Showing 114001 words to 117000 words out of 194085 words
Chapter 39 - KUDI KUNBAR SUSA COMPLETE BOOK By Surayyams.txt
 wajen zakuje da aliyu ba?for what sake,jud tayi shiru
Yaushe ya baki rabin kanfanin sa?kifada tsakaninki da Allah sau nawa yay amfani da ke,kuka me karfi ta dada fashewa da shi tace na rantse miki da Allah umma wallhy ban kwanta da shi ba,ban tabayin komai ba ..inbaki yarda ba wallhy zaki iya bincikawa,nasan yana tabani amma wallhy bai tabamun komai ba ..
Hamida tace Kuma shine haka kawai ya dau dukiyar sa me yawa ya baki? Tace eh ai yace zai fada muku,
Tace Jud karya kike min yaushe kika iya business da aliyu zai dau dumbin arxikin sa ya baki
Tace umma wallhy ba karya bane  ai yana koyamin har wajajen meetings dinsa muna zuwa yace wai ai zan iya basai nayi karatun sa ba Shune ya sa nayi signing 50% share kuma tun alokacin yace muyi aure ni da shi umman sa ne tace zatazo wai ajirata ta..
Shine dukan wannan abubuwan kika boyemin jud?
Xatayi magana ta daga mata hannu
Me kika dauke ni,yanzu duk yanda nake dake agidan nan har zakiyi wasu abu game da rayuwarki bazaki sanar da ni ba?in mahaifinki yaji me zakice masa zaki rantse ne kice aliyu bai danne ki ba?.
Cikin shessheka Tace dan Allah kiyi hakri umma
This is the last time time da hakan zai faru ki kuma boyemin,ayanzun ma ai nidake munsa kafar wando daya kenan tunda har kin girma kin fara daukar ragamar rayuwanki da kanki ni na zame maki banza marar amfani,to aci arxiki lpya,zata fice jud tayi saurin riko kafafun ta ta zube kasa ta saka mata wani sabun kuka..tace ummma ki yafe min umma kiyi hkri.. wallahy bawai na boye miki bane nifa tsoro nakeji..Kuma baki da lokaci na kince karna kiraki inkuna saudi kece zaki na kirana,naga kuma baki kiran sosai shiyasa bana samun in  fada maki wani abubuwan im soo soryy umma 
Hamida ta basar kamar maganan be taba ta ba,tace ai kin kyauta makanki nide na dena damun kaina akanki tunda yanzu kin kai..Aliyu ne ubanki shine uwarki..
Anan ne hamdiya ta saka baki,tace hamida amata hkri jud bata kyauta ba,amma aikema saiki duba uxirin ta.. salon yin wasa da hankalin ta dada bata rai
Tace hamdiya duk abunda nakeyi sabida jud ne,ace harta samu babban abu arayuwarta tace min wai tsoro na takeji na taba dukanki inba jiya ba?Cikin kuka tace a'a..Tace ok neman tozarta ni kikeyi ko? Dakuka boye soyayr naku in da bani naji ba fa?matarsa fa aminiyata ce kuma kinsan yadda ta tsane ki wato se kin tsinci kanki alahira zaki san muhimmanci na ko?
Tunanin me kikeyi haka jud...
Tace umma nayi kuskure..m soo sorry
Hamdiya tace to its ok,taso kizo nan hamida kema zauna muyi magana
wannan hayaniyar bazai taba karewa ba in bamu hada kanmu mun rufa ma juna asiri ba
Zaman su ke da wuya jud ta rusuna agaban su tasadda kai,fada sosai anty hamdiya ta mata tana me nuna mata hatsarin abubuwn data aikata akan kanta da wanda ma zai iya kawo babban matsala akan auren maman ta harma da kawancen su da ramat,"hamida ma ta sa baki suka nata tas tas jud tana ta kuka silently ita duk wannan abubuwan bata yi tunanin su ba,musamman yadda mahaifiyarta zata shiga damuwa inda wani abu yazo ya faru.sanda suka gama karya mata zuciya da nuna mata nata laifin sannan suka dawo suna lallabarta,a hikimance anty hamdiya take fudda laifin hamida
Na ture ta ajiki da rashin bada muhimmanci akan rayuwarta tun akan ciwon nan har zuwa  abunda ya faru.
