Showing 21001 words to 24000 words out of 194085 words
Chapter 8 - KUDI KUNBAR SUSA COMPLETE BOOK By Surayyams.txt
tafiya gida adame yake ta ziriya, ya kira aliu sau babu adadi amma har yanzu be same shi ba..
Can da yamma wajajen 6 da rabi jirgin ramat ya sauka a nigeria wanda already babban jeep din cardillac cvr din mijin ta yana jiran ta babu bata lokaci,tuni driver ya bude motar ta shiga ta hakimce bata kalli uban kowa ba bare ta amsa masa gaisuwar sa, kafin karfe bakwai ya cika dai dai har an kawo ta gida,a daya daya take takun ta ta wani ci uban doguwar rigar leshi kalar ja da baki wanda yasha feshin shiny stones sai hura hanci take hannun tan nan suna kacau kacau da sautin tsadaddun gwalagwalai
Annurin gidan ne ya dauke cak Gaba daya Kowa se bare bare yake tunda ta zauna daga tace akawo coffe,se tace akawo salad ko akawo oat oder akan oder ita kawai inta na nan to bamai sa duwaiwakan sa akasa bare yazauna
Yana daya daga cikin al'adan ta kowani dawowarta daga tafiya se tayi inspecting ko ina a gidan tanayi tana debar musu albarka cikin kaskantrwa
"Safiya ce trusted maid dinta agidan amma hakan be hana ta zagin ta tass ba
"Karshe ma tace duk sunyi kiiba abincin gidan ta suka sa agaba suna ci,anan ma yau cikin daren sanda ta kore me wanke wanke da zubda sharan kitchen..fata fata tayi musu batare da sun mata lefin komi ba
Ramat tamkar bakar guguwace wacce in bata dauke ka ta wulla ka ba to dolene ta shige ma ido kayi hawaye yauma da kyar ta kyale su...
Late nite alhj aliu ya dawo gidan tana sane anma shima haka ta share shi duk dama tana cikin bukatar sa,washe gari da safiyar Allah bata nemesa ba ta dau wanka ubansu ta nufi gidan kawarta hamida..
Tsege tsage alhj abbakr yayi yana ziriya duk ya kasa samun sukuni kallo daya zaka mar kasan ya damu sosai akan lamarin daya afku da shi jiya..
'Yayi bayani yayi korafi amma hamida tana shiru bata tanka shi ba aranta sai yau ta dada tabbatarwa da cewa lallai abbakr yasa abun nan aransa bana wasa ba.
Ita de bata damu da duk abunda xai biyo baya ba,muddin zata amshe yarta shikenan,itama kwalliyar takeyi dan sun yi waya da ramat din akan tana hanya har wani Allah take ramat din ta iso su tattauna,aikuwa ko minti sha biyar batayi ba saiga aikan ramat ta iso a gurguje ta barsa a dakin ta sauko
Wani irin sautin shewar Ahayyye suka buga suna me sauya sanyin iskan gidan da surutayyar me sauti, ko kula kujera basuyi ba bare su zauna
"ramat tace hamida na sami duniya kuma na samo mana wani babban harka wannan karon dole ne kema kije ki wanye..
Hamida tace Allah ko,harkan kudi ne?kamar nawa zan samu?Kawata shafamin mana yaushe zamuje?niko yaune ma na shirya,wani daria ramat tayi tace kai hamida mayyar kudi,to bayanzu bane se abun ya kankama amma na saka sunanki in abun ya kankama ki zamto cikin shiri zamu tafi saudiya tare..,hamida tace oj a saudi ne?wow masha Allah uwargidan kuma amaryan,shegiya buhun kaya majina ahauki a zame ki hau mutum kizauna dede.."na gaban shege uwar gidan kamili,nan ma wani dariyar fitsara suka sake atare suna me tafawa...
Waje suka samu suka zauna inda ramat ta bata labarin komai fa ya wakana a tafiyartan,
evrything seems normal,gwanin ban sha'awa maganan karbo jud ne kawai ya rage musu ayanzu
Sanda Hamida ta danyi leke leken ta ta jawo ramat suna me rage sautin muryan su..'tace ke kawata an fa bugo shi kin min dede,ramat tayi dariar mugubta tace hamida shiyasa nake sonki babu daga kafa harkan cin uban namiji..,hamida tace ina kika ga batun daga kafa bayan an kwace min yata..
