Showing 213001 words to 216000 words out of 268365 words

Chapter 72 - Tana Tare da ni complete book document .txt

29 Aug 2024

44735

me zuba mata ido.


“Flower kinaji na?” cewar Anas. Cikin sautin kuka ta amsa “eh Habeebi.”
“Good kibar kuka kinji? And kiyi duk wani abinda ya buk’ace ki muddin be sab’awa muslinchi ba I promise I will let yo out of there, I love you.”
“Habeebi I miss you please karka d’au lokaci kazo ka d’aukeni, I don’t trust Ya Farouq dan Allah Habeebi.”
“Flower stop panicking and do as he says I will come in shaa Allah kinji? Kibar kuka zeyi affecting lafiyarki, I love you.”
“I love you too Habeebi, I love you so much.” Kafin Anas yasake cewa wani abu Farouq ya fisge wayan “time up!” ya sanar da Anas.
“Farouq please ka bata wayan I will pay you.”
“Nasani sede kakai limit naka na yau sekuma gobe if you are lucky.”
“Please Farouq.”
“Why being so insistant? Wallahi ka sake roqana baraka sake magana da ita ba mschw!!”
“Okay but please Farouq feed her kabata abinci kasan condition nata zama da yunwa won’t help.” Kallon faracunsa yake sannan yace, “aww! kana nufin wai shegen cikin dake jikinta?”
“Eh shi Farouq dan Allah feed her karka barta da yunwa.”
“Toh ai banida kud’in bata kalan abincin data saba ci a gidanka ka turo kud’i kamar miliyan d’aya haka se a siya mata abinci me kyau.”
“Okay I will do it, zanyi just kar ka barta da yunwa.”
“Naji kana cika min kunne zan maka sending acct details d’ina sauran ka b’ata a irgen kud’ina kaga tashin hankali” yana kaiwa nan ya katse wayar nan da nan yatura wa Anas acct details nasa ba tare da b’ata lokaci ba Anas yama PA’nsa magana akayi ma Farouq transfering 7 million yana zaune a gefen Fannah yana gasa mata bak’ak’en kalamu alert yashigo ta wayarsa bayan ya duba ya sakar dawani shu’umin murmushi “wifey mijin nakin nan baya wasa now you can have your lunch tunda ya cika alk’awari” wani number yayi dialing a wayarsa;
“Okay angama had’a dining d’in?”
“Eh Boss angama komai is ready.”
“Good!” nan ya katse. Igiyoyin da yabi ya k’ulle mata jiki dasu yabi ya sissince “tashi muje kichi abinci wifey.” K’in miqewa tayi cike da mugunta ya miqar da ita daga saman hannunta k’ara soai ta sakar haka ba tausayi yajata zuwa wani had’ad’d’en d’akin da aka tsara sa as dining room dogon table ne wanda aka cika sa dam da abinci kala kala wane (feast) kujeru biyu ne kad’ai a both ends na table d’in kujera d’aya yaja mata ya zaunar da ita sannan yakoma nasa shima ya zauna.

“Eat my lady duka wannan naki ne kichi babynki yasamu yaci shima kafin in rabaki dashi.”
“Ya Farouq mesa kake haka? Me na maka? Yanzu zakaso ache kanada sister sannan wani yana mata haka?”
Fork yakai baki “unfortunately banida sister so kichi abinci.”
“Kabani dalili d’ayan da zesa inchi wannan abincin, nasani ko kasa abinda ze zubar min da ciki aciki, banaso.”
“Wifey kinga karki min rashin kunya anan eat.”
“Barin chiba Ya Farouq dan Allah ka fitar dani daga nan ka kaini gida gun mijina please.” Banza da ita yayi ya d’au wayarta ya kira Anas ringing d’aya Anas ya d’ga “hello.”
“Mr. Fauzi”
“Na’am Farouq baka ga alert d’in bane?”
“Nagani kama Fannah magana tadena cika min kunne da surutu I might lose my patience and if that happens zaku iya rasa shegen ku.”
“Kabata wayar please I will talk to her.”
“Na fad’a maka ka riga kayi exhausting time naku na yau.”
“Nasani Farouq ka taimaka please.” Ido yama mutumin dake gefensan tare da miqa masa wayan yakai wa Fannah.


