


*KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI*


Ibtisam fuska d'aure ta zauna ba tare da tace komai, ba domin duk yanda taso ta waske ta kasa


Kiran Aisha da akayi a waya yasa bata lura da halin da ibtisam din ta shiga da, hauwa ce ta kira Aisha inda take tambaya ko Aisha ta iso, Bayan sun gama wayar, Aisha ta kalli hauwa tare da fad'in wasa fa nake miki ibtisam ai tunda kin auri najeeb dole in hakura ya zanyi


Ibtisam jin haka yasa ta Dan saki, domin ta d'anji dama dama


Ibtisam Sun Fara lecture inda bini bini najeeb ya kirata, wanda shima ya tafi saudiya


Zarah da dr jibril soyayya suke sosai, wanda tun Zarah bata saki harta saki dashi, domin gaba d'aya ta yarda da duka dabi'arsa, kuma ta yaba


Inda Dr jibril ya bukaci ya tura gidansu Zarah tayi na'am da batun Bayan tayi shawara da ibtisam dan ita tana mugun son yin aure Sosai


Ibtisam ta fito daga lecture duk ta gaji gaba d'aya kwana biyun nan tana yawan jin kasala tare dajin bacci Sosai, bata da wani aiki sai bacci kaman wata kasa, wani zubin haka najeeb zaiyi ta kira amma tana bacci, har saiya kira Zarah ta tashe ta in tana kusa..... Kai tsaye d'akinsu ta nufa inda ta bud'e kofa tana shiga sai gado inda ta kwanta abunta.


Gaba d'aya ibtisam bata saka Gyale yanzu sai hijab kaman yanda najeeb ya bukata, domin a duniya yanzu bata son saba mishi....


Wayanta ne keta k'ara Wanda ta manta bata saka ta a silent ba, dan tsaki tayi sannan ta d'auka ganin Sunan najeeb ne wanda tasa my only, yasa ta saki murmushi tare da dannawa tasa a kunne


Najeeb yace yau bakiyi bacci ba kenan??


Ibtisam tace ina kwance ma


Yace ta kunna data d'inta yana son suyi video call ya ganta


Tace toh tare da tashi tasa ma kofar d'akin key inda ta kunna data Tana kunnawa saiga kiransa nan ta whatsapp video call ya shigo dannawa tayi tare da d'auka


Daga shi sai jallabiya yana kwance akan wani makeken gado


Najeeb yana ganin fuskanta ya saki murmushi tare da fad'in I miss you so much


Itama murmushin ta saki tare da fad'in nima haka, I really miss you


Murmushi kawai yayi, sannan yace in kinyi missing d'ina just come to saudiya and see me


Dariya ta saki tare da K'ara kwanciya itama


Najeeb yace zaki zo


Tace a'a muna karatu


Yace karatun ya fini??


Tace haba, kafi min komai, ka daina hada kanka da kowa plz my baby


Yanda tayi maganan cikin shagwaba yasa shi yin murmushi tare da fad'in daga nan zan wuce America but b4 that Zanzo in ganki, dan tsaki yayi tare da fad'in no need ma inzo tunda baki missing d'ina ba


Yana magana tana lumshe ido alaman bacci takeji sosai...


Najeeb yace ibtisam wannan baccin naki yayi yawa Mai yake damunki?? Kodai bakya bacci da daddare ne??


Ina ai tuni ta fad'i ta Fara bacci, hhhhh


Najeeb kai ya girgiza alaman mamaki tare da fad'in mai yake damunta, jin tayi shuru Kuma ya daina ganinta sai saman gado yake gani yasa ya kashe wayar


Dr jibril ya tura iyayenshi wajan Dad inda aka amince an basu Zarah, kuma akai Sa'a Dad yasan mahaifin Dr jibril an amince inda aka yanke biki aka saka wata uku kaman yanda iyayen Dr jibril suka bukata hakan ko akayi aka tsaida magana


Soyayya da shakuwa Mai karfi ya k'ara shiga tsakanin Dr jibril da Zarah


Dr jibril ba'a dad'e da turawa gidan su Zarah ba, ya ajiye lecturing inda ya koma kula da business din mahaifinsa, domin mahaifinshi yace yana bukatar hutu


