Showing 48001 words to 51000 words out of 182942 words

Chapter 17 - NAJEEB COMPLETE BOOK Document writing Maryam Obama.txt

fadar dani zakiyi?


Ibtisam tace sorry ban ganki bane


Granny tace miye soro?


Ibtisam tace kiyi hakuri nake nufi


Granny tace yau naga tsiya, kefa tunda zaki tafi wannan makarantar kike nuna mana isa isa, kike ganin kin isa damu, wuyanki yayi kauri


Ibtisam ta Lura da Granny fushi takeyi dan zata skul ta barta, dan haka dariya kawai tayi ta wuce, ciki


Granny tayi gaba tana mita


Ibtisam d'auko kayanta tayi ta fita dashi taba driver yasa mata a booth


Granny na zaune a falo tana ta galla mata harara,"ibtisam kam dariya takeyi k'asa k'asa.


Abba ya kira sunanta da mamana


Tace na'am Abba


Yace toh Ina son ki sani, kin San yanzu dake da matar aure banbanci kad'an ne? "kin San mai yasa nace haka?


Ita matar aure an d'aura aure mutane sun shaida, dama shi aure shaidu yake bukata


Idan aka bada sadaki, sai shaidu kuma


Toh ke mun amsa sadakin ki, saura shaidu kawai su shaida, ina son ki sani mun amsa kud'in sadakin ki domin munba Kabir ke, kuma munyi bincike dan gidan mutunci ne, ina son kiji tsoran Allah koda Kinje makaranta karki kula kowa, sannan ki kame kanki, karki manta inmu bama ganinki Allah yana kallonki shida ya halicceki , "sannan ba tsoranmu muke so kiji ba, face kiji tsoran Allah daya halicceki


Sannan shi mutunci madara ne, idan kika kama kanki babu wani mutumin banza dazai zo miki, amma idan kika banzatar da kanki toh ko wani irin mutum zaizo gareki, "sai kiji ana fad'in tana da farin jini wanda ba haka Abun yake ba, yawan samari ga d'iya mace ba alkairi bane "bazan tsaya miki dogon magana ba koh bayani ba, Nasan kina da ilimin addini, abunda zan fad'a miki a matsayina na mahaifinki shine kiji tsoran Allah a duk inda kike, Allah yayi miki albarka


Ibtisam wani irin hawaye ne ya zubo mata, tare da amsawa da Ameen


Ummi tace toh Allah ya taimaka abbanki ya Gama cewa komai, sai dai in k'ara da komai kike bukata, bamu ce ki tambayi kowa ba, ki kiramu zamu baki, koda kuwa wanda zaki aura karki tambaye shi, domin har yanzu nauyinki na kanku, tunda kina gabanmu, "Allah ya bada Sa'a, yayi miki albarka


Ibtisam ta amsa da Ameen


Dad yace Toh Bari mu kama hanya,tare da tashi


Abba kudi yaba ibtisam dubu ishirin tare da fad'in gashi ki ri'ke wannan, ya kamata ki bud'e account


Tace Nagode Abba, tare da fad'in zan bud'e insha Allah "Zarah Nada account in za'a min sa'ko sai inyi amfani da nata


Abba yace hakam yayi


Granny tace Allah ya kiyaye hanya, Tana fad'in haka tayi ciki Tana y'ar share kwalla"yau ibtisam zata karatu ta barta ita d'aya bata da abokiyar hira, " Granny kaf jikokinta babu wanda take so kaman ibtisam sai kuma miskili duk tafi son su.


Su Abba da ummi har waje suka rasa Dad, inda Abba yake fad'in wannan makarantar dai mama bata sonshi


Dariya Dad yayi yace kasan ita mama bazata gane muhimmancin ilimi ba, gani take duk Wanda yayi ko zaije Tana mishi kallon d'an iska, kuma ba haka Abun yake ba, duk da akwai Mara sa ji, Aiba duka aka taru aka zama d'aya ba


Abba yace hakane, Amma yaran dai sai a hankali, kasan muke kasuwa, muna ganin yara y'an makaranta Wanda suke zuwa siyan kaya, in kaji irin firansu babu kamun kai, kai Abun dai sai Addu'a, Allah dai ya shirya mana zuri'a


Dad ya amsa da Ameen


Ibtisam da dad suka shiga mota, ibtisam ita da Dad duka baya suka zauna "Da gaba zata shiga Dad yace ta dawo inda yake, dole ta koma ta zauna dashi a baya, suka Kama hanyar zaria






*ABU ZARIA*


Bayan sun isa cikin makarantar, Dad kiran Zarah yayi a waya tare da fad'a mata ta fito waje yana kusa da hostel d'insu .


