Showing 111001 words to 114000 words out of 194085 words
Chapter 38 - KUDI KUNBAR SUSA COMPLETE BOOK By Surayyams.txt
 da zakice komai tayi arayuwan ta zata gaya maki
Tace ehh kam,ai bakayi karya ba dole ne zakace min haka sabida har ajn kwana da kai datakeyi kariga ka kaita
Yace pls stop it hamida kidena cewa hakan,nasan ban kyauta ba amma Ban taba cin amanar ku ta wannan sigar  ba.
I durely respect abbakar alot,badon magabata na sunce zasu neme shi dakan su ba kinsan bana jin shakkar in tunkareku da maganan nan dan wallhy dagaske nakeyi akan ta 
Hamida tace tab di jam,ramla setaji maganan nan nifa bazaku rabani da kawata ba
Yace amma ai zaki so ki bama yarki abun da take so
Tace aliyu bazaka fa cuceni sannan kaxo ka hadamin gurmi awajen matarka ba kasan ta nasan ta,jud is my only doter ban shirya binne ta da ranta ba
Yace yes,and dats the point of this meeting
..nasan abbakar zai fahimce ni,Amma kuma kece mace ke kika haife jud ur full consent is highly important akan maganan nan..
hamida,..In har lefin dana aikata akan yarki yamiki girman da bazaki yafe ni ba bazan takura miki sekinyi hakan ba 
Amma magana na daya ne
Kinga Ata fannin family na maganan neman aure jud yay nisa in takaice miki amincewar ku kawai ya rage mana a yanzu
Nasan hala kima ta da daraja ta zai iya kufcewa a idanun ki bayan abunda kika gani jiya,Ba lallai ne ki mun duk abunda nake so 
Hamida i have just two options..
U either Offer me dis marriage as a gift Or a deal..
Tace deal?
Bai amsa ba
Sai ya bude drawer ya fidda wasu takaddun ya tura mata su gaban ta sannan ya danna wayar sa in just 3mint saiga lawyer din sa ya shigo
Tace bangane ba aliyu ne kake nufi?
Boldly ya dube ta Yace hamida i want ur doter at all cost,Badan ina da dukiya nake gaya maki haka ba sedan ina tsananin son kasancewa da ita arayuwata.
In har neman auren nan ne zaisa ki rasa
Kawancen ki da matata then u better take it as a deal.
Ga lawyer na nan,
Zan baki 50% share na sabuwar rijiyar maina dake saudi last week na siya shi yanzu haka ko lauching dinsa ba'ayi ba 
Sannan A matsayin tukicin amincewar ki zan baki estate dina dake wajen shima halak malak har duniya ta nade naki ne.
but....u have to promise me,kimin alkwari zaki tsaya agefe na wajen karemin jud daga kaidin kawarki..
..please hamida kiyi wa Allah ki taimaka min Inma abunda na baki baiyi miki ba its a deal u can still negotiate ban damu dana karar da dukiyata ba inde zan same ta.
But please u have to help me Ya karasa maganan sounding so desprete....
Wani irin zufan ban mamaki ya keto ma hamida tana ta kallon bakin sa ..itakanta bata san yaya akayi numfashin ta ya sauya sigar futr sa ba Wani dummmm taji a kunnen ta gaba daya ta rasa me ma takeyi,she got cot in middle of surprise and confusion dukan nitsuwar jikin ta da kwakwalrta atake suka disashe
Da wanne zata fara?jin ance jud tana da share a babban multi billion naira kamfani wanda bata fada mata bane koko wannan dan uban dukiyar da aka bata shi a kiftawar ido?
50% rijiyar man fetur da xxlusive 1000 hausing estate a saudia?tsakanin furtawan hakan da yayi da yanzu bata san sau nawa kwakwalwarta ya memeta ba.
Cikin xuciyarta tace Kalu innalillhi...ta dan runtse idanun ta mentally tana tare kirjin ta dake shirin ballewa tsaban bugun sa,...tace hamida ki nutsu,think think...can tayi ajiyan xuciyan dole dan100% tasan babu tantama seta karbi dukiyar nan sede bata so tayi abunda zaizo ya dame ta dan tana matukar kaunar yarta
Cikin burga da dakewa ta mike tsaye kamar irin abun be dameta ba tace,"...i wll think abt it...ni zan tafi.
