Showing 12001 words to 15000 words out of 194085 words
Chapter 5 - KUDI KUNBAR SUSA COMPLETE BOOK By Surayyams.txt
dan haka bata kalle ta ba kuma bata ce mata uffan ba
"Mamma...."Jam bamdu na?.
Cike da barin baki mai tafe da bugun zuciya jud ta furta
Wani Shiru ne ya dan ratsa wajen,2scond ta dube ta Ta mirror a cikin ranta tana cewa hmmm..dai tace
"Noi a wani bingel am,noi kugal?
Tace all good alhamdull ...tare da sauke numfashin alaman jin dadin amsar data samu
"Toh tashi ki zauna
..ba musu ta zauna abakin dark brown lush couch tana wasa da yatsun hannun ta kamar mara gaskiya..wani shiru ne ya sake ratsa wajen zuciyan ta cike da fargaba da kuma tsananin shaukin son ta gan ta tana rayuwa kamar mumyn ta Wacce Tsaf ta shirya cikin red voile wanda ya matukar fito da sigar ta na zinariyar mace.
Hjy hamida Wayar ta ta shiga latsawa cike da aji cikin yanga tana tattalin fingers din ta akan screen din kamar wacce take tausayin hannun tan,Few minutes call tayi da babbar aminiyar ta ramat sannan ta juyo ta dube ta tana daga tsaye
Tace...."Jud...?
Cikin sanyin jiki tace Naam mama.
Kinsan abunda yasa na kirawo ki nan?
Ta gyada kai a hankli tace eh...jin hjy hamidan bata yi respondin ba sai ta daure ta fara bayani
mama kiyi hakri nasan nayi kuskure
Amma wallhy kibin cika xaki gane ba soyayya nakeyi da shi ba.
Tace 'To me kenan kikeyi dashi gashi kinaji mahaifin ki ya nace akan maganan auren ki da wancan yaron,ke me xaki tsinta in kika yi auren?gaggawa me kike yi haka
Kasa dago kai tayi dan Allah yasani bata son taga mum
Dinta na fada
"Jud A Kullum nakan ce ki dube ni,ni nazamto miki madubin dubawa amma sam kamar baki ganewa.
Ure just in 100lvl me ma kika sani akan rayuwa bare ki tanada makanki zama inba mu?
To ki shiga taitayin ki,ydda kike tunanin rayuwa a sauki na haka take ba.
ki duba mana ki yi nazari akan rayuwar mu,da dadewa kudin siyasar uban ki ya kare for 8yrs ni nake ci daku nake sha daku,ke wannan gidan ma ta wace bana shi ba,sai ki auna ki gani Da haka na watsar da kaina nayi auren asara da wakenan zai tallafa ma miji na har asirin mu ya rufu haka?
Jud yanzu dan Allah kece kike son ki lalata rayuwar ki?
Muryan ta kamar na mai shirin yin kuka tace Mumy Dan Allah kiy hkr..
Hjy Hamida tace
'Sorry for urself!
Tana bi tana kallon cikin watery eys din nata
Tace Dan gida yarima ko?mmm Soyayya kukeyi da yaron? Jud
Har ta budi baki zatayi magana ta tsare ta da masifa
"ke ki fadamin gaskiya dan in na binciko baxaki ji dadi ba..
Da sauri tace aa mama shidai yace ya na so na wai zai aure ni
Tace Ko? Aure ?Akwai abunda ya taba shiga tsakanin kune?
Nan ma ta girgixa kai da sauri tace ah'aa...nidai ammy ki taimaka kar abba ya min auren nan yanzu wallhy i want to be like u first..
Hakan Da tace ya sa hjy hamida jin ddi aranta tace i dont think so,kedai tashi Ni ina sauri ne zan fita,daga na dawo kizo ki same ni
Jud Guntun Hawayen ta ta share ta mike a sadade tare da mata sallama ta fice.Hade da sauke idanun ta kasa wayarta ta ciro ta dialing number jim kadan aka dauka
Tace ramla?
