Showing 150001 words to 153000 words out of 194085 words

Chapter 51 - KUDI KUNBAR SUSA COMPLETE BOOK By Surayyams.txt

01 Sep 2025

1147

fita zakanayi dan kana bata daman ta zo ta kashe mun yata to yau din nan xan dauke ta,sauran kuma ya rage maka cos u have no idea what i went tru sabida auren nan ya tsaya,yace hamida pls kiyi wa Allah tace inyi wa Allah me?kanaji agaban yata tana cemin nasiyar da ita akan kwadayin abun hannun ka,kodan kaban contract?ai nima lalata min yata kaso kayi in xagi take so ai saita fara takanka..

Aliyu ya kwantar da murya Yace hamida dan Allah ki saurare ni,rufe idanun ta tayi tace akan me Nice ramat zata ce min na bada mutuncin yata sabida kudin ka,wai ma meyasa Bakace mata komai ba,nasan yanzu jud zata dinga tunanin ko siyar maka da ita nayin da gaske,mutunci na da kimata xaka barar a idanun yata aliyu?muryan kuka tasa "ni wallahy ka ban yata na fasa contrct din kaxo ka amshe dukiyar ka.

Cikin tashin hankli yace ya ilahi.
hamida is just a mistake, na fita rakiya ne kafin na dawo,tace yes,sede abar labarin a kame kame..nide i wont let ur mistake kill my only doter,koka nitsar da ramla ta dena dukan yata kokuma na watsa maka dukiyarka na dauketa dan yata tafi karfin kudin ka

Yace i knw i knw pls ki kwantar da hanklin ki,nifa badan wani abu na aure ta kuma kema kinsani,wallh son tane yasa na aureta and i dont care ko nawa zan kashe dan in mallaketa,pls kiyi hkri..

Tace aliyu kenan ai baka haifa ba shiyasa baxaka san zafin abun ba wallhy bazan taba yafewa wanda zai kashemin yata ba

sallamar hjya binta yaji hamida bata lura ba sai matse hawaye takeyi tana mita tace "habawa aliyu ga zagi ga duka da threat din kisa jud din nawa take da za'a na firgita ta. Inde bazaka ja ma matarka layi akan maganan dukan nan ba wallh sena dauke yata

Hjy binta tace subhannallahi mena keji haka?wa aka buga?

Nan hamida ta waigo,ta dan rusuna suka gaisa hjy tace haba hamida haba hamida meya farru ne,cikin muryan damuwa da tsantsan munafurci hamida ta gaggaya ma hjy abunda ya afku kaf kaf harda irin zagin da ramat take ma yarta tana yi tana gwada musu ita in za'a musu gorin arxiki ne kawai abata yarta sun hakura da auren

Hanklin hjy binta ya balain tashi even fiye dana aliyu da jikin sa shaf yayi sanyi Tace dan Allah kiyi hakri hamida,komai fa yar hakuri ne jia da jud ta bace wallhy ko bacci bamuyi ba da tsananin tashin hankli muka kwana
Ashe wajenki ta kwana,ta kalle aliyu tace ashe abunda ya faru kenan da jud?Aliyu kacemun ramla da kawayen ta sun razana ta ashe duka suka mata? yadan sunkuyar da kai,..tace to hamida Kisa ma ranki ruwan sanyi kiyi hakri daga yau bamai sake taba ta,ni nayi miki wannan alkwarin ai mu munfiku jin xafin ta ayanxu tunda muma yarmu ce
Kiyi hkri dan Allah kinsan kawarkin duk zafin kishi ne ke dawainiya da ita,da so samune mu rufa ma juna asiri pls akashe case din nan anan gida atsakanin mu,kiyiwa Allah ki kira yanzu aje a dauko ramla ta dawo gidan kinga ai ba mutuncim aliyu bane ace wani na waje ne xasu raba mana matsalan mu

I promise you ina nan bazan tafi ba se na warware wanannan matsala kuma babu abunda zai same jud biiziniAllahi

Hamida danne fushin tatayi cikin makirci tace to shikenan hjya,..ta mike tsaye tace se aje a daukotan zan musu magana ni zan tafi...ta daga waya ta danna kirar hamdiya after 5minute segata ta fito jud tana biye da ita abaya,..