Anan nema hamida ta danji aranta cewa inna ta bala'in temaka mata dan bata taba yarda cewa jud tana da wannan ciwon shawa'ar ba sai yau dataji abakin su su biyun.
Jikin ta yay sanyi matuka,zuciyar ta ya cike da tunani kala kala a hakan ma sanda ta matukar gode ma Allah daya kasance jud bata bingire da aikata wani abu mummuna da rayuwarta ba se wannan datagani da aliyu.
Jud tana ta bada hakri,gaba daya Tausayin ta ya kashe ma hamida jiki,ga maganganun anty hamdiya daya tsaya mata a zuciya nacewa ita ta jefa jud a koma miye ne taje ta aikata da aliyu.
Game da maganan aliyu basuce ma jud eh ko a'a ba dan sukan su basu tsaya akan magana daya ba
..cikin fahimtar juna da tsananin hadin kai komai ya wuce.
Hamida ta rarrashe yarta ta bata hakuri
Inda suka samu daman lallabata seda sukaji dukan labarin familyn su aliyu da duk wani abunda ya faru iya wanda jud din ta sani..
Gaba daya kwadayin abun duniya se ya dada kama zuciyar hamida musamman data sakejin labarin irin tarin kudin aliyu da na dangin sa dana uwar sa.
Ita kuma ant hamidya ba nan take dubawa tsabn karamcin su da sanin yakamatar su ta auna kafin ta gamsu da maganan
Bayan nan suka bar jud a daki,hamida ta jawo hamdiya suka sake komawa gefe suna magana dan washe gari da yanma da alama abbakr zai dawo ga aliyu yace zuwa gobe yake saurarar amsar sa kums ahalin yanzu tana jin zafin yadda zasu rabu da kawarta ramat sede ba wani sosai yake damun ta ba
Hamdiya tace 
Akwai aiki babba agaban mu hamida 
Nasan kina saka hannu zasuce ayi auren nan a sati na gaba,cikin tsare ta da maganan hamida tace ya zamuyi ne da matar sa?Na baki labarin ta kema kinsan babban balai ne zai sauko tsakaninmu tana dawowa.
Anty hamdiya tace wannan ai damuwarki ce is left for you to decide dan na lura ke fa son kawarkin nan kkiye bayan yanzun nan kigama min akwari xaki kare ma yarki abunda take so
Tace eh hande nasan da haka amma ramat fa wuta ce se an shata da zuma...kuma a dunia dani kawai ta yarda ta amince ramat bazata iya rayuwa in bana kusa da ita ba.
Hamdiya tace da can ke kika ki haife ta tako?
Hamida karki ki bata min raina mana,meya acikin kawancen kun inba zalunci ba mata se amfani dake take tana gina kanta har yau ta kasa tsinana miki komai,wil u die under her shadow?kiga yadda ta gigita miki hankli kwana biyun nan bayan ta sa kinyi watanni awata kasa tazo ta tana gani aka cire ki a kungiyar kuma tabiki da tayin karuwanci,bata san dake ba sanda taje ta debo damuwarta na cikin shege kafin nan wai zata laka miki,yo ma wannan irin kawarce xaki tsaya jin tausayi
Mesa kike so kiyi wauta bayan Allah ya tsaga miki rabon samun arxikinki ajikin yarki da mijin kawarki?
Ina ruwanki da yadda xataji,da ita da mugun tar ta duk sunci bura uban su kice injini tayi duk abunda zatayi
Nima nan nasha wutar meduguri sai na nuna mata cin tuwo da aljani se dan baiwa...keko
Ga rijiyar mai ga gidajen haya a saudi,Ki kasan me xaizo miki na karin arxiki nan gaba?