"Gani nan zuwa...ta fada tana jawo wata munafukar jan mayafi kusan kala daya da takalmin ta kwas kwas tana tahowa Adaidai matakalar saukowa falo suka ci jaro da mijin ta alhj abubakar
" wani hade rai tay batace mishi uffan ba Haka har ta fice yana kallon ta kansa kawai ya girgiza a fili yace Allah ya kyauta
yasani maganan auren bai wani shake mata wuya dan tasan itace mai tacewa agidan tunda itace me kudin yanzu
duk zafin alhaj abubakar sai ga qaddara yasa bai isa ya aikata abun da hamida batayi ra'ayi akai ba
Ita kuwa hjy hamida Ajiyan cikin dare har ta labarta ma babban aminiyar ta kuma shakikiyar ta wato hjiy ramlat matori daga abunda ya wakana na auren yarta jud..dariya kawai ramat tayi dataji baraxanar da alhj abbkar yay akan auren sai tace ma hjy hamida kiyi shiru karma ki sake dago maganan nan ke dai Kija ma yarki kunne ta bar biye ma yaron
Kawai.
****
Duk da haka a iya juya mazan su alhj abubukar yakan tsole musu ido wata rana dan shi dagaskiyar sa ya dogara,baban jud dan siyasa ne amma mai tsananin gaskiya da rikon amana,azamanin sa ya taka rawar gani sosai wajen yaki da cin hanci da rashawa toh a dai dai gabar da zai ji dadin aiyukan sa na alherin ne makiyan sa suka jefe shi da sharrin froud ta hanyar masa mumumm cune akan dukiyar gwamnati kuma ahaka sukayi fafur sanda suka dora shi akan gadar zaren da har yau shine silar sashi ya tsiyan ce ya dawo fakiri baida kowa baida komi karshen ta uwargidan sa hjy hamida ke dawainiya dasu a arxikin ayanzu.
Duk da hakan ya faru fa su shi mutum ne mai tawakkali dan haka bai karaya ba yana nan dai yana malejin rayuwar sa sannan har yau bai dena neman aikin gwamnati akan gaskiyar shi ba
Ummar sa kayal,kyakwan bafulatana itace makasudin hade auren sa da hjy hamida wacce takasance yar riko ce awajen mahaifin su,shi alhaj abubukar asalin fulanin yankin sudan ne amma aynxu su ma suna claimin dukku yankin su matr sa hamida
Auren hadi irin na fulanin asali aka ma Alhj abubukar da hjy hamida daga baya ne suka so juna har aka same yarsu kwara daya wato JUD .
Alokacin dayake tashen arzikin,komi na tafiya masa dai dai,agidan sama shiyake sa doka,sai dai tunda banbancin halayen sa da na matar sa hamida ba abu bane boyayye
Shikansa yasan Hamida tana son duniya,kudi,dukiya arziki..in ba shi babu ita,amma sam bata da wani matsala a fannin tsafta da iya ado
Wannan ra'ayi nata nason kudin sosai ya dada bada guduma wajen halin da mijin ta ya tsinci kansa,tsabagen son kudin ta ne yasa makiyan sa suke yawan samum nasara akan sa
.
Da shike akan komi Kudi kawai idon hjy hamida ke dubawa ita sam bata lura da irin makircin fa ake kullawa akan mijin ta har sanda ya rasa komi nasa
Ita kuwa Hadin kan datake badawa yasa take da arziki ninkin baninkin abunda ko shima bai gada arayuwar sa ba.
Akan maganan auren jud da abban ta ya bude wuta tuni tasa kawar ta hjy ramat tayi aika cikin sirri ma uban abdul yarima akan tana bukatar a saka ma abdul doka akan jud
sannan suka ce kar ayarda asan sune suka dakatar da soyayyr nashi akan ta
Hakan yy tasiri ne sabida Kusan kowa na musu biyayya gashi ja da su tamkar wasa ne a bakin kura ko daukar buhun kaya aka.
Acikin kwanakin nan Alhj abkar yasha nada garin sa yazo har gida neman baban abdl yerima amma sai bai taba samun gamsuwa da irin tarban da suke mashi ba,bayan sati guda sai gaba daya sanda ya rasa gane kan maganan auren.