“Hello Flower please kichi abincin kinji? Ko kinason abu ya samu babynmu?” Kai ta kad’a wane yana kallonta.
“Kinaso?”
“A’a banaso Habeebi bansani ba koyayi poisoning abincin.”
“Beyi ba Flower in shaa Allah beyi ba kichi kinji? I’m coming for you I love you.” Bata samu tace masa she loves him too ba mutumin ya k’wace wayan.
Plate d’in ta jawo tayi bismillah sannan takai kad’an daga cikin pepper soup d’in kifin bakinta a hankali tasamu tad’an cika cikinta fargaba ya hanata k’oshiwa. Bayan sun gama ya buk’ace ta data bi bayansa. “Ya Farouq kai baka Sallah ne? Dukda bansan k’arfe nawa bane amman nasan Azahar da La’asar sun wuceni.”
“Ohh wifey ni ai banayi had’asu nake duka se isha zan yi amman tunda kince haka taho in rakaki” bejira tace komai ba yaja hannunta zuwa d’akinsu daya tanar masu har cikin bayin ya rakata “ko kinason kiyi wanka?”


“I wouldn’t mind tunda ba a cikin k’azanta ka d’aukoni ba” tabasa amsa tana me k’arewa bayin kallo mamaki ne yacika ta shin ina Farouq yasamu kud’i haka? Daya karanchi hakan seya murmusa “mamaki kike? Karki damu ba sata nayi ba bashi na karb’a kuma har na miyar musu da kud’in da Anas yaturon” sede har a yanzu bata bar kallonsa ba nufin bata da yarda ba.
“Wallahi kuwa wifey ko mamakin ya akayi nasan gidanku kike? LOL long story;”


_“Da barina prison yanzu sati biyu kenan bashin danaci na yi mana wannan siyayyan shine wanda Baba yayi amfani dashi yayi bailing d’ina kuma drugs ne source na kud’in. Inada wani abokin dake siyar da coccaine shine yabani bashin miliyan 5 dashi na aiwatar da komai. Bayan fitowana da kwana biyu na shirya tsaf naje Enterprise na Habeebinki namusu k’arya cewa business man ne ni ina kuma neman appointment dashi sam receptionist d’in ta hanani ganinsa saboda nak’i bata personal information akaina, me gadin wajen nasamu na tsara sa har seda ya fad’amin k’arfe nawa Anas yake tashi daga office anan ne nasamu nayi timing nasa bayan da aka tashi na biyosa anan ne na ga gidanku. Dalilin dayasa nasan rana kinfita kuma bada Anas ba kuwa itace yawan zama dana keyi a unguwanku ganin driver yazo ya d’aukanku naje na shirya nima, dawowa na yayi daidai da shigowarku achan na tsare driver bayan ya ajiyeki namasa tsinannen duka dan k’in bani had’in kai dayayi, seda nayi pulling masa bindiga ya yarda yakaini ciki. Dana jima da kashesa sede kuma naji anacewa security doors ne a gidan naku inba wanda yasani ba baya bud’uwa._ Any question wifey?”