Tace OK Dad amma baka fad'a min zaka zoba? Gani nan zuwa. My Dad kayi min surprise visit, Tana fad'in haka ta kashe wayan


Dad bayan ta kashe wayan kallon ibtisam yayi tare da fad'in dama bata san zaki zoba yau?


Tace eh bamuyi waya ba


Dad yace sai yasa take mamakin zuwa na


Zarah ce ta fito, cikin jallabiya tare da yafa gyalen jallabiyan akanta, bud'e kofar motar yayi ganin ibtisam yasa ta saki ihu tare da janyota ta fito daka motar "rungumeta tayi tana fad'in wayyo yau ina cikin farin ciki.


Dad shima fitowa yayi, yana fad'in shine tun Farko baki fad'amin an hanata zuwa skul ba?


Zarah tace Dad wlh kwata kwata na manta, kuma nasan inda na fad'a maka daka sa Abba ya barta,"and abunda yasa ma ban damu in fad'a maka ba, ta fad'amin yanda sukayi da kabir sai yasa.


Dad yace Toh shikenan, gata na Kawo ta, sai a d'age da karatu banda wasa, musamman ke ibtisam da aka wuceki wajan sati biyu da wani abu yanzu, saiki dage da karatu Sosai


Ibtisam tace insha Allah zan dage sosai


Dad yace Toh Allah yayi muku albarka


Su duka suka amsa da Ameen


Dad ya kalli Zarah yace Mai kike bukata Zanzo in wuce,


Tace Dad inada kayan abinci,kasan da yawa na siya mana, tunda mu biyu ne, sai kuma Abba ya hana ibtisam zuwa, so yanzu tunda ya yarda wlh nafi kowa murna "ni yanzu Dad kud'i kawai zaka bamu


Dad yayi murmushi tare da bud'e Mota ya bud'e wani k'aramin akwati ya d'auko kud'i ya mi'ka ma zarah da ibtisam yace ko wacce ga 100k sai ku dage da karatu banda wasa, sannan banda bin kawayen banza


Ibtisam tace mun gode


Zarah tace insha Allah Dad zamu dage


Yace toh Bari mu kama hanya


Driver ya ciro ma ibtisam kayanta daka cikin akwati, "Zarah ta tayata d'auka sukai cikin d'akinsu inda hauwa ke kwance ke bacci


Ibtisam kallon d'akin tayi gado ne guda hud'u, sama da k'asa, d'akin ba wani girma gareshi ba, sai kayan sawansu dake akwati, dana abincinsu sai su gas Mai had'e da cylinder.


Gadon ibtisam dana Zarah sama da k'asa, ibtisam tace ita saman take so, tare da fad'in kar indau k'asa Zarah ki fadomin akai


Zarah ta kwashe da dariya tare da fad'in sai kace wata giwa


Dariyan Zarah ne ya tashi hauwa dake faman baccin gajiya


Hauwa tace Zarah kinyi Bakuwa ne?


Zarah tace itace cousin d'ina da nake fad'a muku, gashi yau tazo skul


Hauwa tace eyya sannu da zuwa, ibtisam koh?


Ibtisam tace eh haka Sunan yake


Hauwa tayi dariya tare da kallon ibtisam sama da k'asa, lallai wannan Tana dakyau zatai kasuwa, but sai dai na ganta da hijab, Allah yasa dai ba y'ar saka hijab bace


Ibtisam cire hijab d'inta tayi tana fad'in Wlh na gaji Sosai


Idon hauwa na kanta, ba komai take tunani ba, sai inta had'a ibtisam dana miji zata samu kud'i


Hauwa tayi caraf tace ai Wlh ana zafi ma, gwara ki cire kisha iska ga gajiya duka
.ibtisam tayi murmushi tare da fad'in Wlh kuwa yau naga garin kaman za'ayi rana, "koda yake naga is lyk kaman ke baki fita ba, tunda naga yanzu kika tashi daka bacci.