Yace babu matsala ya dubi lawyr yace pls nuna mata inda xata saka hannu she is going with it..
Cike da mamaki ta juya ta kalle shi tace 
Akan me xan tafi da shi?
yace it will help u think fast..this deal is valid only for tmrw..kiyi tunani zan jira kiranki
Tsaki taja cike da jan aji ta dau jakatta ta fice abunta ya umarce lawyern ya bi bayan ta da shi,..aikuwa har mota ya kai mata tana faman jan tsaki with due respect ya aje mata agaban seat
Bacewar sa ke da wuya tayi saurin runtse ido dan tana zama taji wani abu nadaban ya mamaye ta na matukar farinciki ji take kamar Allah ne ya dora rayuwarta a wani tsauni me girman gaske.
Rijiyar mai?estate a saudiya Tace ya subhanallah
Hamida kin kudance hamida kinyi kudi,take ta hau murmusawa tana wani jin kanta untop of heaven.
Tace lallai dare daya Allah kanyi bature Ayanzu me ramat xata gwada mata a duniya?to ya maganan kawancen su zai kaya?ko shima ya zama deal ne tsakanin su?dariya mai karfi tayi ita kadai tace wooo hoho arziki na inda yake,wata da watanni muna yawon neman rijiyar mai,munje har wata kasa neman abun nan ga wani yana kyauta da shi kamar be san zafin sa ba
Tace hmm...wasu arxikin su gado ne nikuma ashe yata ce arziki na.
 Tana tuki itakadai tana surutai.
"Ai Ba a tara sani da Allah ne da banma je saudin nan ba gashi duk abunda naje nima aka hanani na same shi a bugu daya har da kari
She is sure estate din da ramla take mutuwar son nan ne aliyu yace ya bata,amma bata san ya maganan rijiyar man yake ba dan dama bata taba sawa aranta zata samu ba.
Aranta ne kawai take wannan murnan amma tana isowa gida komai washe sakamakon bata san amsar da zata bayar ba bare matakin da zata dauka akan lamarin
Jud kuwa tun bayan tafiyartan da anty hamdiya tace mata wajen aliyu xata ta kasa zama..ta zaga gidan yafi sau ar'abain cikin fargaba da  damuwa tana me mugun jin tsoron abunda zai faru a tsakanin su
Karshe anty hamdiya ce ta bude mata ido tasata agaba koda zata ci abinci amma ina daga karshe fashewa da kuka tayi,wani irin tsoro ke cin ta aranta yana neman birkitata gani take kamar abun bazai tafi masu da kyau ba musamman yadda taga maman ta ta dau xafi
Bata dadara baTa tuttura masa tex amma be amsa ba, tun anty tana mata fada harta dawo tana tausaya mata
Kuka takeyi sosai tana rokon ta karta barri umman ta rabata da aliyu
Baccin yunwa ne ya kwashe ta dan ko minti goma batayi ba sega sallamar hamida a dakin nan hamdiya ta mike tsaye tace alhamdullhi sannu da dawowa ya dai?naga kin dade meyafaru..hamida ta kalle jud dake bacci a takure,ajiyan xuciya ta sauke tace  tama ci abinci kuwa?tace ina kuwa xataci..da kyar fa nasamu tayi baccin nan..inafatan dai wani abu be faru ba...hamida ki tausaya mata dan Allah ki rufa mata asiri ai tagane kurkuren ta hamida tace hamdiya bar wannan maganan kizo muje can dakina akwai babban magana
Hamdiya tace ko?.hannunta ta kama sukayi waje 
Suna xama ta ciro mata papers ta aje agaban ta tace yar uwata dauka ki karanta .
Ba musu anty hamdiya ta dauka tana karantawa hamida tana maida mata abunda aliyu yace mata tsaf...
cike da tsananin mamaki hamdiya ta kalle hamida da idanun ta me cike da murna da farinciki kamar xatayi bursting "tace hamida kika tsaya yin mene?...
Alhamdullah ayyyyuriiiiiii tayi guda me sauti
Suka rangwada dariya me bala'in karfi atare suna masu tafawa.
