Showing 48001 words to 51000 words out of 268365 words
Chapter 17 - Tana Tare da ni complete book document .txt
Shiru yayi kamar wanda bareyi magana ba sannan cikin muryar sa me dad'i yace, “okay so wannan aikin is a second choice to you, sanda kika rasa wancan zakizo nan. I don’t need you yanzu na samu wanda ke had’amin coffee. Take her out” yace da securities d’in.
“Mr. Fauzi please I beg of you dan Allah karka korani, I'm badly in need of this job.”
Agogon hannunsa ya duha “I will have to think about it yanzu haka inada meeting in zaki zauna kijirani zuwa 12 zan dawo then se inyi deciding ko zan baki aikin ko baran bayar ba.”
Wani sanyi Fannah taji a ranta dukda kuwa bawai aikin ya bata ba considering yace zeyi but still she is thankful. “Nogode Mr. Fauzi thank you so much zan jiraka.” Kallon ta yasake cike da rainin hankali sannan ya fice. Harara receptionist d’in ta watsa ma Fannah ita so take kar Fannah tasamu aiki anan da kyantan tannan tsab zata iya juya ma Boss hankali. “Toh ai ba tsayuwa zaki tayi nan ba ga kujeru can sekije ki zauna ki jirasa Allah sa bawai kinzo bane ki mana snatching boss dan ki sani yafi k’arfin ki.”
Murmushi Fannah ta mata, “karki damu I have no intention of doing so, kema kin fad’a Boss naku yafi k’arfi na kinga ko ba ruwa da shiga harkansa.” Wucewa tayi ta zauna kan d’aya daga cikin kujerun. Haka tata zama a wajen har tayi bacci ta tashi, har shabiyun tayi Anas be dawo ba. Azahar nayi taje tayi alwala tayi sallah yunwa tasoma ji gashi bata da kud’i. Se k’arfe biyu Anas yadawo wani dad’i taji data gansa shiko yi yayi kamar be ganta ba sanda ya kaida elevator’n ya tura saurayin dake bayan san kan ya kira Fannah.
Hijabinta ta daidaita ta d’au jakarta sannan a sanyaye tabi bayan saurayin suna isa bakin elevator’n Anas ya sallami d’an nasa. Bayan ya bud’e elevator’n yashiga Fannah da be gayyace ta ba kuwa ta tsaya tana wasa da dogayen yatsunsa. Tsawa ya daka mata “well? Bara ki shigo bane kokuma se ya ruhu? Kin tabbata zaki iya min aiki kuwa? Banasan ana sani surutu.”
“I’m sorry.” Sid’ak ta shiga bada jimawa ba elevator’n ya ruhu. Haka kawai taji zuciyarta na bugawa ita kad’ai da na miji cikin elevator. Ko kallonta ma beyi ba elevator’n na bud’uwa ya fita tana biye a bayansa. Wani card ya ciro yasa a jikin k’ofan office da aka rubuta Mr. Fauzi a sama. Bayan ya bud’u ya shige ciki, itama haka. Suit na jikinsa ya cire ya rataya jikin hanger sannan ya k’arisa kan fankacecen glass table nasa ya zauna kan kujera tare da sakar dawata numfashin gajiya. Kujeran ya nuna mata a hankali ta taka ta zauna. Hijabi ne a jikinta amman sanyi takeji dan yadda Anas ya k’ure AC’n kuma da alama shi bayya ji.
“So seda kika rasa aikin ki na can zaki amshi nawa?”
Rasa me zata ce masa tayi, ba kallonsa take ba amman tanajin alaman idanunsa kanta. “Have we ever met?” Ya tambayeta dan shima yasoma ji kamar ya tab’a had’uwa da ita somewhere.
Take ta d’ago kai suna had’a ido ta kawar da kallonta a garesa sannan ta kad’a kai ai take ta tuna ya hanata using body language. “A’a” ta fad’a murya na b’ari.
“Okay So kin karanta catering related course ne a university?”
“A’a diploma nakeda a business admin.”
“Uhmmm!” ya fad’i yana giad’a kai. “So are you ready to work for me?”
“Yes I am” tabasa amsa take.
“Nice” yace nanma yana giad’a kai. “Mesa kikazo office d’ina, dana baki card na ce miki nayi ki kirani bawai kizo ki sameni ba.”
“I’m sorry Mr. Fauzi amman na kiraka har kusan 4 missed calls baka d’auka ba.”
“Saboda kin kira ni time dana ce kar ki kira” ya amsata a takaice. “Ki kiyaye banasan ana sab’a min. So fad’a min nawa kikeson albashin ki ya kasance?”