Hauwa tace Aifa kam, yanzu na farka


Bud'e kofar akayi aka shigo dan basu rufe ba.


Aisha ce ta shigo hannunta ri'ke da y'ar jakarta, fad'awa tayi kusa da hauwa tana fad'in Washhhhh Na gaji Wlh "tare da kallon hauwa tace ke kin had'ani da jarabban mutumi gashi ya daure min hannu da kaca, babu daman in tureshi, gashi shegen hariji, Kinga irin cin da yayi min kuwa? "amma wlh ke y'ar iska ce hauwa da baki fad'amin ba, cikin dare yayi wajan sau hud'u ko biyar zance ma? ni nama manta wlh saboda tsabaragen Wahala, gashi cin hauka yake ma mutum yana wani buga maka banana cikin hq kaman ana buga guduma akan k'arfe


Hauwa dariya ta saki tare da fad'in sai yasa naki zuwa ai,.


Aisha tace Aida kin fad'amin irin cin da yake ma mace Aida banje ba wlh, duk da ina neman kud'i gashi wai shegen dubu hamsin Yaban duk wannan cin da yayi min


Hauwa tace toh Ina laifi kin samu 50k Kinga saiki saka ruwan dumi ki gasa wajan


Dariya Aisha tayi tace uhm ai naga rayuwa wlh, na ciyu iya ciyuwa wlh, Amma yanzu tunda na samu kud'in babu laifi Kinga anjima in Naje club na samu na drinks


Dariya suka saki, hauwa tace nima kya siya min, "yauwa Ina kaso na? Dubu ishirin din?


Tsaki Aisha taja tare da fad'in kin manta duba d'ari ne, "bude jakarta tayi ta kirgo dubu biyu ta mi'ka ma hauwa tana fad'in gashi


Hauwa ta amsa Tana fad'in raba mugu da makami ibada ne


Aisha tace au nice muguwar?


Hauwa tace a'ah Indo


Aisha kallon ibtisam take da take ta faman kallonsu tana mamaki, tace wannan black beauty dinfa?


Hauwa tace itace cousin din Zarah yau tazo..


Aisha tace eyya ibtisam koh?


Hauwa tace eh ita


Aisha ta kalli ibtisam tace sannu ibtisam kice yau kika shigo skul din?


Ibtisam tace yauwa, "eh wlh yau na shigo


Aisha tace naji ai course d'aya muke karanta, medicine department dinmu d'aya, karfe 4 muna da lecture saiki shirya, domin shegen lecturer dinnan baya wasa, inya rigaki shiga kin bani, domin wlh ko zaki mutu baki shiga, gashi shegen shi babu ruwanshi da mata, balle mukai kanmu ko nono ya taba.


Hauwa dariya tayi tace Tab, sai yasa naga bakya wasa da course d'inshi, duk inda kika je indai zai shigo sai inga kin dawo..


Aisha tace ba dole ba, in dawo ba, "nifa duk iskanci na, ina son in fita da First Class,in ban samu ba sai ince second class.


Ibtisam da Zarah kam jinsu suke, ita Zarah firan nasu baya bata mamaki danta saba, jin Wanda yafi wannan ma


Ita kam ibtisam mamaki take, yanda suke ta sakan zanje, lallai dole maza suce macen da take jami'a idonta ya bud'e, Allah dai ya kyauta, danna wayarta tayi karama taga 3:30 tashi tayi ta d'auko akwatinta ta bud'e ta d'auko wata jallabiya milk colour, da gyalenshi domin ta shirya dan tana fashin sallah


Zarah tace Mai zaki ci?


Ibtisam tace na koshi saida muka biya muka ci abinci Kafin muka karaso


Zarah tace au na manta Ashe da Dad kika zo, nake wani tambayar Mai zaki ci, dama Nasan Dad dole ya siya muku abinci


Hauwa tace OH dama Dad d'inki ya Kawo ta? Shine baki kirani IN gaidashi ba?