So whats next?aliu yasani?
Ramat Tace noo,ai in suka kuskura suka gaya masa ni nasasu aiki wallahy kashin su ya bushe..
Ke?inada makamai na fa in abun yafi karfin mu ai shege yana raye se mukai masa aiki..daga mazajen har macen da aka turo ni nasan sirrin su"..kuma sun tabbatar min cewa bazasu bashi aikin ba sai mun cimma burin mu
Hamida Tace good,
Naga yana ta damuwa ai nide bance dashi komai ba amma tunda kinzo pls lets do shap shap ko jibi haka inje in kwaco yata..
Ramat tace hmm ok
Amma kiban kwana biyu"zokiji wata magana matsowa hamida tayi ayayin da ramat din ta fada mata wani magana akunne atare suka ranbatsa wata shewa suna kyakyatwa kamar zasu shake.
Har alhj abbakr ya fito suna kai,tuni hamida ta dauke idanun ta akansa ta hade rai itakuwa ramat da kyar ta gaishe sa dan kuwa ita mace ce meji da girman kai da iya raina kurwan dan Adam
Ko awaje ne ta hada da mutune In ance hajy ramat ina kwana..,to baxata amsa ba seta wani kankance idanun ta cikin yatsinawa ta dube gefe da gefe sannan ta amsa can kasar makoshin ta,shikuwa alhj abbkar ko ajikin sa be sake kulasu ba ya saka kai yay waje dan babu abunda ke damun sa ayanzu illa ya samu me shiga masa gaba wajen maganan contrct aproval.
For sure ya san matsalan badaga shi ko aikin sa bane,aransa ya dauka kawai dab anga baida arziki ne ake neman abama masu ido da kwalli
This time har gida ya biyo ma aliu sede baici sa'a ba ashe ma aliun ya riga ramat fita agidan da safen nan ma ce masa akayi yabi jirgin dubai a gaggauce.
Haka yy tagumi Daga ya kira wannan sai ya kira wannan Yayi iya kokarin sa
har yasoma jin kamar baida mafita face ya nemi taimakon alfarma wajen contrctors din kai tsaye inyaso kota nan xaisan asalin bukatarsu, he really need the job yasa abun aransa sosai,kuma yasan irin wannan kudine kawai ze samu martaban sa ya dawo a idanun jama'a harma da matarsa hamida
Zuwan sa ofishin su sai yanemi waje yay zaman dirshan yana jira amma haka suk dau lokaci basu bashi izinin ya shigo ba,wani bawan Allah ne dai yaja sa gefe ya temaka masa da bayanai yana me warware masa kan labarin
nan ne ya fahimce cewa da saka hannun ramat acikin zancen..ai a saba'in ya tarkata takardun sa ya dawo gida da niyyar yima hamida magana akai amma sai yaga ta bore tana fixga kamar bazata taba sauraran sa ba.
Duk zumudin sa haka ya daure,sai washe gari dayaga bazai iyaba sai ya daure ya sake zuwa dakin ta ya same ta da maganan,.
"yace hamida naji ance kawarki ramat tana da ikon fada a ji a harkan kwanglar nan why not ki shige min gaba a wajen ta sai ke kiyi mata magana pls i really need this job,.'da wutsiyar ido ta wani kalle sa "Hmm kawai tace fuskn ta ba asake ba,shikuwa be gasa ba roko akn roko da taga ya matsa akab maganan ma sai taja tsaki ta hau fada "nifa bansan komai ba aise kayi hkri in naje gidan ta
Zan tambayo ta..