Hamdiya ta gaida hjy binta wacce ta riko hannun jud din ta maido ta kusa da ita tana kallon ta,tace mun gode muku kwarai hamida Allah ya bamu hakri tace ameen sannan taja hannun hamdiya suka bar gidan..

Wajen zama hajya ta nema jud ta rusina a kasa kusa da ita ta sunkuyar da kai,hajya ta bata rai tana famar mita,"Allah shi kyauta bansan yaushe ramla zata san ta girma ba yanzu meye yayi kama da wannan tashn hankalin...

Karar waya ya katse aliyu ya amsa can yace musu yana xuwa fita yay ya bada oder akan aje a karbo ramat kafin ya dawo ya samu jud bata wajen...

Zama sukayi shi da hajya ba kalar mitar da batayi ba,tace ai banga lefin hamida ba,inka sake bari hakan yasake faruwa nida kaina zanzo in dauke jud.,jiya jiya na kawota gidan nan amma duk kun hargitsa ta..wai me amfanin girmanka da dukiyar ka da har wasu yan iskan mata xasu zo suna zubda maka mutunci har gida?
Babu security ne?akan me kake biyan su in bazasu dakile irin wayannan matan banzan ba

Yace mama wallahy ban san haka zai faru ba mun shigo gidan nan ai bata nan ko.

Tace hmmm nide yanxuu tafiya zanyi dan raina abace yake ka tabbata ka kula da yarinyar nan ka kuma san ya zakayi da wancan wawiyar matar naka,gobe zan zo da safe in Allah ya yarda..

Yace to Hjya ta mike zai dan taka mata tace a'ah nace kaje ka kula da yarinyar nan ko,yace to sanda hajya ta fice sannan ya kama hanya zai haura sama sai ya kuma fasawa ya sauko,sawa yayi aka kira masa head of security da officer in charge na arm forces masu gadin gidan,"..

Yana xaune a babban falon sa suka shigo suka tsattsaya,cike da baci rai yace kowa ya aje bindiga y bar masa gidan sa..
And he look damn serious gaban su sosai ya fadi,ya shiga mita yana masifa,yace basuda amfani,dan haka su bar masa gidan sa

Agaban su ya kira one of thy army officer yace a sauya masa qurds wayannan are all incompetent suna bari a shigo masa gida any how ana zubar masa da mutunci

Hankalin su gaba daya ya tashi,daga masu kneeling suna roko sai masu rantsuwa suna bayanan kare kansu dan kuwa albashin da aliyu yake biyan su babu mahadin sa da wanda gwamnati take basu

Sun kai awa daya anan suna magiya suna roko aliyu amma babu wani sauki a fannin aliyu,da kyar sanda aka sako safiya ciki dake kamar itace overall head metron
Na ma'aikatan gidan ita ta dada ba aliyu hakuri tana nuna nasa yanayin tsaka me wuya da ramat take jefa su,da kyar aliyu ya yafe musu yana me saka dokokin sa masu tsanani
musamman akan duk wani wanda zai shigo masa gida

Yace komin girman mutum in har baida invitation permit a tsayar da shi tun a gate har se an nemi izinin sa,yace duk su tara sauran maaikatan dake karakashin su duk randa aka sake maimaita irin wannan ba korin su kawai zaiyi ba seya sa an kwace ranks dinsu...

Bayan fitar su ya sallame safiya,site dinsa sa ya nufa ya kwanta akan gadon sa ya lumshe idanun sa for a while,can ya mike yay batrum ya watsa ruwa ya dade sosai yau acikin shower yana huci,...