Kai kawai take kad’awa tana tausayawa d’an uwan nata kalan rayuwar daya d’au ma kansa. “Allah shiryeka Ya Farouq inhar kaid’in me shiryuwa ne shikuma Moosa daka rufesa a d’aki so kake ya mutu ne? Ka tuna d’an Adam ne shima mejin yunwa.”
“Karki damu wifey your wish is my command yanzu yi wanka abinki cikin wardrobe akwai kaya seki zab’a d’aya ciki kisa, I love you.” Tsuka taja “wifey I said I love you.”
“I hate you Ya Farouq na tsaneka.” Bakinta ya maquro “what did you say?”
“I said I hate you, ka sakemin fuska mugu kawai” tahau kai masa bugi.
“Quit it!” Ya daka mata tsawa. “Kin d’au wasa nake ko?” Hannu yasa ya yage mata hijabi tun daga sama har k’asa kafin ta hankara ya had’a ta da bango tare da kai hancinsa wuyanta yana wani shunshuna mata jiki. Hannayenta daya matse jikin bangon take ta k’ok’arin k’watansu amman takasa. “Ya Farouq dan Allah kabari” ganin yasoma wuce gona da iri ta qurma wani irin ihu dukda haka be dena gudanar da abinda yayi niyyah ba dabara ce ta fad’o mata k’afanta ta d’aga ta saita daidai abinsa takai masa bugi da k’arfi wani erin k’ara ya saki cike da azaba take a wajen ya durk’ushe anan ne tasamu ta k’wata kanta tare da d’ago hijabinta tana kare k’irjinta dashi.





*© MIEMIBEE*


beeenovels.blogspot.co.ke
[12:58, 12/18/2016] ‪+234 903 612 6826‬: •° ★°•❣🎀❣🎀 •°•★•°• °•★•° °• •°
°•°
*TANA TARE DANI...*👫


❣🎀❣🎀❣


*_written by miemiebee👄_*

In dedication to *Aunty Sis💕*

8⃣2⃣











Anas besan lokacinda ya fasa glass cup dake hannun saba daga riqo tsantsan wani irin baqin kishin daya tokaresa jin abinda Farouq yama Flowersa, kasancewar fatar jikinsa bame k’arfi bane take glass d’in yamasa kaca-kaca da hannu. K’ara Ummie da Amal suka sakar ayayinda Abuu da Shettima sukayi kansa suna tattara broken glasses d’in. Idanunsa take sukayi wani irin wawan jaaa a yayinda zuciyarsa ke wani erin tafasa.
Amsar wayan Farouq yayi daga kunnen crying Fannah “Mr. Fauzi kaji ka gaskata zance na?” Cikin wani erin muryar da ban tab’a sanin Anas dashi ba yayi maganar “Farouq kaji na rantse I WILL KILL YOU WITH MY OWN BARE HANDS kawai kajira had’uwa na dakai.”

“Hohoho!!! Kafin ka kasheni nikuma zana kashe maka Flower I have to go kasan akwai aikin abortion gabana” yana kaiwa nan ya katse wayar koda Anas ya gwada kiransa back cemasa ake the number does not exist kasancewar Farouq ya karya sim d’in yakuma kashe wayar gabad’aya ya cire battery bare sake amfani dashi ba gudun kar ayi tracking nasa down. Haka yayi da wayar Fannah ma ya cire sim nata ya karya yakuma kashe wayan. Wasu erin zafaffun hawaye ne suka soma sauk’o ma Anas akan kumatu. Waje Ummie tayi da Amal ganin Anas na kuka again. Daidai Abuu ya bud’e baki zeyi magana kenan wayar Anas ya soma ruri Abuu nakai dubansa yaga Mami. Kafin ya d’aga ya kalli Anas ganin ko kad’an hankalinsa bai jikinsa ya d’aga wayar kawai.


“Hello Maman Fannah.”
“Assalamu Alaikum” tace.
“Wa’alaikis salam Abban Anas ne.”
“Ayyah ina wuni?” Ta gaishesa.
“Lafiya alhamdulillah” ya amsa.
“Ya kowa da kowa?”
“Duk k’alau.”
“Masha Allah nace ko Anas na kusa inason muyi magana ne da Fannah nayita kirar wayarta bata d’agawa.” Zuciyarsa yaji yayi dum! Ya buga yama kasa magana.
“Hello...?”
“Maman Fannah inason ki saurareni dakyau dan Allah kuma kisani muna kan bakanmu na neman Fannah baramu tsaya ba semun sameta.” Gaban ta taji yayi mumunar fad’i.
Bayan salatin data sakar cike da tashin hankali tayi k’arfin hali tace, “Abban Anas meya samu ‘yata dan Allah?”
“Ki kwantar da hankalinki please, ‘yar ki Fannah ta na wajen Farouq yanzu haka as we speak...” Nan ya kwashe labarin komai yabata. Salati take alokaci guda idanunta suka ciko da hawaye.
“Yaushe Farouq da mahaifinsa zasu fita harkar Fannah subarta taji dad’in rayuwa? Me tayi musu?” Hak’uri Abuu ya riga bata sannan daga bisani ya katse wayar.