“Sir ni ko nawa kabani muddin be gaza N10,000 ba zan amince.”
“Okayyy I will make it N100,000.”
Ido wururu wururu ta zaro “N100,000 sir? Gaskiya yayi yawa karya zamo kamar ina cutanka-”
Katse ta yayi “kinga da wannan halin bara mu shirya dake ba ko million na yanka miki albashi ba ruwanki bana san shisshigi ki tsaya a inda Allah ya tsaida ke clear?”
Miyau ta had’e “yes sir I’m sorry. Nagode.”
Hannu ya d’aga da alaman a’a. “Ba’a min godiya. Inada rules sosai in zakiyi aiki a k’ark’ashi na which I have to tell you dan ki kiyaye. Na farko kamar how I told you duk lokacin da nakeda buk’atan shan coffee zan kiraki and zaki bar duk wani abinda kikeyi kizo ki had’a min, clear?”
Kai ta giad'a “Yes.”
“Good, na biyu banasan shisshigi duk abinda kika gani inba wai nace kiyi magana bane baruwanki aikinki making coffee ne kawai, clear?”
Nanma ta giad’a kai “yes.”
“Na uku banasan yawan kallo, aiki kikazo yi ba kallo na ba. Ki kiyaye, clear?”
Fannah ji take kamar ta k’urma ihu wai mesa wannan Anas yake haka ne? “Clear?” Ya sake tambayanta.
“Yy..yes sir.” Ta amsa sa.
“Na hud’u ba late coming ko minti d’aya karki k’ara kan time danake buk’atar zuwanki and last but not the least obey all my rules. Nakega for now wannan sun isheki.”
“In shaa Allah sir zan kiyaye duka rules naka thank you.”
“Kin karya d’aya ready banasan godiya.”
“I’m sorry.”
“You better be” yace ba tare da ya kalleta ba, duban cikin wasu files dake kan table nasa yake “gobe zaki fara aiki.” Bayan ‘yan mintuna ya d’ago fuskarsa yaga Fannah zaune kan kujerar har yanzu tana wasa da yatsunta. “Well? Me kikeyi har yanzu? You’re dismissed ko komai ne se an riga fad’a miki sekace karatu?”
“I’m sorry” tace. So take ta tambayesa alfarma amman kuma tana tsoro kar yace tacika tak’uri da rashin godiya.
A hankali ta mik’e har takai bak’in k’ofa sekuma ta kasa fita tasan inba Anas ba bata da wanda zata nema alfarma gunsa ya bata a yanzu, dubu goma take nema ta gama biyan kud’in asibitin Baba. A hankali ta juyo ta k’arisa gaban table nasa ta tsaya ba tare da tace komi ba dan bata san ma ta ina zata fara ba. Sarai yaji tsayunwanta kansa amman yak’i d’aga kai se files dake gabansa yake ta dubawa can da kallon da take masa ya ishesa ya d’ago kyakkyawar fuskarsa tare da kafa blue eyes nasa kanta. Take ta sadda kanta k’asa. “I thought na fad’a miki banasan ana kallonna haka ko?”
“Kayi hak’uri” ta fad’a a takaice ba tare data d’ago kai ba.
“So me kike min tsaye akai? Ko bodyguard kikeson na baki? Nace you’re dismissed zaki iya tafiya.”
“Mr. Fauzi dan Allah kayi hak’uri nasan banida right da zan tambayeka wannan alfarma amman kayi hak’uri please ina buk’atan kud’in ne sosai.”
Kallonta yake cike da mamaki. Papers na gaban nasa ya rufe tare da had’e hannunsa biyu k’ark’ashin hab’ansa yana kallonta. “What are you saying? Zo ki zauna” yayi gesturing nata. Bayan ta zauna ta soma kamar haka;
“Mr. Fauzi mahaifina ne baida lafiya nagama biyan kud’in magunan sa sauran 10k sekuma na rasa aikina yau kusan sati kenan ‘yan asibitin sunce in ban biya ba zasu iya sueing d’ina court. Please taimakon ka nakeso.”
Kallonta yake amman sede wannan karan kallon bana tsiya da rashin mutunci kamar yadda ya saba ba. Duk banzan hali irin na Anas when it comes to family ne yanada tausayi sosai. “Me zan miki kenan?” Ya tambayeta a hankali sekace bashi ba. Ita kanta mamaki question nasa ya bata dakuma yadda yayi tambayar. Kai ta d’ago tana kallonsa cike da mamaki samnan ta kau da kanta.