Adede kike fa da ki ci uban koma waye ayanzu... ita din banxa dangin kafurai,to nide in wuta xata shiga ta fito bazan bari a cutar da yata ba ke dakikejin tausayin ta sekije kiyi tayi,infact ki toshe hanyar arxikin ki kixauna tana miki iskanci mswwww
Hamida tace hmmmm taja dogon ajiyan zuciya tace hamdiya wallhy ba haka bane Nikaina bansan menake ji ba haka kawai ramat ta soma ban tausayi,
Amma kinsan me nifa bawai na shirya yin wauta bane kawai zAn bata dama ne na farko in taji maganana ta bini ahakli mu xauna in kuwa tace xata tabamin yata to ta inda bata tsammani zan bullo mata dan seta gwammaci kida da karatu
Hamdiya tace yawwa yanzu naji magana,amma kyace min wai tausayi,Allah sutiru bukwai Nifa damuwata jud ne,kamata yayi mu tashi tsaye ke yanzu kiji da damuwar yadda xaki kare ta daga shariin kawarki nikuma ya zame min dole in fara shiri dan kinji abunda ya faru da ita na ciwon nan,sefa an gaggyara ta dan mace babu gyara duk shirme ne.
Hamida tayi murmushi Tace ai yarki ce nikuma ina ruwa na,se yadda kikayi...
Anty hamdiya tace to ni xan je bacci nan hamida ta riko hannun ta a sanyaye tace tsaya hamdiya..tace yaya ne?tace gobe zan amsa deal din aliyu na man fetur a matsayin cewa ina gefen sa wajen kare jud daga ramat akan auren nan naji shawarwarunki kuma hakan zan masa nima sam bana son araina min yata wata rana har azo a goranta mata cewa da kudi aka sayi kan uwatta
Hamdiya all i want to say is kin xame min uwa da uba bazan taba manta hakan da kakiyi min ba,inba dan ke ba baxanyi wasu tunanin ba Allah ya barmin ke yar uwata sede kyautar gidan nan xanso ace kece kika karba mana,ki xamto kece alkalin gidajen dan kece kawai jinina duk son duniya ta baxan ci lapya ba in har ban baki ba,hamdiya tace habawa hamida,cikin karayar jiki ta dawo ta xauna tace kituna fa maman mu mukadai ta haifa ta bari a duniya in muka watsar da juna mekenan muka saka mata da shi?
Kima dena saka ranki akan se kin ban wani abu..i waited 20yrs to be with u and my doter jud...insha Allah we wll make our family stronger amma hamida kiyi tunani akan inna itama ai tamana kokari  kuma fa ta taimeki ke wajen tarbiyan tar da yarku
So please ki dan sassauta mata hamida tace hamdiya ni wallahy bana tanan yanzu ai tunda na same abunda nake so na duniya naji komai ya washe min banajin haushin kowa sede kawai nasan xaiyi wuya inna ta yarda da ni amma ba komai akwai lokacin hakan..kede zan shirya ma yadda xan kare rayuwar yata wajen ramat ne ke kuma ki kulamin da ita 
Hamdya tace kwantar da hanklinki yar uwata inde akan jud ne zaki sha mamaki
Murmushi hamida tayi tace Yau na yadda Haihuwarta kawai nayi amma asali dama kece uwatta.
Murmurishi suka ma juna suka rungume junan su sannan sukayi sallama kowa taje dakin baccin ta
KKSPls inbaka biya ba karka karanta game bukatar sayan littafin ya turo katin mtn ta 300 ko 450vip ma 08060712446,ko ta acct 0152983148 surayyah muhammad suleh gtb.kuji tsoron Allah kubar masu shi_
[7/15, 5:57 PM] SURAYYAHMS: **kks.
haka aka cigaba da shirye shirye ana yi ana hada mata da wa'azi da nasihan zaman aure..