Ibtisam da Zarah Anata shirya yanda za'a tsara biki


Aisha da hauwa kam su yanzu Abu yaci uban na da, domin sai suyi kwana uku biyar basa nan, ita kam kubra ta nutsu tayi aure bata ma musu magana sosai, duk da a d'akinsu take kwana, domin basu da magana kullum saina ta dawo suci gaba da abunda sukeyi, wannan dalilin yasa ta daina kulasu, sai dai Gaisuwan musulunci


Ibtisam ta fitar da anko din zarah inda kubra itama ta siya, su Aisha suma Sun siya domin lokacin bikin suna hutu


Najeeb kullum suna waya da ibtisam, wacce bini bini ana faman Bacci, sai dai yanzu abun ya rage ba kaman da ba, sai dai abunda ke damunta yanzu yawan Kwadayi


Yau ibtisam ta fito daga lecture inda salis yake bayanta yake yana fad'in Tana dai karatun exam ko?? Domin ya kusa


Murmushi tayi tare da fad'in Sosai kuwa


Ganin mutum tayi a gabanta a tsaye


Ido ta zaro tare da bud'e baki alaman mamaki


Shi kam idonshi na kanta, ganin haka yasa ya janyota ta fad'o jikinsa tare da fad'in come and hug your husband


Najeeb duk da akwai mutane abunda yayi ko a jikinsa


Ibtisam kam kunya taji


Salis dake bayanta ya saki murmushi tare da fad'in oh shine mijinki??


Mi'ka ma najeeb hannu yayi wanda shima ya mi'ka Mai fuska babu yabo babu fallasa suka gaisa inda salis ke cema najeeb ashe shine mijinta, gaskiya kun dace sosai


Najeeb thanks yace Mai tare dajan hannun ibtisam sukai mota inda yace driver yaja suje


Tunda suka shiga mota tana manne dashi har hotel inda ya Kama dak'i Kai tsaye d'akin suka nufa, suna shiga ya kalleta tare da tamke fuska ya dan saketa daga ri'kon da yayi mata


Itama kallonshi tayi, lokaci d'aya tace najeeb mai yasa zaka ri'keni haka a gaban mutane??


Wani irin iska ya furzar sannan yace just to show them that am your husband, sai yasa Nayi haka, kuma yanzu sun sani


Wannan guy din shine na ganki dashi tun farkon zuwa na skul d'inku sanda na d'aukeki, and yau ma gaku tare, ibtisam I hate him, bana son kina kallon kowa....


Hannunta tasa akan kugunshi tare da rungumoshi ta janyoshi tana fad'in oh my god, ina dakai kasan babu wanda zan kalla, hannunta d'aya tasa a kirjinshi tana shafawa tare da fad'in kai nake kallon bana ganin kowa....... Idonta na kanshi sannan tace Mai yasa kazo baka fad'amin ba


Idonshi na kanta shima yace Idan Zanzo ganin my baby saina nema izini??..


Murmushi tayi tare da fad'in no koda yaushe kaso hakan zaka iya zuwa


Matseta shima yayi a jikinsa Sosai, yana fad'in baby kinyi haske Sosai, kodai akwai ajiya nane a jikin ki


Dariya tayi Sosai tare da fad'in am a Dr banda komai


Dariya shima yayi tare da fad'in oh I see, u r a Dr amma baki gane maike damunki?


Murmushi tayi tare da fad'in am ok komai nawa lafiya


Dariya yayi tare da kaita gadon d'akin suka zauna


Kallonshi tayi tace gaskiya lokaci na gudu


Najeeb yace sosai Nima gashi na kusa komawa aiki baifi sati Biyu ba in koma


Ibtisam tace muma mun kusa Fara exam, ga bikin zarah yana zuwa


Najeeb yace Allah ya taimaka sai kiyi karatu dakyau


Kallonshi tayi tana fad'in Toh ka mayar dani plz in samu inyi karatu


Wani irin kallo ya watsa mata tare da fad'in Ina?? Muna nan harna sati d'aya, gwara ma ki cire wannan maganan, domin hakki na nazo amsa


Dariya tayi tare da fad'in 1 week?? Yaushe Nayi karatu, kaima fah kasan ba Bari na zakayi inyi karatu ba


Najeeb yace zan dinga baki 30mnt na karatu, sauran lokacin kuma nawa ne


Ibtisam dariya tayi najeeb ya rungumota tare da fad'in wai baki missing din mijinki ba???