“Acikin salary na nakeso kayi deducting dubu shabiyar kabani please, in shaa Allah zan maka aiki me kyau ba fashi that I can assure you.”
Kai ya giad’a a hankali. Drawer’n gefen damansa ya ciro bundle na d’ari bibbiyu da d’ari biyar-biyar ne ciki na d’ari biyu ya ciro tare da rufowa. A gabanta ya ajiye. Ido ta zaro “sir-”
Nan ya katse ta “take it, kije ki biya kud’in asibitin mahaifinki dashi Allah bashi lafiya.”
“Sir thank you so much but dubu shabiyar ma ya isheni banason in k’arasar da kud’in duka kafin wani watan.”
“Ba baki nayi dan in cire daga salary’nki ba nabaki ne a matsayin taimako so you can go now.”
Mamaki ne yacika Fannah tama rasa ta ina zata soma masa godiya.
“Jazakallahu khairan Mr. Fauzi nagode sosai.” Kai kawai ya giad’a mata dukda kuwa baisan godiyanta. Ta tashi zata tafi ya tsaida ta “before you go inasan ki had’a min coffee.”
“Okay sir amman-”
Katse ta yayi “just shut up!” Ya daka mata tsawa. Har tsakiyan kanta tajiyo wannan tsawa wai ace yanzu mutum yagama magana da hankali kuma seya soma masifa. Tana kallonsa ya kira wani a waya bayan ‘yan mintuna wani d’an saurayi yashigo. “Yes Boss.”
“Uhm Yusuf ka kai ta kitchen ka jirata ta had’a min coffeen seka kawo min kekuma daga can sekiyi tafiyan ki bainda number’nki by 4:50PM ki kirani saboda inyi saving.”
“Okay Mr. Fauzi in shaa Allah zan kiraka.”
“Allah sa dan in kika manta kika kirani before or after the time a bakin aikin ki. Off you go” nan suka fice tare da Yusuf zuwa kitchen.
*© miemiebee*
beeenovels.mywapblog.com
[12:48, 12/18/2016] +234 903 612 6826: •° ★°•❣🎀❣🎀 •°•★•°• °•★•° °• •°
°•°
*TANA TARE DANI...*👫
❣🎀❣🎀❣
*_written by miemiebee👄_*
2⃣2⃣
Ta kai kusan minti biyu tsaye kansa tana nazarin abin yi, chan ta shiga d’akinsa tafito dawata sweet pillow dashi ta riga tura kansa dashi har sanda ya fad’a ya kwanta kan kujeran da k’afafunsa k’asa. Nanma ta juya zata fice ta sake dawowa, tasan inta barsa haka kunkuminsa ze iya masa ciwo kasancewar kujerar dogo ne, tunanin ya zatayi ta mik’ar dashi take. Ido kawai ta rufe tana “astaghfurillah astaghfirullah astaghfirullah” ta d’aga dogayen k’afafunsa ta ajiye kan kujerar duk se bacci yake me uban nauyi ko jin abinda ake mai baiyi. Takalmansa ta cire masa.
Bayan ta koma d’akinsa ta d’auko masa pillow, nazarin ya zata sa kansa kai take amman takasa, ganin ba mahilicci se Allah kawai nan ma ta rufe ido tana “astagfirullah” ta d’aga kansa, lis hannunta yashige cikin wavy long hair nasa me uban laushi, bayan ta aza kan nasa kan pillow’n ya cigaba da bacci abinsa a hankali. Kallonsa ta tsaya yi sam sekace ba shiba in yana bacci, sam bara’a ce shine me masifa da cin mutunci ba, he is looking so innocent in yana bacci.
Fita tayi daga office nasan ta sauk’o k’asa can ta hango Yusuf nan ta nufa wajensa yana ganinta ya kira sunanta. “Fannah bade tafiya zakiyi ba?”
“A’a” ta kad’a masa kai. “Mr. Fauzi yana bacci.”
Ido wuru wuru Yusuf ya zaro. “Bacci? Kin masa wani abu ne?”
“Mesa kace haka?” Juyawa yayi left and right ganin ba wanda ke zuwa sannan yace, “a iya sani na Boss baya bacci a office fashe an b’ata masa rai seya sha abinda ya saba sha dan ya gusar masa da b’acin ran.”
“Kana nufin haka yake always kullum yana sha?”
“Ehh amman kija bakinki kiyi shiru kinga kap nan ba wanda yasan yanayi nima dake abokin k’aninsa ne saisa na sani.”