Daganan Baice komi ba har tagama shirin ta ta fice wajen ramat din
Da alama wani wajen zasuje yauma dan bakaramin wankan gwalagwalai da manyan leshona sukayi ba
Ramat luxurious Quest house suka dosa,inda suka hafe da sauran manyan mata sukayi harkokin su na siyasa da kudi
To bayan duk anwatse ne suka fara nasu maganan
Kaf yadda hamida suke ciki da abbakr sanda ta bayyana ma ramat
Ramat Tace hamida kije yau in ya sake kawo miki
Magana kice masa eh nine me hanyar shiga wajen contractors amma daga yau nabaki ragamar komai a madadi dina ke kyasan yadda zaki langwasa sa
Hamida ta amsa da toh suka rabu،to koda abbakr ya zo neman jin kan maganar Sanda tamai rigima taja masa rai sannan ta fada masa ai ramat din ma ta bata ragamar komai,yace alhamdullhi yana me jin sauki aransa aganin sa basae ya roki hamida ba zata taimaka masa
Sede ba haka ya gani ba,tsabanin abunda yake tunani aransa yau hamida ta bayyana akan fuskan ta afili ta fito tana me nuna masa cewa gaskiya bazata taimaka masan ba
Farko Abbakr ya dauka wasa take mashi dan taga ya matsu da abun amma da yaga ta mike dagske tana fetsa masa maganganu masu zafi se yayi shiru ya zuba mata ruwan idanun sa cikin mamakin ta
Abun yana matukar damun sa in hamida tana duban tsabar idanun sa tana ci masa mutunci akan abun dunia,zuciarsa na yawan karyewa baiso ace ma se ya tambaye Alfarman taimako wajen kowa ba,yasan yau da'ace aliu yana nan duk haka baxai faru ba...wato a dunia in kai bakomai bane ka shiga uku,..da jimami ya fice ya barta a dakin bai iya yin musu da ita ba dan sosai yasa aransa koma yaya ne zaiyi kkri ya amsa duk wani walakanci dan ya samo wannan kwangilar.
Samun Kwangilar nan dede take da samun wani baban sauyi a rayuwar sa
Musamman akan auren sa,abokan sa, da sauran yan uwan sa da sukayi nesa dashi dan anga baida komi yanzu
Yasan dai kwangilar billions ake magana amma be san nawa bane asalin nashi kason aciki ba,harkan hulda da uban kudi wani abune mai dauke da protocols duk dama yasan badan damar ta hannun aliu ya fito ba da har abada
Bazaiji qamshin wannan arzikin ba.
A Fannin ramat tana iya bakin kkrin ta dan kar aliu yaji zancen wasan da suke shirin bugawa akan abbkar
hasalima babu abunda ya hada ta da kwangilar dan samun irin wannan damar yafi karfin ta
Kawai dai tsaban makirci da iya yin ma mutane talala yasa ta kalmashe bakunan aproving supervisors wanda dama sune zasu danka masa kwangilar da kudin aikin duka a hannun sa
Ta gargade sune ta hanyar musu barazana da boyayyun laifukan su data sani
Ramat zata iya yin komai akan kawarta hamida
Shiyasa tun bata dawo nigeria ba ta miko bukatun ta wajen wakilan kwangilar,ita ta gaya musu yadda zasuyi su walaknta abbakr ta inda zai karaya ya amsa musu bukatun su batare da kowa ya sani ba.
Hanklin Abbakar bakaramin tashi yyi ba,musamman dayake shirin ganin babban daman kwato yancin sa kenan kuma gashi zata kubuce masa
Duk ydda ya sauke kansa hamida taki ta duba,nuna masa takeyi bata yarda da shi ba...
Da shike ma ramat tasan abbkar me adalcine da son gaskiya sai bata
Damu da sanin adadin yawan kudaden da zai samu ba so hamida ma batada masaniya akan amount din albashin sa.
Burin ta kawai ta kwaco jud,dan ta bala'in yarda da kanta inde akan shawo kan namiji dan samun wani abun dunia tasan ita shedan ce.
After 2 days ana washe gari deal din zai yi expire akan sa
To in har ba'a kirasa yau din ba to tabbas yasan an bada wani
Nadaban kenan
To ko bacci baiyi ba bare yaci abinci gashi har yau babu aliu babu labarin sa ba,anan ne kuma su ramat suka hada takardan Deal me zafi akan jud yana kwance a dakn sa
Saiga aika.