Yau ko towel din bai daura ba ya fito yana goge jikin sa,dan kadan ya mulke jikin sa da mayukan qamshi ya fetsa turare sosai ya debo simple kananan kaya ya saka,yunwa sosai take kwakwamar cikin sa amma duk da haka ya fi sha'awar son ya duba jud yaga lpyarta

Dakin ta ya nufa ya turo kofar da yar sallama,wata munafukar qamshin turaren wuta ne ta doke kansa har tana neman shake sa a kriji,,jud din ya hango a zaune agaban mirror da alaman ta gama kwaliyarta kenan yace sallam alaikum ta dago ta amsa shi a sanyaye

Wani hadaden Doguwar rigar shadda dark blue wadda akayi mata dinkin A shape taji aikin hannu tun daga sama hr kasa shine ajikin ta
Tayi kwalliyar ta tayi kyau wuya da hannun ta duk sun sha gwalagwalai,
simple daurin ta me push back ya dada bata gentle look

A karo na biyu daya kalle ta sanda yaji wani irin sanyi aransa,waje ya nema ya zauna abakin gadon ta taho wajen sa ta gaishe sa bai amsa ba,gaban ta ne ya fadi kasancewar yau ne rana na farko daya mata hakan sai ta sunkuyar dakan ta ta masa shuru..

Kallon ta yakeyi dan yana matukar son ta sam baya son abunda xai bata mata rai,but still yasan dole ne yana sakata a hanya

Ganin yanayin sa yau shiru shiru yasa Fargaba duk ya gume ta,sum sum ta mike tsaye kamar xata bar wajen yace jud a dan tsorace tace naam,shiru yyi can ya sauke ajiyan zuciya yace jiyan wai wayace miki kifita?kin tambaye ni ne,mesa zaki sa hankalina yana tashi,did u realised the danger ure putin urself into,...ko so kike akashe ki? did u want sumtin bad ta hapen to u,sai tayi shiru ta sadda kau kamar munafuka bai taba mata magana awannan tone dinba

Yace in ina miki magana kina amsani,ko bakiji me nace bane?,hawaye ne suka taro acikin idan ta a hankli ta furta,naji..kayi hakuri

yace i dont want u to eva go out witot telling me kinaji na

Ta gyada kai Tace eh,hawayen tsoro ne suka sauko tayi saurin sharewa.

Yace nifa ba fada nake miki ba,kinga fitanki gidan nan babu abunda ya kara min se wani fargaban bagashi mamanki tace sede tazo ta daukeki ba..wil u please let me handle evrthing myself,pls kar na sakejin wani abu ya faru anan kin sace jiki kinje gida wayace miki ni bazan iya kareki ba..

Sautin kukan ta sake kadan tace pls kayi hakuri hamma aliyu Bansan ranka zai baci ba,ai naga ka dade ne baka dawo ba...nifa tsoro nakeji

Yace to ai babu abunda yakai fitar naki abun tsoro,i realy dont like it jud..,kuma bana son wannan kukan naki,ko sai jini na ya hau?ta masa shiru,tallafo fuskn ta yayi ya lakato hawayen nata yace "share shi..ke shikenan baza'a miki gyara ba se kuka,Im not scolding u nifa bana son wani abu yaje ya same ki ne..i dont eva wanna see u sad..oya taso kizo kifadamin abunda kikaci yau,lullumshe idanun take tana share hawayen ta da sanyin jiki gwanin tausai,cike da bashi girman sa na babba tabi umarnin san ta taho wajen sa hannunta ya kama yana me dorata akan cinyar sa,tana zama ya shiga kare mata kallo mamakin yadda dan kukan datayi masa yanzun yasa idanun ta sukayi ja yake ya tabe baki nan Ya shiga shafa mata fuska yana dan shafa bayan ta tace daddy infa ranka ya baci am sorry,nide kar kayi fushi dani,yace im not sure sai kinmin alkwarin bazaki sake ficewa ba,nd not just that duk wani matsalar daya taso maki mani zaki fara gaya wa kinji tace ok,i promise yace good girl ya kama goshin ta ya sumbata Yace kinci abinci?ta girgiza kai yace am also starving kira safiya ta kawo mana nan,will u feed me ko?bata amsa ba ta gyada masa kai sai ta xame ajikinsa sa ta kira safiyar within 20 minute aka shigo musu da breakfast,meatbals ne da Samosas,se wasu kayattun pepperoni tixels da sukaji kayan lambu.