Zarah tace naga kina bacci ai shi yasa


Karfe hudu saura Aisha da ibtisam suka nufi lecture inda suka tarar lecturer din bai shigo ba, hakan yasa ibtisam sauke ajiyan zuciya,.


Karfe hudu dai dai sai gashi ya shigo din, saurayi nema, ba wani babba ba, ita ibtisam tasha ko zata ga babban mutun irin wanda ya manyanta sai taga matashi, wanda bai wuce sa'an Kabir d'inta ba


Lecture ya farayi musu, ibtisam gaba d'aya hankalinta nakan abunda yake musu, wannan ne shigarta na farko class, gashi kuma an wuceta, shi yasa gaba d'aya ta maida hankalinta wajan Dr jibril, domin sauraran abunda yake musu


Lokaci d'aya yace zai basu text yanzu kuma 20mrk


Ibtisam ido ta zaro tare da furta na shiga uku cikin ranta, yanzu mai Zan rubuta?


Idonshi ya sauka a kanta kaman zaiyi magana kuma saiya basar


Ibtisam kam gaba d'aya tsoro ya hanata komai, gashi ance baya wasa, dan haka kawai ta tashi ta fita tabar class din domin tasan kota zauna ta rubuta babu abunda zata ci, toh maima zata rubuta ita da yau ta Fara attending lecture


Ido Dr jibril ya bita dashi.........


















Read and leave it, dnt share to anyone




*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI*


*WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN*


3138831065 Firstbank Maryam Alhassan


*SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY*


*KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI*






Koda ibtisam ta fita zama tayi wajan wata bishiya, ta kifa kanta akan giwowinta, ba komai take ba sai takaici yanzu zatai asaran har 20mark, "wani irin tsaki taja Mai sauti, tare da fad'in na shiga uku


Shiko Dr jibril, ganin yanda ta fita da sauri Abun ya bashi mamaki, "lokaci d'aya kuma ya d'aga kafad'a alaman I don't care, ya basu text din tare da cewa 5mnt kawai ya basu


Nan suka fara sauri, Kafin time ya cika, domin yana da wani hali, idan time din daya baku ya cika, indai yace kuyi submitting yaga wani yana rubutu to bazai amshi nashi ba, "irin lecturer dinnan ne masu shegen tsanani da ka'ida, sannan basa wasa.


Lokaci na cika yace time off


Duka suka tsaya


Koda Dr jibril ya fito a inda ibtisam take zaune a nan ya ganta kai a kife, ".wucewa yayi ba tare daya kulata ba


Aisha ce ta fito tana fad'in ibtisam ya zaki fita? 20mrk fah.


Ibtisam tace in ban fita ba, mai zan rubuta? " karki manta fah yau na fara attending lecture maina Sani dazan rubuta?


Aisha tace ai bazaki rasa abunda zaki rubuta ba, wlh Nasan ko 5 zakici, amma ki tashi ki fita, "baki ga yanda yake miki kallon mamaki ba da yaga Kin fita ba.


Ibtisam tace uhm, ni yanzu Ina son ki taimaka ki koyamin abunda akayi baya


Aisha tace bari in had'aki da wani, yaron kuru ne akwai brain, saiya taimaka miki, domin ni bako wani lecture nake shiga ba


Ibtisam tace OK, tare da tashi


Tafiya sukayi inda suka koma class din da sukai lecture da yawa sun fita, wajan wani guy Aisha ta tsaya tare da kiran sunanshi da salis


Ya d'ago yana fad'in Aisha manya, ya akayi?


Tace lafiya Wlh, ga kawata yau ta Fara zuwa lecture, kasan tayi missing abubuwa, shine take son ka taimaka mata


Salis yayi dariya tare da fad'in Aiku manya ne, Aisha, ko baku shiga lecture ba zaku wuce


Aisha tace uhm wani ko bamu shiga lecture ba, kana ganin Indai wannan Dr jibril din zaizo dolen mutum yayi attending ko yaci ubansa


Dariya salis yayi,tare Da kallon ibtisam yace ya Sunan dalibar tawa?


Murmushi ibtisam tayi tare da fad'in Ibtisam


Yace wow Sunan larabawa, nice name,"Toh amma naga sanda akace za'ayi text kin fita, kuma banga kin dawo kinyi ba


Ibtisam tace uhm toh mai zan rubuta inna zauna?