Tsaf ya bude ya karanta..ya gane daga ofishin hamida rubutun ya fito
"Tace in ya amince da dokokin ta bama sai ya sake zuwa gaban kowa ba za a damka masa komai
sharadin shine
Na farko ya bata yarta,sannan ya sa hannu bazai sake raba su ba..tace in har ya saba wannan dokar to tabbas sai ta dau fansa akansa
tace kasan lokacin ka ya kure ko?awa uku ta bashi yayi nazari ya bata ansa
A Farko ma daria yyi sosai dan Yasha mamakin gadar xaren da suka kulla masa amma hakan ya amince ya sa hannu sannan ya zo ya same ta dakanshi,yace ya amince zaiyi magana da inna muddin zata sa masa hannun kafin goben ya bata dama taje ta dauko jud din..
Wani sanyi hamida taji aranta duk dama yau shine rana na farko da abbakar ya nuna zakuwar sa akan dukiya.
Bata damu da duk wani abunda xai biyo baya ba,dan babu tantama tasan abbakar bazai kyale ta haka kawai ba.
Da murnan ta ta kira ramat tana gaya mata komi ya wakana ata sigar yadda take so,"
Sede har yau suna mamakin yadda abbakar ya nace akan kwangilar gashi fargaban kar aliu yaji sun shiga harkan ya hana su binciken kudin aikin da kyau
So washe gari da sassafen Allah abbakar ya nemi inna ya labarta mata komai harda qudirin sa da plan dinsa daya shirya akan hamida
Inna ta fahince sa sosai dan itama shaidace babu abunda yake iya saka hamida yin biyayya da sauke kai face kudi
Inda kudi,abbakr shikansa yasan zai iya juyata yadda yaso,but for now sai yy shiru be ce komai ba
yana kwance kan doguwar yaji alert na wasikar congratulations an sakar masa aikin,hade da breakdown na yadda za'a sakar masa kudin sa in 1 week time daga ranar..
Sujudu-shkr ya doka aransa yana me tsananin farin cikin ganin karshen matsalolin rayuwar sa...aransa ko godia bai da niyyar yi ma hamida ba bare ramat dan gaba daya ya gane luggan su akansa
duk dama baya son yy abubuwansa cikin garaje..
Daga nan kuma tsabgar hidindimun sabon ofishin sa ya tsunduma ba dare ba rana,yana ta shirye shirye dan wannan karon aikin dayake so yy badon ya nuna cewa shi me gaskiya bane kawai,yana so ne yayi tsakanin sa da Allah ta inda zai tabbatar ma aliu cewa bazai taba mancewa da halaccin daya masa a rayuwa ba
Ranar da aliu zai dawo nigeria aranar ramat ta nufi lagos abunta
Inda hamida ta shirya tsaf ta nufi gidan inna dauko yarta jud
[7/31, 1:11 PM] SURAYYAHMS: _PLS DO NOT READ IF YOU DO NOT PAY......_
*Wanda ya fitar tsakanin sa da wanda suka biya ne domin hakkin su ne*
09...Acikin baccin Ganin kanta take awani irin yanayi mai tada hankali ta tsinci kanta babu kaya tana wasu irin abubuwa ko ta rika jin duk jinin jikin ta ya dau dumi..
Daga haka da ta budo ido ayayin da numfashin ta yake sama sama,wasu makalallun hawaye ne suka sauko a brain dinta tanajin she have no choice than ta fara shafo kirjin ta dakan ta tana kama nippls din ta tana murzawa,cikin yanayin lumshe idanuwa da rudani haka ta daure tanayi har ixuwa kasar marar ta,daga nan bata sake sanin komi ba sai da taga tayi makan ta kaca kaca da ruwan maniyyi tayi lamo tana jin saukar sa akasan ta,nishi me wuyan fidda kansa take saukewa tana hauwawan numfashi,..
Dankwalin ta ta jawo ta dan killace jikin ta dan Kayan dake jikin ta tuni suka yi garin su,da kyar ta sauko daga kan gadon Pant din ta da bra ne a kusa nan inda take shirin tsugune tana dan dada shafo kanta da hannayen ta ahankli,da alama bata gama samun nitsuwa hakan bai ishe ta ba sai ta kunna wayarta tahaura net video www.red web ta samo loud african toty porn ta dhiga kallo,sunayi sai ta lumshe idon ta tayi tsam karar nasu na qamsar da ita har sanda ta cimma burin ta
Kwanciyar minti talatin tayi akassa tana maida numfashi,Daga haka kuma ji take ta tsani rayuwar ta kuka ta fashe da shi sosai tana jan shessheka bata tsaya ba sanda aka kira sallan asuba ta farko..