A kasa ta shifiide dadduma tayi serving dinsu suna ci a tsanake,yana bata abaki tana bashi har suka koshi sukayi dam

Fannin ramat kuwa tunda aka dawo da ita daga station take kumbure kumburen banza ita daya tana kukkuni kamar wata mahaukaciya.

Fuuu ta wuce side din ta bata sake kula kowa ba sannan babu wanda yasan metake yi ita kadai a dakin ta

Bayan sun gama break safiya ce ta tattare wajen sukuma suka shiga bathrum suka wanke hannu suka dawo dakin a rigingine ya kwanta akan gadon ya matso ta jikin sa
Yana maida ajiyan zuciya Tayi shiru ta lafe akirjin sa tana dan masa yawo da hannun ta akirji shikuma yana shafa gadon bayan ta ...

Ahaaka sun kai mintu talatin sannan ya soma kissing din ta kan kace kobo komai ya zafafa atsakanin su
.
Komai ya cire ajikin ta banda wata kafurar sexy push up bra data sanya mai igiya wanda ya rike nonowarta suka bulloko suka nuna cikar su da tsayuwan su duk yadda yake son taba nono haka ya hakura yau kallon su acikin bra din ne ke mugun bashi sha'awa

Kissing din ta yake kamar zautacce har ya gangaro kasar mararta inda ya fi so yana tsosar cibiyarta hannun sa tana wasa tana zagaye da kasan ta

Wani dadi jud takeji sai lullumshe idanu take tana sauke ajiyan xuciya,tasan halin sa sarai dayadda yake sheka ihu in sunayi kuma yau tsoron kar a jiyo su yafi bata fargaba Dan haka ta karbe ragamar wasan tana binshi ahankali hankali har ta mantar da shi komai ya soma biyan bukatar sa

tsaban karfin numfashin sa ya sa jikin ta ya kara daukar dumi wani durxan biyan bashi ya mata dana jiya dana yau da baiyi ba Tun 10 suke abu daya se 1 saura suka gamsu wanka suka fada suka dawo sukayi sallahn azahr wasu gantalallun kananan kaya ta sa mai kamar halfvest da wandon sa dan guntu iya rabin cinyarta ta hau saman kirjin aliyu tayi kwanciyarta bacci me shegen dadi ne ya kwashe su basu farka ba sai can yamma lis nan ma awajen wanka sanda ya karaci saukar mata da jarabar sa suna fitowa ya nufi site din sa ita kuma tayi sallah ta kintsa cikin atamfa riga da skirt,komai yau a daki ake mata dan haka bata leka ko ina ba,kuma tana cewa tana son abu zataga an kawo shi abun har mamaki yake bata ganin yadda safiya ta dawo da kanta kamar wata baiwa ta na faman girmamata,dan hirar da suka sabayi ma sam taki tasake jikin ta,jud bata so hakan ba tasan kuma bazai wuce tace ai itama yanzu matar gida ne so bazasu nayin wasa da ita ba,tana zaune anan har aka kira magrib tayi sallan ta ta hade gaba daya da ishai sannan ta kira inna ta gaishe su.

Saman gadonta ta dale ta kunnna watsap da few contacs din ta irin su mariya ta soma chating suna hirar school anan ne ma taji labarn tests din datayi missing amma abun bai wani dame ta ba.

Yanzu damuwar ta mijin ta ne dan tunda taga an rama mata dukan ta taji karfin gwiwa koma yaya ne ai yau ansan ita ba kanwar lasa bane..ita bacin ran aliyu ne kawai bata so...