Salis yace AI bakya rasa abun rubutawa ba, da baki fita ba, "amma tunda ya faru yanzu dai zamu fara saiki dage Sosai


Tace insha Allah


Aisha tace ni zan koma, na gaji ga yunwa, inkun Gama saimu had'e


Ibtisam tace Wlh bazan gane hanya bafa. "koda yake ga salis zai rakoni


Aisha tace waya fad'a miki maza na shiga hostel din mata?


Ibtisam tace toh fah, wlh ban sani ba, ashe ba'a shiga


Aisha tace eh, amma mata na shiga hostel d'in maza


Ibtisam tace Kai tare da zaro ido, alaman mamaki, lallai duk macen data shiga na maza ta bani....


Aisha ta Katse ma ibtisam tunani da fad'in bani number d'inki, in kun gama saiki kirani.


Ibtisam tace OK, tare da fad'a ma Aysha number d'inta


Bayan Aisha tasa number din, ta kira ibtisam tare da fad'in sai kiyi saving


Ibtisam tace OK


Tafiya Aisha tayi inda salis ya fara koya Mata abubuwa, kuma babu laifi tana ganewa, ba yanda tayi tunani bane, irin zai bata wahala ba


Sun d'auki wajan Awa d'aya da rabi Kafin salis yace sai gobe kuma


Ibtisam tana ta mishi godiya, tare da amsan number d'inshi tayi saving, sannan yace muje in rakaki, in kin kusa zuwa saiki kira Aisha


Tare suka fito har kusa da hostel d'insu sannan ta kira Aisha ta fito suka shiga ciki




*AMERICA*


Najeeb ne cikin shiri yasa farin kayanshi na Pilot daka gani fita zaiyi, zuwa airport


Wannan balarabiyar ce ta fito itama cikin shiri, tare da rungumo Najeeb, Tana fad'in "Najeeb you always look handsome


Murmushi Najeeb yayi tare da rungumota jikinsa, shima ya manna mata wani hot kiss "sannan yace Najwa, "mazan dake k'asar ku babu wanda yayi miki?


Tana manne a jikinsa tace Babu, "ni Kai d'aya nake gani Najeeb, "inda zaka aureni da nafi ko wace mace Sa'a a rayuwa


Kallonta yayi cikin idonta," Sannan ya sakar mata murmushi, lallai inda na shirya aure ko ince inda inada ra'ayin aure dana auri Najwa, domin tana d'aya daka cikin matan da nake so, musamman yanda take bashi kulawa Sosai, tare da gamsar dashi, duk sanda suka had'u, duk da wannan shine haduwarsu ta biyu


Hura mishi iska tayi a kunne tare da fad'in, why are you stare at me like that?


Murmushi yayi tare da kissing d'inta a baki, "Sun d'auki lokaci suna haka, tun suna tsaye har Najwa tayi k'asa, domin bazata iya ri'ke kafafunta ba.


Ganin tana son tayi nisa, alaman ta Fara tafiya yasa Najeeb sakinta tare da fad'in "let me go baby


Dukan wasa takai Mai alaman ya zakai min haka.


Kamoshi tayi sannan ta tashi tsaye tana k'ara gyara rigan jikinta, "idon Najeeb na kanta, lokaci d'aya yasa hannunshi akan nononta tare da janyota ya matseta ta baya, hannunshi nakan nononta, yana shafa mata su.


Ita kam sai faman lumshe ido take, Tana wani sauke numfashi kaman wanda aka sa mata banana.


Najeeb ya d'auki lokaci a haka shida ita, Kafin ya saketa tare da fad'in let go, "yayi gaba abunsa


Binshi tayi a baya, har cikin motarshi da yake zaune mazaunin driver, "itama bud'e gaban tayi kusa dashi ta shiga, inda ya tada motar suka nufi airport.


Kai tsaye Najeeb ciki ya shiga, "sai dai ita Najwa baza'a barta ba, coz ba pilot bace, zama tayi tana jiran ace passenger su Fara shiga


Baifi 30mnt da zuwansu ba, aka fara shiga, "shi dama Najeeb ya dad'e da shiga, yana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login