Dayan Business patner anty hamdiya wato mammalikyar kareen cosmetics da beauty launge kusan kullum sai ta zo tana tayata gaggyara jud ta ciki da waje she is very friendly asalin sunan ta anty kareema dikko,wasu nace mata karin dikko..babbar yar duniyace sede ta hadu sosai,irin wa'azin datakeyi ma jud sam sam babu sakayawa bare boye boye,sumtimes daga sun fara anty hamdiya zata sabule ta gudu dan abun har kunya yake bata amma kareen seta bata rai tana yin abun ta,tace ma jud is for ur own good..nasan ba me zaunar da ke ya gaya maki haka bayan hakan shine abunda zai ficce ki...u have to be unique a salon ki karki xamto dede da sauran mata..Tace kinga kunya? kunya yana da kyau amma daga zarar kina tare da shi shikan sa kunyar ma ki iskantar da shi
 tace Most women are just tooo shy to the extent of finding it difficult to undress or flaunt their curves in front of their man Kuma They will only like to make love at night ahakan ma se bayan an kashe wuta
Tace wasu matan ma basu taba ganin dick din mijin su a ido ba thy have not seen the size
Kawai se ya saka ajiki suke gane kaurin sa da tsayin sa, zakiga mijin ya fiida bazukar sa nd the wife will shout hyennn please cover that thing se kuga tana nokewa kamar taga majici ze cinyeta,tace My sister pls wake up
Anan saita riko hannun jud ta sata hade idon dole da ita' tace jud kar kice zakije kiyi masa haka musamman daya kasance babban mutum kuma wayayye xaki aura not all these chewing gum brats
Da basu san ya ake juya mata ba da biyan bukatar su kawai suka damu
Tace jud.."Daga kinga bazuka a fili ana nuna maki sai ki aje kunyar a gefe' ki kamo abunki "Praise that thing ki nuna kina ji da shi kice baby this your engine aute ne ba da burki,Kibar shi yasan cewa he is doing a good job shikansa zaiji dadi
It makes men feel good..
Kina kyakkwa dake me zaisa kibar miji karanta news paper ko latsa waya bayan kina nan?my dear Give him breast to suck jor,sufucate him with ur sexy body languages,in kuna cudling anytime open his boxer unexpectedly nd touch your master har se kin tashe shi ,Ko acikin wasa ne u can Grab ur mans buttocks  and squeex it ta inda zaiji dadi daga ya fara dake do not keep mute Talk dirty like oh ma gash hit it hard harder it all yours babe Am feeling it zan mutu wayyo dadi ki kirasa cikin kunnen sa da muryan shagwaba
Act like he has won you over...matse shi..squexe his head hard  kina ihun Oh my gosh I love diz..
Jud Zakiga matan mu na hausa suna saurin cewa me gida aban kudin anko ko abasu na tabawa amma to
Tell your man that u wanna ride him se abun ya dawo musu matsala,jud dont be part of it ooo," tell ur pops u want it tonight or u need to be screwed by him
Daga ya tabaki se kema ki nuna masa iyakar sa..daurewa ake bcos no pain no gain my dear
Jud ta sunkuyar da kai sosai...anty karin tace comn nasan zaki iya You can have a coded slang irin kamar alama ta inda zaina gane mekike nufi
Maybe just..Grab his dick da wayo nd whisper to him like,oh im so hot..sugar..I want sugar inside of me"...Your man can even fuck u with his tongue amma if only that place is clean so alwys Keep that place very neat kiyi Shaving duk wani bushy hair time to time kina lura da lpyan wajen
Treat and prevent infection kici abinci sosai Eat good food nd fruit ooo
Tsaban kunya jud ta kasa magana se gyada kai,da murmushi.....
[7/15, 5:57 PM] SURAYYAHMS: 51***
_KKSPls inbaka biya ba karka karanta game bukatar sayan littafin ya turo katin mtn ta 300 ko 450vip ma 08060712446,ko ta acct 0152983148 surayyah muhammad suleh gtb.kuji tsoron Allah kubar masu shi_
Fannin aliyu kuwa tunda ya isa sokoto ya kasa samun nitsuwa duk tunanin sa ya koma kan amsar da hamida zata bashi dan yaji fargaba aransa kwarai dayadda yaga ta dau abun da zafi,duk da haka ji yake koma miye ne zai iya bayarwa dan baya mafarkin a hana sa jud Dan harga Allah rabon sa dayaji zakuwar auren mace tun akan auren sa da fatima,fannin hamida kuwa tunanin yadda zata kwashe musu da kawarta ramat shiya hanata sakat amma daga ta sake duba takardun seta ji sam bazata iya juya baya ba.