Har yazo shima ya lura bisa ga dukkan alamu abun bane yuwa bane,yayi bincike me kyau yaga ashe itama yarsan neman hanklin abdul din take domin taji meke faruwa anma har yau shiru,itama tun ranar din ko waya mai tsayi basu sake yi da shi ba
Jud bata sani ba amma Mahaifin ta sosai yasan da ciwon sha'awar dake damun ta,jin labarin alakar ta da abdul yasa yaji aransa kamar wannan kusan wani dama ne ya samu na taimakon rayuwan yarsa amma sam sai ya rasa gane kan zancen ta fannin iyayen abdul ..
Daga bisani ma cewa ake abdul ya bar nigeria mai gaba daya..
Ana haka Sai rana guda kwas jud tayo qamo da shi a schl,ahaka ma da kyar ya saurare ta kuma data tuhumeshi akan auren anan yake gaya mata cewa mahaifiyar ta ce ta dakatar da soyayyr su sabida maganan auren da abban ta yayi agaggauce.
Duk dama bata taba jin son aure abdl har ranta ba amma sosai abun ya taba ta a zucia,dama arayuwa baka tashi sanin amfani abu sai ya rabu dakai kwata kwata.tun daga nan Gata nan ne dai amma kamar bata da lpya dan sodayawa take kwana ta wuni da tunanin abdl aranta
A Gefe guda kuwa Duk Abban ta na sane da duk irin halayen datake shiga, tsoro ne yafara cin karfin sa gashi baida wani power agidan ayanzu,bayan jin labarin alakar ta da yarima sqi yayi tsanain bincike akan lamarin but ganin baxai samu mafita ba sai ya fara nazarin yadda zai taimaka mata
...Ranar jud tana xaune a daki,sai ya shigo da sallama ya umarce ta da tattare kayan ta duka ta biyosa jud Batayi musu ba ta aikata hakan,driver ne yasa musu a booth taga abban dakan shi ya karbi kan mota na jansu basu tsaya ko ina ba sai gidan yaddikon sa wato inna kainuwa acahn ta wajen garin dake asalin iyayen sa duka basa raye
Har suka isa tunani yakeyi aransa Kallo daya xaka masa kasan cewa
Hakan wani decision ne mai wuya amma a yanzu gani yake hakan ya zamto masa dole duk rintsi duk wuya dan kuwa ya na son yarsa sosai
Asalin sunan Inna kainuwa,shine inna hafsatu itace uwar gidan mahaifin shi alkali,ita mace ce mai takama da ikon Allah ba ita ta haifeshi ba anma sabida amana da imanin ta yasa komi nasa awajen ta yake
...ko lokcin dayake siyasa ma itace ta sashi ya gina mata babban gida tareda gidan almajirai ana koyar da su ana basu sadaka suna masa addua tare da iyayen sa da sauran musulmai,wani bin dakan ta take kula da komi na almajiran shiyasa har yau ba a samu wani kalubale daga wajen tarbiyan yaran dake karkashin ta ba
Anan shima sai ya bada amanar jud amana yayi tafiyar sa,yau yasan koba komi yarsa xata samu nitsuwa in tana cikin mutane,sannan inna ba karya zatafi su kula da tarbiya da addinin jud,gata da ma chan da masifatu ce ga iya jajircewa,damabkuma babban burin tane yayi hakan tuntuni,amma wajen sa hakan abune mai wuya ne sakamkon baiso ya rabu da yarsa hakama matarsa hamida,yau hankln sa atashe yake duk da yasan ko shaidan bazai gwada ma inna iya tsaro ba.
Jud taci kuka kin hakan amma yadda taga abban tan ya sauke kai yana lallabata yana bata hkri sai kawai tayi saurin sakkowa ta amince zata zauna anan din.
gidan bai wani kai nasu bakam amma gida ne mai shegen kyau da tsari harda motocin zamani
Sai dai acikin gidan ana koyar da islamiya sannan ana gudanar da abubuwan dayawa na taimakon addini
Akan hakan ne in ya tuna seyaji sauki daha bisani bai damun kansa sosai, duk dama yasan ya jangwalo tsuliyar dodo daya raba jud da hamida,yasan hamida tasaka jud aran ta,yana kuma yana sane da cewa koda yaki yafada mata gaskiyan inda jud take xata nemo dakan ta.