Cike da mamaki Fannah ke kallonsa “amman ko kasan dalilin dayasa yake shaye shayen? Naga ba abinda Mr. Fauzi ya rasa kyau, kud’i mesa zena shaye shaye?”
“Shhh! Fannah kinsan in aka ji muna wannan magana firing namu za’ayi.
Nide iya abinda na sani shine yanada horrible and terrible past, ance past d’insa ne yasa yake duk wani abinda yakeyi yau, dakuma mutuwan da Babansa Mr. Muh’d yayi a hannunsa. kika lura Boss baya dariya, murmushi ma se in takama.” Kai Fannah ta giad’a nufin tagane inda ya dosa.
“Allah sarki amman baka da idea mene ne yafaru a past nasan ko mutuwa wani ya masa?”
“A’a Fannah abinda nasani de wai mahaifiyarsa has something to do with it.”
“Ayyah” Fannah tace “toh shi be iya rungumar k’addara bane?”
“Ai da ya iya da bare na yin abinda yakeyi ba. Kinga lets keep quiet kar a jiyo mu yanzu ayi waje damu.”
_3 hours later..._
Da misalin k’arfe 11:30AM zaman kad’aici ya isa Fannah, Yusuf ya wuce 4th floor yana aiki. Tashi tayi daga inda take zaune ta wuce office na Anas a hankali ta bud’e k’ofar dan masa sallama zata tafi. Yadda ta barosa haka ta samesa. K’arisawa tayi ta d’au jakarta dadai tazo fita seta tsaya kansa tana kallonsa tana tuna abinda Yusuf ya fad’i mata nan Anas ya bud’e blue eyes nasa suna had’a ido ta kau da kanta cike da kunya. A razane ya mik’e ya zauna yana tuna abinda ya faru. Kafin tace “ni zan tafi” ya riga ta fad’in “me kikeyi anan?”
Baki na b’ari tace “ta..tafiya zanyi nazo d’akuja jakata ne.”
“Tafiya zakiyi? Da izinin waye? Wait! Ma tukun” Ya tsaya ya kalli k’afafunsa ba takalmi. A gefe guda yagan su. “Waya baki izinin tab’a ni har kicire min takalmi? Wait wannan pillow fah? Waya baki legal right da zaki d’aga min kai ki aza kan pillow?”
“Ss..sir” tayi i’ina “I’m sorry.”
“Ina kuma kika kaimin bottle na giyan dake hannuna?”
“Sss... sir I’m sorry.” Ta fad’a kanta a k’asa.
“Meaning?” Ya tambayeta a takaice.
“Na zubar.”
“Kin meh? Kinsan ko nawa na saya?”
“Kayi hak’uri dan Allah.”
“Ba nasan jin komi d’au jakanki kibar min building you are fired.”
“Sir plea-”
Katseta yayi “Now!” Ya daka mata tsawa. Fannah bata san sanda ta fara kuka ba, “sir dan Allah kayi hak’uri it won’t ever happen again karka koreni please.”
“Then ki dena min shisshigi.”
“Nadena daga yau dan Allah kayi hak’uri.” Kai ya giad’a mata “you’re dismissed for today tunda hannunki is useless baraki iya aiki dashi ba.”
“Sir I can, in had’a maka coffee ne?”
Kai ya giad’a mata. Jakarta ta ajiye a yayinda ya zabura yashige d’akinsa to bathroom. Kafin yafito har ta had’a masa ta ajiye kan table bayan ha zauna ya jawo cup d’in yana sha yana aiki a laptop nasa Fannah kuwa kallonsa ta tsaya yi har yanzu maganan Yusuf ya tsaya mata a wuya so take taji mesa yake shaye shaye.
Ba tare da ya kalleta ba yace, “the next time kika sake kallona zan koreki daga nan.”
Ji tayi kamar ta nitse a k’asa. Da k’yar tayi k’arfin hali tace, “zan iya tafiya?”
Ba tare daya amsata ba yacigaba da abinda ke gabansa can Kacallah ya shigo ya kawo masa wasu files yayi signing. “Boss Mr. Nazeef ne yakeson ku had’u dashi akoi wani presentation dayakeson maka regarding project na building drawing d’incan nasan you’ll be busy through out wannan week amman dan Allah consider him na had’a muku appointment tun last 2 weeks yakeson had’uwa da kai.”
“Kacallah bareyi mu had’u dashi ba, I will be very busy through out this week kabari ko zuwa next week.”
“Boss kayi hak’uri please wallahi dak’yar nasamu na had’a muku please.”