Kirar anty hamdiya ya sa ta nutsu.
[7/31, 2:29 PM] SURAYYAHMS: *58*
Ya bude lumsashun idanun sa Zai janyo ta ta fixge jikin ta,biyota yayi ya mannu da skin din ta cikin muryan lallasshi me kashe jiki yace yi hakuri aljannata,Allah zai baki duk abunda kike so,Allah ya miki albarka babyn d..cikin kukan wahala da firgici Tace nika kyaleni,ni bacci nakeji duk fushin ta saida ya rungume abarsa yana ta rarrashin ta harta bingire da bacci nan ya shinfideta ya nufi bathrum yayi wankan sa hade da wankan tsarki yay alwala ya zo yay sallan safiyar,koda ya idar yana so ya tashe ta tayi itama amma yadda yagan ta a wahale sai ya kasa iyawa tashi yayi ya fita a dakin me gaba daya dan karma ma wani abu ya rude sa ya koma mata

Ba ita ta farka ba sai wuraren bakwai saura kawai ta ganshi a Gabanta yana kallonta tare da murza tafin hannunta acikin nashi dan yatsina fuska tayi tana kokarin mikewa yayi saurin taimaka mata ta tashi Amman still fuskarta a dan daure har lokacin, zaunar daita yayi ya kawo mata ruwa mara sanyi ta karba Tasha tana bata fuska sosai ya marairaice mata fuska yayi lumui yana langwasa wuyar sa kamar almajiri

Ta dada bata rai,but ganin yadda Yayi da fuskarshi abar tausayi yasa taji babu dadi a zuciyarta ita kanta Tarasa fushin nata Na menene ?

Gabadaya Yanayin fuskarshi yasanyata jin faduwar gaba ta Mike da kyar tare da bude bakinta yayi wuf ya biyota kamar maye ina zakice?tace fitsari zanyi Ya nuna mata kofar toilet batare da tace masa komai ta shiga shikm ya soma harhada abubuwan dake wajen na ciye ciye da tintini aka kawo basu tababa,tana fitowa ya Kalle ta yace ki gama sai kici wayan nan abubuwan please ko bazaki iya ba in baki?still fuska ta yatsina tace "eh! , amma au yakamata mu koma gida ko

kamar zaiyi murmushi yace yaushe kike so mukoma ranki ya dade,a shagwabe tace nina gaji da nan wajen yanzu xamu tafi...

Dariya ta basa ya miko hannu zai taba ta yace Jud tun kan ya tabatan ta sauke mashi hawaye,zai rikota ta dan fixge tace nifa bana so,ai. Ai...daga cewa zaka duba wajen seka sakemin wani ni yaushe xan warke to...yace im sory in gani?..tace a'a ai baxan sake nuna maka ba,taja da baya ya biyota kamar sa'arta can ya maido kansa har ya manne ta da jikin bango,kallon ta yakeyi da mayukan idanun sa ta kau da kanta gefe iskan bakin sa ya hura mata kadan ta lumshe idanun ta tana hadiyar yawu,har wuyan ta take shako bugun da kirjin shi yakeyi,a hankli ya furta jud im sryy.. ki gafarce ne,my body do take control of me...tana hawaye muryan ta n rawa tace but i need a break..yace i knw.
Thats why im sory ai nasan baki saba ba,look dear we have to go trou this,baxan iya misallta miki dadin jikin ki,its beyond me,wallhy ban taba jin irin sa ba..in nace xan barki namiki karya,waje ta gwalo idanun tayi rau rau da su tace,bazaka iya ba? wallhy yana min zafi baka san ya alnake ji bane ..cikin muryan lallami yace daurewa kike i know..amma kinsan ai zaizo ya dena ko,tace ahakan? yaushe kenan? ai cewa kayi sena warke gashi daga jiya zuwa yau kayi sau nawa?rasa na cewa yayi ya jawota suka koma kan gado ya dorata ta zauna akan cinyar sa,mryan sa kamar wanda zai mata kuka yace kimin aikin gafara da son kan danake nunawa,i knw im suposed to...sai yay shiru be karasa ba yace jud na dade ina muradin wannan yanayin dana tsinci kaina acikin jikinki ban taba tsammanin zan same wannan dadin a duniya ba,life was hell for me,.. se gashi cikin kwanaki da basu fi goma ba kin makantar da zuciya ta da bala'in dadin ki,wallhy kullum nayi sallah sena gode ma Allah
Daya mallaka min wannan albarkatcen niimar naki,i wll beg u for the rest of ma life if thats whats is worth it..taimaka min zakiyi ki daure ki saba dani,ki shayar da ni wannan dadin naki na koshi,ki zame mun waraka a zuciyata jud

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login