Ajiyan numfashi ya sauke,'wannan karon ya riga yayi dogon naxari akai ya fahmci muddin bai sa ido ba yasan yarsa xata iya salwantar da rayuwar ta abanza tunda har auren ta da abdul baiyuwu ba gashi babu wani tsayayye.
Kamar yadda yyi harsashe aikuwa an kusan shafan wata biyu ana rikici sosai tsakanin sa da hjy hamida akan dauke jud da yayi agaban ta.
Most time takanyi masifan har ta hada masa da gori tana kumfar baki
,"sai tace dama ai itace mai gidan kuma zata iya kora shi muddin bai karbo mata yarta ba,..sau tarin yawa wani furucin nata yake cunkusa masa zuciya amma yake dannewa.
Shidai tunda Ya bata dalilinsa masu kama hankli na cewa.."zaman jud a gaban su bazai yuwa ba tunda ita ba zaman auren take ba shikuma bazai iya saka ma jud takunkumi ba..
Koda ya fayyace mata halin da jud take ciki na sha'awa fafur ta kekashe kasa tace karya ne...
Tayi ta bori tace anga yarta ta dauko sawun ta wajen kyau da kwalisa ana so alaka mata ciwon shaa'awa dan acuci rayuwar ta acusa mata zaman dole agaban kauyawa .
Haka sukayi ta jani in jaka,har saida hjy hamida ta rusuna ta barshi amma har rana mai kaman ta yau bata sa ke sake masa fuska kamar da chan ba...
Ita tunda tayi kudin nan dama ta rage muamala da dangin su,innan ce ta raineta amma bata ko iya gaida ta a gaisuwar fatan baki bare taji sha'awar taje gidan ta yin wani abu..
Kai jud chan ya tsaya ma hamida a wuya sosai,dan ko waya ba suyi da yartan ta sauki
Gashi ramat ta tafi chan yankin china haduwar su gaba da gaba yay matukar wuya yanzu.
Kullum suka yi waya sai hj hamiida ta kawo maganan jud ma hjy ramat
Ita kuwa ramat takan tausasa ta da cewa ta bar maganan dan tana dawowa nigeria ta dauka maganan ya kare.
Haka rayuwa ta cigaba,jud tun tana shan matukar wahala wajen sabawa da gidan inna kainuwa har abun ya fara bin jkin ta..
Sabanin yadda ta saba tashi shida ko bakwai saura Anan da asubahin fari ake taso ta sallahn asubahi da sauran al'amajirai kuma Ba abari ta koma bacci sai ta bisu sunyi karatun qur'aji atana so ko bata so,gashi babu fita ko schl kaita ake ana dawowa da ita ba ata bata wani fili ba tayi wani abu ba..
Bayan wata takwas da faruwan hakan a dan dolen ta ta koyo yin azumi dan ta danne sha'awar ta,amma duk da haka abun yakan tashi mata most time sai tayi ta juyi ita kadai a gado tana zubda hawaye tana tuno da abdul.
Har yar raman nan sanda tayi na hana kanta samun sukuni Da kyar ta xo ta saba har ta dan saki ranta abubuwa suka fara mata sauki.
Anan Sai ta dada dawowa shiru shiru,amma muddin sha:awar ta ya tashi bata iya hakura ranar daban zaka ga yanayin ta..
Gashi bata fiye son ta biya ma kanta bukata ba,nan de ta rufe ido ta fara farautar wanda zai maye gurbin abdl amma batayi sa'a ba hakan ma saiya so ya jawo saura kadan ta rasa kimar ta na ya mace
,ranar data hakura tayi bakin ciki da kunci sosai,can data ga ba sarki sai Allah ne sai Duk randa abun ya dame ta sai ta cije ta sassaita kanta da kanta har sai taji ta qamsu.
Rayuwar bai mata dadi a hakan,gashi any sligh chance ta samu suka yi magana da hjy hamida takance mata kwanan nan zata karbo ta amma shiru har yau
awani bangaren zuciyan ta itakan ta tana jin dadin gidan inna Dan anan ne ta fara iya koyan controling lalurar ta,ta kuma samu ilimin addini me dan nisa,wayann sune Abu biyu dama da ta dauke su babban takurawa afarkon zuwan ta gidan sai ayunzu take ganin amfanin sa.