Tace Nayi alot


Ido ya lumshe yana murmushi lokaci d'aya yace ok show me that you miss me.....


Ibtisam da najeeb saida sukai 1week a hotel Kafin Ya barta ta koma skul, inda suka Fara exam shi kuma daga kaduna ya wuce America akan saida bikin Zarah zai dawo


Ibtisam gaba d'aya bata da time saina karatu, ga yawan Kwadayi da takeyi Sosai, gashi ita bata cika wani cin abinci ba, sai dai tace wancan inta samu ta tsakuri kad'an taci, ta k'ara haske Sosai


Ranan da sukai hutu kai tsaye Kano suka wuce ita da Zarah inda za suyi sati d'aya a nan, saisu wuce Abuja


Ummi kallo d'aya tama ibtisam ta gano dawan garin, sannan taji dad'in ganin yanda ibtisam ta koma ta k'ara girma kyau, kana ganinta kasan tana cikin kwanciyan hankali


Ibtisam koda ta shiga d'akinta na gidan kuka tasa sosai, tare da fad'in yau gashi rana ta farko nazo bakya nan Granny, kuka take Sosai tare dayi mata addu'a lokaci kad'an kanta ya fara Mata ciwo, karan wayarta yasa ta d'auka ganin najeeb ne, da sauri ta daina kukan amma tana magana yace kukan Mai kikeyi?? Maiya faru?? Maiya sameki?? Duka lokaci d'aya ya jefo mata wannan tambayar


Ibtisam tace ina tuna granny ne kawai


Najeeb yace addu'a zaki dinga mata koda yaushe


Tace kullum Nayi sallah farillah guda biyar saina mata addu'a, koda nafila Nayi shima saina mata addu'a


Najeeb yace yauwa haka akeso


Nan suka taba fira kad'an sannan sukai sallama


Ibtisam tunda tazo Kano take zazzabi.


Yau dai Ummi tace suje asibiti ita da Zarah taga Dr


Haka ibtisam suka tafi Bayan ta kira najeeb ta fad'a mai zata hspt kaman Malaria na damunta .


Cikin damuwa yace Allah ya k'ara sauk'i, komai ake ciki ta kirashi ta fad'a mai, koda suka je hspt bini bini ya kira, harta shiga wajan Dr inda aka dubata tare dayi mata test da scanning inda aka gano Tana d'auke da cikin wata biyu da sati uku....


Ibtisam wani irin murna taji, domin tasan abunda najeeb keso kenan


Koda ya kira suna asibitin zarah ce ta fusge wayar tare da fad'in bros zaka bani goran albishir


Yace what happen


Tace ibtisam Nada cikin 7week


Najeeb wani irin murna yaji tare da fad'in zan baki babban kyauta in Zanzo..


Nan ta mi'ka ma ibtisam wayar inda najeeb yace my love am so happy, lallai najeeb yaji dad'in wannan labarin sosai


Sun fito zasu tafi saiga kabir ya ru'ko matarshi Wanda cikinta ya fito Sosai haiyuwa yau ko gobe


Ido Biyu sukai da ibtisam, kasa d'auke idonshi yayi daga Nata, inda ita kuma ta kawar da Nata idon tare da mamakin irin abunda yayi kenan shi harda yima matarshi ciki, hhhhhh kunji ibtisam sai kace keba cikin gareki ba


Kabir tsayawa yayi inda zarah ta gaidashi ya kalli ibtisam tare da fad'in ya hakurin Granny Allah yaji kanta, naje nayi ma abba gaisuwa


Ibtisam tace Ameen, KABIR ya kalli hafsat yace ga ibtisam, ibtisam ga matata


Ibtisam murmushi tayi tare da fad'in eyya sannu Ina wuni


Hafsat fuska babu yabo babu fallasa ta amsa da lafiya yau dai naga ibtisam.....