Cikin Tsananin zakuwa da fargaba aliyu yake jiran amsar ta,ita kuwa dagangan tama kashe wayarta kwata kwata tayi banza da shi dan duk son kudin ta tasan mutuncin kanta sam bata so azo a goran ta ma yarta daga baya
So Akan hakan sanda ta waina zuciyar aliyu cikin  ruwan sanyi ta dasa masa fargabn jin cewa ba lallai bane shegen son kudin ta yasa ta bashi yarta a arha.
"Gashi tun dawowar sa iyaye ke famar tattaunawa a fada amma shi ko iya lekawa baiyi ba wayar sa kawai yake lekawa sauraron jin kiran hamida amma shiru bata neme sa ba har yanzu
mai martaba sarki muhammad sultanin sokoto da kawun sa alhaji ibrahim datti se uban aure alhaj mahmud maitama wato mahaifin sarkin abuja sune zasu je maganan aure a gobe dan har an gama shirya kmai An aika ma abbakar notice din zuwan sun sede basu bayyana masa akan komiye bane,a hujajan abbakar ya bar duk abunda yakeyi yayi booking jirgi cikin dare bai iso abuja ba se cikin asuba.
Hamida bata sanar da shi komai ba shima baccin gajiya yayi bai tsaya ya sanar da ita komai ba..
Washe gari sassafe  hamida ta bude wayarta abbakar dake tsaye gaban mirror yana ta faman mata bayanin abunda ya dawo da shi amma hanklin ta sam bai nan dan da sakon aliyu taci karo har guda biyu ta bude ta karanta ta ja karamar tsaki bata amsa ba sanda taji da hayaniyar mijin ta wanda ta barshi akan ko wani abun aikin sa ne yake ta damin ta da shi,nan ma sanda tayi wanka taci abinci sannan ta tura ma aliyun amsar cewa ta amince amma da sharadin cewa baza'a bari ramat taji labarin auren ba har se an dora,ko minti biyu batayi da turawa ba ya ansa mata da "hakan yayi"..yace ta bashi awa guda yana jirgi zasuzo abujaa daga yazo zai tura mata official document din rijiyar manta da ta computer ta,inda zataga komai akai harda da sunan patner dinta kuma ta tana da damar ta kuma sauya wa nata 50%share din suna.
Estate kam dama kyauta ne wannan kam tasan koyaushe zata iya nitsuwa ta duba su tsara shi tunda yar uwan ta hamdiya take son ta dora akai ta barmata komai  
Tamkar wacce aka tsoma aljanna haka  Hamida ta kasance yau babu abunda ke wanzuwa a fuskan ta sai Murmushi da fara'a...
Abbakar kuwa tun fitar sa bai dawo ba sanda yaga kirar sekatarin gwamnatin tarayya na shigowar wayar sa ta ko ina ba kakkautawa, ana sanar da shi ne akan yana da manyan baki
Gaba daya suka tada masa hakli cikin sa ya rude ya kasa gane komai tunanin sa karde an sake laka masa sharri ne kamar yadda aka saba masa in gaskiyar sa tayi yawa akan aikin sa. 
Sectary yace masa maza yaje gida ya shirya sosai dan baban sarkin abuja da sarkin sokoto ne dakan su zasu kawo masa ziyara in 1hr time a tsarge abbakr ya kira hamida ya sanar da ita komai ita kam saima yanzu take tunawa ashe daxu ya gaya mata zuwan gaggaywa yayi itama anan se ta shiga rudanin jin wayanda akace zasu zodin Allah ya so yau bata fita ko ina ba wayarta ta daga ta kira hamdiya dake wajen aikin ta akan ta dawo maza maza sunada da manyan baki,"...tayi nan tayi nan ta kasa xama waje guda ta tambaye abbakar dalilin zuwan nasu yafi sau goma sede yace shima be sani ba,nan da nan tasa aka birkita ko ina da kintse kintse masu