Tace amma fa kin burge ni da kikaja mai aji,amma jud shine bata gaya mana tana da wannan uban arxikin ba?ko da shike duk ke kika jawo.. kin ture ta ajikin ki yay yawa hamida waike kullum kina cikin damuwar kudi,to gashi ashe yarki ma billionaire ce
Hamida Tace hmmm ai sai naci ubanta akan haka.ni yanzu damuwata kawata ne Me zanyi wallahy bana son ta kwabe mana haka nan nasan  Babban drama xamu kwasa wallahy
Hamdiya tace Da Allah...ba drama ba filin tashin duniya xaku tada Wallahy bata isa ba,Gwara ma ki san nayi,wani kawancen banza ai yanzu ma ke ba saatta bace.
Nikuma akan yata jud wallahy se na nuna ma mata iyakarta dan daga ita har bokan ta na dama su na shanye...
Ai tayi kuskuren daya kasance jud tana son aliyu da ace auren dole ne da bana ciki amma tunda aure na  soyayya ne ai the battle line has been drawn
Hamida tace hmmm hamdiya bakisan wacece ramla ba
Anty hamdiya tace Hamida Kiyi contract dinki in hankalinkicya kwant akai..beside burinki na rayuwa aliyu ya cika maki kuma aikin kare yarki zakiyi..
Nikuma ki kyaleni ni,xan tsaya ma yata ne akan abunda take so 
If ure on this seki mance da maganan wata gidahumar banzan mata wanda bata san darajar auren ta ba
Hamida tace ohmy god hamdiya kawata kike xagi?
Hamdiya ta watsa mata harara me zafi dariya suka fashe da shi sosai daga nan suka cigaba da hirar yadda zasu kwalfa aliyu kafin su amince
Anan kuma karar waya shi ya daga jud a bacci,ta dauka cikin layi tace hello daddy na,zazzafar numfashin ta ya zuka Cikin lumshe ido da karyayyar murya yace princess mekikeyi i want to see u kafin na tafi xaki iya fitowa?tace ok kana ina ne?yace im in the office daga nan xan wuce sokoto tun  kan mum ta san bana nan tace ok am coming yace be careful baby,..ki tsaya a rond abt xan turo driver ya dauke ki tace ok..a gurguje ta sauko akan gadon kamar ba itake agalabaice  cikiinn jin yunwa ba
Wanka ta tsala ta fito ta shirya jikin ta cikin wata simplw memaird gown wanda yabi kugun ta ya mata cif cif ko inna wears bata tsaya sakawa ba nan ta xuxxuta turare ta dau mayafin ta da jakatta ta sabule ta hanyar baya ta tafi wajen aliyu abun ta......KKSPls inbaka biya ba karka karanta game bukatar sayan littafin ya turo katin mtn ta 300 ko 450vip ma 08060712446,ko ta acct 0152983148 surayyah muhammad suleh gtb.kuji tsoron Allah kubar masu shi_[7/13, 7:50 PM] SURAYYAHMS: _KKS50Pls inbaka biya ba karka karanta game bukatar sayan littafin ya turo katin mtn ta 300 ko 450vip ma 08060712446,ko ta acct 0152983148 surayyah muhammad suleh gtb.kuji tsoron Allah kubar masu shi_
 50 Ko minti jud biyar batayi abakin round abt ba driver sa ya iso awata katuwar tinted jeep ya dauketa suka nufi wajen sa,shikadai ne a offishin sa yana tsaye.
 babban rigar sa dayaji kamar tana damunsa ya cire ya bar kan sa daga shi sai jumfa yar ciki batrum ya nufa yana me aje hular kansa akan table,jud kuwa Allah Allah take ta gansa dan wani irin fargaba ke taso mata wanda bata san da shi ba
Fitowar sa a bathrum ya samu wayar sa na ringing ya dauka yana amsawa cikin haka  sai gata ta turo door da yar sallamar ta ta shigo office din...juyowa yayi yana kallon ta da wani irin cute smiles,a hnkli take takowa gaban sa Tana shako sautin sanyayyiyar muryarsa mai shiga jiki nan ta lumshe idanunta tana fesar da numfashi saboda wani Abu da taji ya tsarga mata tun daga cikin kwakwaluwar kanta har zuwa kasanta ya dinga yawo a ko ina a sansar jikinta..