Haka ta daure ta kimtsa bata daddara ko ta karaya ba tayi sallahn ta tsaf
Dan malamin su yakan yawan cewa a duk mummnan halin da ka tsinci kanka aciki muddin kana iyayin sallah toh wata rana zai zamu tarihi arayuwar ka
Sai da abdul ya bar rayuwar ta tafara jin kamar shes cursed,azaba ne kawai dan abun yana fin karfin tunanin ta,yanzu ne tasan cewa kwantar da sha'awa ba abu mai sauki bane,kwala kirar inna ya katse mata tunani gaban ta saida ya tsinke
A gurguje ta sako hijabi ta amsa da naaam,gaban ta na faduwa ta dauka ko tayi wani laifi ne ashe abban ta ne ya ke neman ta awaya su gaisa.
Ai kuwa da murnan ta ta amsa suka gaisa yana tambayar ta lpyar ta,kewa da kauna dake muryan sa saura kiris ya sata kuka,ina kewar ka abba..sai yace jud kiyi karatun kinji?abba na aiki ne amma zanzo kinji yata?hawaye take saukewa batare da ta amsa ba,amma daga ya tunasar da ita fa'idan zaman ta anan din sai taji wani sabon karfin gwiwa, wani bin sai taji ta soma cire ranta ga komawa gida har takan kawo cewa hala sai ta kammala uni ta same miji anan kafin asallame ta a gidan innna
But kanta ne ya dada daurewa yau cos The same day data fita schl during break saiga Hjy hamida ta zo schl din nasu..
Da wasa wasa amma jud sakaliya ce wajen maman ta
Duk da yanayin hamida na nuna komai ba komai bane akan neman duniya,amma tamkar rayuwan ta haka take daukar yarta a zuciyar ta.
She loves her soo much,sonda da mijin ta bata tabayi masa ba
Anan suka gana batawani dade ba take gaya ma jud cewa ta shirya kayanta duka acikin watan nan zata zo ta dauke ta su koma gida tayi mata alkwari..
Hamida har yau bata dena kulla kullen ta da ramat ba akan daukar fansan rabata da jud da akayi ba
Abun yaci mata rai matuka,itada take so yarta ta zamo zinariyar mace yar kwalisa me qamshi,gogaggiya shine za'a rabasu kuma akaita tayi rayuwa cikin al'majirai?
She neva complained abt her dresing now,sabida tasan inna dama muddin kana karkashin ta to dole ne seka saba da sanya manyan hijabai.
Thats not how she want her jud,duk da kyanta tana alfahari matuka da kyaun yarta,for whateva reason bata so tayi wasting wannan daman,aranta tasa dole ne jud ta zamto babban mace wanda data doso gaban maza sai zuciyar su ya yi rass sun kyasa,tana so yarta ta zamo me matsayi da tasiri,iya kwalliya,jan aji,tsafta da qamshi iya tafiya,da uwa uba iya magana
Wayannan sune manyan darusan da
Take so ta dora yarta akai,kuma ayanzu haka batajin fargaban komi dan kuwa sun shirya tarkon su tsaf jira kawai alhj abubukar ya fada..
Bayan sati biu da faruwan haka,alhaj abubakar na zaune yana kan shirye shiryen sa kwasam ga sakon gayyata ta iso gare shi daga ofishin hukumar tantace kwangilar da aka bashi...
Da hamdala ya karba yana mararin
Abun aransa,ayayin da hamida take kallon sa tana murmushin keta.
*KUDI..kumbar susa*
_YADDA AKE BIYA,HOW TO SUBSCRIBE,plus payment details_
_FARASHIN SA👇🏿_
#300 naira ne
#450 naira for VIPs
*1- Biya Ta bank acct*
_Use👇🏿_
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*2.MTN RECHARGE CARD OR VTU TRANSFER👇🏿*
*08060712446*
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*3:yan kasashen