Ibtisam zatai magana najeeb ya kira wanda tasa mishi ringing d'inshi daban tare da hotanshi, nan wayar ta Fara K'ara I miss you like crazy, tell me when you coming back home....


D'auka tayi tana fad'in sai anjima my hubby ya kira tayi gaba abunta


Kabir ya d'anji wani abu, amma lokaci d'aya ya basar tare da fad'in haka Allah ya nufa


Ita kam hafsat kallo d'aya tama ibtisam tasan tana da ciki, wannan ne yasa ta cire ba'kin kishin data d'aura ma ibtisam din


Zarah itama Bayan ibtisam tabi suka tafi, Bayan ibtisam ta gama waya Zarah tace yau naga matar kabir, gaskiya kin fita kyau nesa ba kusa ba


Ibtisam tace uhm tunda nice taki ba AI dole kice haka


Zarah tace Wlh dagaske nake, Kin ganta kuwa?? Kawai fari zata nuna miki


Ibtisam tace ni mubar maganan bata su nake ba, domin ba wannan bane a gaba na, indai yana son matarshi ai shikenan


Dariya zarah ta saki Tana fad'in Toh fah


Haka har suka k'arasa gida


Inda zarah ta fad'ama ummi abunda ke damun ibtisam duk da dama ita ta sani


Washe garin ranan saiga driver Wanda NAJEEB ya turo yazo ya d'aukesu ya kaisu abuja, saida Ya buga ma driver din warning akan ya tawo da matarshi a hankali


Suna hanya bini bini ya kira yaji suna ina da haka har suka k'arasa Abuja, inda tun kafin su Iso labari ya iske mum akan yana ibtisam nada ciki


Mum tayi farin ciki Sosai


An fara gyara amarya Sosai gyaran jiki da sauransu


Ibtisam kam tunda tasan tana da ciki gaba d'aya kaman wani abu saita Fara amai Sosai wanda da batayi, komai taci sai amai, indai taci Abu sai anyi Sa'a sai dai wannan ciwon babu ciwon kai.....


Najeeb saida biki ya rage kwana biyar yazo, yana zuwa ya dauk'e matarshi yayi gaba da ita..... Zarah bata so hakan ba domin tace ibtisam ce Mai mata komai


Gaba d'aya ibtisam wannan cikin yazo mata da wani salo, wanda ya canza mata ba kaman wancan ba....


Fitowa tayi daga toilet tayi wanka jikinta babu komai sai towel iya Giwa d'aure a jikinta


Najeeb ne ya shigo cikin d'akin daga shi sai boxer da singlet a jikinsa, rungumeta yayi da sauri ta Fara tureshi tare da toshe hanci.....


Dan sakinta yayi yana kallonta cikin mamaki, tare da bud'e ido alaman maiya faru


Ibtisam da gudu tayi toilet tana amai


Bayan ta gama ta fito najeeb na nan tsaye yana mamaki yanda yaga ta toshe hanci.


Kallonshi tayi tare da fad'in baby wani turare kasa haka Mara dad'i


Baki najeeb ya saki lokaci d'aya yayi murmushi tare da girgiza kai, yace ibtisam yau perfume d'ina ne baida dad'i??


Ibtisam tace a'a just Wanda kasa yau ne bana so


Yace ibtisam perfume d'ina ne da nake sawa ban canza wani ba


Ibtisam tace plz Nidai bana so plz


Najeeb yace OK let me go and change


Kai tsaye yayi d'akinsa ya fad'a toilet tare dayin wani wanka, ko turare bai sa ba, sannan ya kuma nufa d'akinta, inda ya ganta tasa wata riga y'ar kanti dai dai wajan giwarta


Gadon ya nufa tare da zama kusa da ita, ya janyota jikinshi, shima dai hanci ta toshe tana k'okarin tashi


Najeeb ganin haka yasa ya barta


Tashi tayi tare dayin nesa dashi, tace plz najeeb Wlh bana son wannan kamshin


Najeeb shuru yayi yama rasa abun cewa hhhhhh


Ganin haka yasa tai k'okarin fita daga d'akin


Najeeb yace come back bari in fita, wannan cikin baya sona kusa da Mum d'inshi...