 
Katse wayar yayi yana me kare mata kallo cikin wani yanayin karajin kaunarta arannsa  Shiru sukayi gabadaya batare da kowanensu yayi yunkurin furta wani Abu ba illa numfashi da ajiyar zuciyar da suke  saukewa a tare Yana ratsa kowani Shashi na gangar jikinsu Jin tayi shiru taki magana yasa yayi karfin halin fixgo nasa maganan yace"welcomw Princess,come... taho mana..
shagwabe fuskarta tayi tana tahowa a hankli sai ya jawota ta da dan karfi ta fado kab faffadan kirjin sa,wani lumshe ido sukayi atare ya sakaye ta hannun sa ya wani irin matse ta ajikn sa tana dada narke masa wani irin serious yanayin tausayin ta jiyo a can kasar muryan sa wanda ya dada sawa jikin ta ya mutu sosai yace.
Jud,im sorry...kiyi hkri dan Allah...
hawaye taji suna shirin cike mata ido ta dago kai zata kalle sa ya tsareta da wild brown eyes dinsa.. ya ce insha Allahu hakan bazai sake faruwa. .i promise ba abunda zai sake samun ki sabida ni I promise with ma life..kamar me shirin masa kuka ta gyada kai tace mumy taxo ko?
Tayi fushi dani sosai dnt knw if she wll eva forgv me,yace shussh...
ki bar wannan maganan i have litle time to talk ana jirana ne,sai ya tallafo fuskan ta ya tura ta kadan yana me manne ta da jikin bango"
...lumshe idanun ta tayi sosai jin yadda take shako  numfashin sa dake watsuwa akan fuskan ta kallon jikin ta ya shigayi yana duban inda dukan ya danyi affecting fuskan ta da gefen wuyan ta da sukayi alamar ja ja,shi kadai ya san meyake ji aransa hannun sa ya sa ahankli yana shafa fuskan nata A hankli yana me jona fuskan sa danata cikin zazzafna sautin nunfashin sa me shigewa jiki yace'kinje asibiti?i wnt to see it nuna mun inda kikaji ji ciwo,ta girgixa masa kai alaman a'a bazata iyaba,be ce komai ba ya dada manna fuskanta da nashi,idanun su a lumshe yana me gangarowa slowly dede zuwa kan lips din ta ya wani dauke numfashin sa,"a lokacin jud ji take kamar zata sake fitsari...yatsan sa ya sa ya cusa a karamin bakin ta ya tura harshen sa ciki ayayin da jud tajiyo dumin hatshen sa har tsakar kanta yana mata wani irin yawo,slow and passionate ya shiha kissing din ta sanda yayi me isar sa sannan ya dagata Yana me sauke ajiyan kallo ya bita da shi yace "I love you...ta bude lumsashun idanun ta da kyar tace love you more..yace i love you most..
mama taxo nafada miki aiko?a hankli ta gyada kai yace im sure kafin karshen satin nan zasu bani ke..kamar zatayi kuka tace are u sure?i cant live witout u nikam
..muryan ta na rawa ta furta hakan a bazata baice komai tace Kuma kaga abbana...yace relax ...bana so kisa damuwar komai aranki..All i want now is ki kulamin da kanki"ure my wife insha Allah...miss me ok?ta gyada kai hawaye na zuba fuskn ta..yanzu ni baxan ga yadda tamiki da jikin kin ba ko likita ne kawai zata gani?tayi shiru abun ta..hannu yasa ata gefen wuyan ta ya ja hannun rigarta kadan ya xamar kasa a duk inda yaga inflamation se yayi kissing daga haka sanda ya ga kusan ko inan ta suna daga zaune,jud tana famar jin tsoro shikuwa gaba daya hanklin sa ya tashi 
Musamman daya lura kamar babu komai na inner wears ajikin ta..