Gashi kamar anyi mata baki,hjy ramat almost 1year kenan yau rabon ta da nigeria, tana de chan tana zagaya duniya ta na neman arziki bata kuma taba zuwa nigeria tayi fiye da kwana uku.
Hakan yasa hjy hamida tayi hakurin dole yau jud tana neman cika shekara a hannun inna,har yau de tana kan jiran ramat dan ataya ta kwaco yar ta,ga kuma dumbin alkwari datayi initiating daga wajen ramat contract ne na dumbin kudi.PLS DO NOT READ IF YOU DO NOT PAY......_
*Wanda ya fitar tsakanin sa da wanda suka biya ne domin hakkin su ne*
*KUDI..kumbar susa*
_YADDA AKE BIYA,HOW TO SUBSCRIBE,plus payment details_
_FARASHIN SA👇🏿_
#300 naira ne
#450 naira for VIPs
*1- Biya Ta bank acct*
_Use👇🏿_
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*2.MTN RECHARGE CARD OR VTU TRANSFER👇🏿*
*08060712446*
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*3:yan kasashen da ba nigeria ba masu biya ta PAYPAL,OR*
Use👇🏿
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
Phone Number :07058797141
CITY:bauchi
[7/31, 1:02 PM] SURAYYAHMS: _PLS DO NOT READ IF YOU DO NOT PAY......_
*Wanda ya fitar tsakanin sa da wanda suka biya ne domin hakkin su ne*
08....Da yammacin ranar juma'a alhj abubukar ne zaune a study room din gidan sa yana research idonsa sanye da fararen gilashi sai rubuce rubuce yakeyi yana duba tulin takaddun dake agaban sa,atleast 4hrs ya dauka yana faman tsara presentatin din contrct dinsan.
"Salam alaikum..
Aka buda kofa dan ana kkrin shigowa amsawa yy bai wani juyo ba yaji muryan mai aikin gidan yana cewa da shi ranka shi dade kayi bako..
Yace bako?..
Aransa Da har zai ce inba mai muhimmaci bane ace yadawo anjima sai kawai ya fasa yace ace yana fitowa..
Bayan juyawar mai aiki da minti goma alhj abbakr ya iso babban falon sa " wani fuskn mamaki ne ya fallasa ayayin da yake mei kara sauri takunsa,ganin alhj aliyu zaune baisan sanda murmushi ya fadada a fusknsa ba
Cike da fara'a Yace"Manyan gari...tare sukayi dariya tare da mika ma juna hannu..
Aliyu ashe kaine atafe?u shud have call me wallh da sai inxo basai kasha wahala ba,aliu yace a'a ai gwara na maka bazata ko zaka mance da rashin kirki na,wani dariyar sukayi
Cike da girmama juna suka fata gaisawa inda hirar tasu duk yawanci akan project din ne
A tunann alhj abbakr yadauka ko alhj aliyu shi zaiyi interview and supervisinng dinsa amma yau sai yaji aliu yace bashi bane wasu ne daban
Aliu yace ai akwai hannu dayawa akai sabida aikin na babban kudi ne,akwai project supervision da administration influencers
Alhj abbakr ji yy Duk fargaba ya bule sa daga nan aransa se yy tunani,yace aliu nayi nisa da fara tsare tsare na,ko zamuje ciki ka dan dubamin Aliu yace sure sai ya mike tsaye,to adede suna hauwara sama saiga hamida ta bude kofa,ita taga bayan su amma bata ga fuskn su ba sai kawai ta wuce dakin ta abun ta
sukuma hakan suka nifi har study room din ya alhj abbakr ya shiga bayanin duk abunda ya tsara don yana masa fashin baki
aka ci sa'a Abun ya matukar burge aliu,aganin sa tsantsar jajircewa da ilimi abbakr ya zuba,a komin shi baya hai'nci,aliyu sai ya masa fatan alheri yana mai sheda masa cewa yana da yaqinin daga kan wannan cntrc din zai koma kan kafarsa na har abada
Abbakr Yay murmushi, dan in ance masa haka sai dai ya jinjina kai,sede suka dawo suka zauna sannan yace aliyu bazan iya nuna godiyana ma Allah ba musamman in har ya sa na rabu da jarabawa na lpya.
Aliyu kuwa Sau dayawa yakan