Ibtisam tace najeeb.....


Yace don't worry na barku tunda ba'asan Dad kusa


Murmushi tayi tare da nufansa domin ya bata tausayi dan tasan yayi kewarta Sosai


Toshe hanci ta kuma yi Bayan tayi hugging d'inshi, wannan cikin dai na gudun miji ne


Dan janyota yayi tayi saurin cire Hannunta a hanci


A hankali yace baby I miss you but baby yana pushing d'ina


Ibtisam ido ta lumshe tare da fad'in idan yana pushing din'ka mum will not allow


Hancinta yaja da take ta matsewa


Lokaci d'aya yace mai za'a bani??


Tace abunda kake so


Yace you I need you


Tace am yours.


Murmushi yayi tare da saka bakinshi cikin Nata, gaba d'aya ibtisam ji takeyi kamshin turaren shi yana damunta


Haka har sukai gado, najeeb ya lura da ita dan haka baiyi wani wasa ba, domin yana saka bakinshi akan nipple d'inta ta saki k'ara tare da tureshi domin zafi yake mata, dan tunda tasan tana da wannan cikin ko brezia tasa saiya dinga mata zafi Sosai


Najeeb ganin haka ya cire bakinshi inda yasa banana d'inshi cikin hq d'inta, wani irin nishi take na wahala gaba d'aya bata jin dad'in abun


Najeeb lura da hakan yasa yayi realising da wuri tare da barinta


Tana ta sauke nishi dakyar


Najeeb rungumo ta yayi tare da fad'in wannan baby din baya son Dad koh?? Baya son Dad kusa dashi


Ibtisam tace no kawai bana son kamshin turaren ne, sannan sex dinnan zafi, ga nipple d'ina shima zafi, najeeb muje hspt ko za'a bani magani


Najeeb yace OK muyi wanka muje, domin gaskiya za'a cuceni


Yanda yayi maganan saiya bata dariya Sosai


Wanka sukayi tare amma still tana jinshi yana mata kamshin turaren koda zasu fita Bai saka komai ba, body spray yasa sannan sukai hspt, inda suka ga Dr ibtisam tayi mishi bayani yanda takeji


Bayan ta gama mishi bayani


Najeeb yace Dr plz ka bamu Magani muji yanda za'ayi


Dr yayi murmushi tare da fad'in hakuri za kuyi babu wani magani da zai daina wannan Abun haka yanayin cikin yazo, kasan ko wani ciki yana zuwa da yana yinshi, ita wannan haka yazo dashi, Akwai wata da ita inta samu ciki take son yin sex, wata kuma bata so


Hakuri za'ayi a dingayi haka


Najeeb yace yanzu har zuwa yaushe zai daina??


Dr yace ya danganta wata harsai ta haiyu fah, wata kuma Allah zai iya d'auke Mata kuma


Najeeb dai haka suka dawo jiki a sanyaye inda ibtisam tace ya maidata gidan bikin kawai domin bata ga amfanin zaman ba


Nan najeeb yace dagangan takeyi dama, danta koma can


Ibtisam taci dariya ranan Sosai gashi najeeb ya tamke fuska alaman shida gaske fah yake


Ibtisam tace haba my baby kasan bana haka kaida kanka ka gane ciki ne yasa haka even warin gidan nan bana so kawai hakuri nake


Najeeb yace tashi muje in kaiki, ni mai hakuri ne ai Hhhhh Tab su hakuri manya


Ibtisam had'a kayanta tayi suka fita


Zarah taji dad'in ganin ibtisam ta dawo


Ciki Dai ya kwafsa ma najeebu


Hidiman biki ake Sosai su Aisha da hauwa da kubra sunzo


An had'a kamu wanda ya had'u Sosai


Ana gobe daurin aure akai dinner inda aka tsara amarya tayi mugun kyau


Ibtisam kam komai bata shafa ba domin bata jin zata iya wannan cikin dai yana wahalar da ita Sosai bata son komai


Najeeb yana manne da ita duk da bata son kamshin turarenshi duk da ya canza turaren amma still bata so


Aisha tazo

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login