Wata muguwar sha'awarta yakeji me karfi,gaba daya idanun sa sun sauya kala kukan data fara mashi  yasa da kyar ya iya maida mata zip din ta ya rufe,wani irin zakuwa da damuwar ganin ta a hakan shiyasa yake so yasa sa agaba,ya koma kan kujera ya jawo ta jikin sa yana shahshafa ta sosai cikin wata irin runguma me dadi har sanda ya ga tayi lamo ajikin sa sannan ya qamsu da samowar kwanciyar hanklin ta,"..yace akwai abunda kike bukata?tace no..yace ok meda me kike so asa a kwatin auren naki?ta dan turo masa baki tace koma minene in har kaga ya dace dani,yay murmushi yace babyn dady..
promise me in munyi auren nan zaki batani da soyayya..."ta rufe ido sai yanzu murmushi  me fadi ya bayyana  fuskan ta yace im serious nasan bbby na jaruma ce ko?...ki shirya min sosai kinji..tayi shiru taki hade ido da shi..haka har ya karace sakin layin sa batace da shi komai ba,wani kiss din ya kuma binta da shi,this time arnd sun dade sunayi dan maganganun sa na yadda yake jin sha'awarta bakaramin affecting din xuciyar ta yayi ba basu tashi ba sanda aka soma damun sa da kira..
Ahakan ma shi ya kaita har bakin gate din gidan su sannan sukayi sallama ya tafi,ajiyan zuciya ta sauke hoping to get inside batare da kowa ya gan ta ba lapya ta bude kofar baya ta bullo a kitchen babu motsin kowa cikin sauri ta nufi hanyar dakin ta duk da haka tsoro ne fall aranta bayan ta murda kofar tana lekowa sukayi ido hudu da maman ta tsaye a tsakiya tana me mata muguwar kallon mamaki...
 "A tsandare ta tsaya kirjin ta yana mata wani irin bugu zuciyarta na zuga ta juya a guje ta kufce  musamman ma da bata ga anty hamdiya ba,hamida ta daure fuska tam tana kallon ta
Tace
"sannu hamshakiyar munafuka daga ina kike?waya baki izinin fita a gidan nan jud ina wasa dake ne.
Kuka ta farayi cikin rasa amsar dazata bada,nan da nan jikin ta ya hau rawa shikadan sa. 
Nace yaushe kika fita ina kuma kikaje,jud ta sulale kasa zata fara bada hkri Dede nan anty hamdiya ta shigo,oh Alhamdullh ashe kin same ta ke kuma ina kika je..da mamakin hamida taga jud ta mike ta isa gaban anty hamdiya tace anty dama....dama...ya kirani ne yace yana so muhadu shine naje.Cikin tsoma baki hamida tace
Wakenan?a dan tsorace ta furta dady aliyu ne,tare da shi mukaxo.a tsawace hamida tace what?
Jud tayi gudu ta fado bayan anty hamdiya ta buya 
Umma dan Allah kiyi hakri bazan sake ba..Umma kiyafe min kinji umma na bazan sake miki rajin ji ba i swear Ta cigaba da kuka sosai,kukan takeyi amma bata ma san me ke wanzuwa tsakanin hamifa da hamdiya dake famar magana da ido a tsakanin su ba
Tace Ai na dawo sa'arki kin girma kinyi arxiki ubanki ne Aliyu yanzu maganan sa kawai kikeji..bacin rai na bakomai bane awajenki tunda aliyu ne ya kawoki duniya
Kinje gaya masa na bugeki ne dan yazo ya rama maki ko?to ni bana tsoron aliyu kuma dake da shi baku karfin inci ubanku ba
Ant hamdiya tace ya isa haka hamida saita jawo jud cike da lallashi baby na zo nan kibada mamakin hakri kema miyesa xaki fita?
Hawayen ta take tarewa Duk jikin ta se rawa yake da kyr ta rusuna atsakiyar su gaban hamida tace umma kiyi hkri na tuba bazan sake ba In kikayi fushi dani bansan wazai kwantar min da hankli na ba umma kiyi hrk ki fahimce soyayya ta da daddy
wallahy badan kudi ko jikina mukeyin sa ba,yana so nane kuma nima ina son shi kukan kawai takeyi tana surutun ta can hamida tace..ai tun farko baki so na fahimce ku ba,jud kinmin karya wai zakuje excursion mesa bazaki gayamin wani