“Anas ka kwantar da hankalinka kaji?”
“No Abuu I can’t.” Ya fad’a rai a b’ace. Hannunsa daya yayyanke Shettima yayi yunk’urin tab’awa “don’t touch me Shettima just leave please both of you dan Allah kufita min a d’aki am sorry please.” Kai kawai Abuu ya girgiza he understands exactly what his son is going through.
“We will Babana zamu bar maka d’akin just behave yourelf, Shettima mu fita.” Nan suka fice, hankalain Shettima ya matuqar tashi kasancewar yasan halin wan nasa sam be iya rungumar k’addara ba tsoronsa kar Anas yakoma shaye shaye irin na da. Bayan ficewansu Shettima Anas ya miyar da kallonsa kan hannunsa me zuban jini alokaci d’aya ya miqe yashiga bathroom sabon spirit ya bud’e ya bulbula kan hannun nasa k’ara ya saki sosai dan sharp pain dayaji,gritting teeth nasa yake dan azaba idanunsa matse gagam.
“Atleast I can feel kad’an daga cikin pain da kike feeling Flower, atleast you are not alone in this, atleast zan iya feeling koda half of your pain.” Fuskarsa ya d’ago yana kallon mirror instead yaga fuskarsa se fuskar Fannah kad’ai yake gani ciki, tunaninta duk yabi ya mamaye masa k’wak’walwa. Da tunanin abinda Farouq ya sake hitting masa k’wak’walwa kuwa besan a lokacin da ya shure kwalabai da robobin mayukan shafe-shafe da suke kan counter d’inba.

“Fannah *_TANA TARE DA SHI_* No! he can’t take away Fannah from me, Fannah is mine, Farouq I will hunt you down like an animal.” A fusace yabaro bayin besan a lokacin daya ciro wani dogon kara daga k’ark’ashin gadon sa ba yasoma fashe fashe daga kan TV, dressing mirror, hanged mirror ba abinda be fasa ba. Abuu dake parlour ne jikinsa yabasa ba lafiya ba agurguje ya bud’e k’ofar d’akin ya tarar da Anas d’auke da wuk’a yana kan tsaga tafin hannunsa se cize bottom lips nasa yake cike da azaba amman hakan be hanasa cigaba da gudanar da abinda yakeyin ba.


“ANASSSS!!!!” ya kira sunansa diabelievingly a yayinda su Ummie ke bayansa suna sakar da salati kansa Abuu ya nufa ya tsinka masa mari tas kukeju take Amal ta b’uya bayan Ummie. “Bakada hankali ne iyyeh? Whats all this?” Yayi maganar yana k’are kallo wa mess da Anas yayi wa d’akin.
“Ina ka kai hankalinka?” Hannu yasa ya k’wace wuk’an. Se anan Anas yayi magana;
“Abuu give me back kabani please, be kamata inbar Fannah kad’ai tana shan wahala ba kabani wuk’an kaga se muna feeling pain d’in tare.”
“Anas get your senses together kanajina koh?! What nonsense. Nasan wannan abu ne meh wuya amman hak’uri zakayi kamar yadda nayi nima da Ummiminku ta tafi ta barni, balle ma kai ba tafiya Fannah tayi ba kidnapping nata akayi kuma in shaa Allah zamu sameta meye amfanin wannan abubuwan da kakeyi iyyeh? It has to stop!” Ummie ce tasa baki;
“A’a Ya Ibrahim kamishi uzuri, wannan tsaka che me wuya shi kad’ai yasan yadda yakeji kaima kasan how it feels like. In zaku bani dama kufita ku barni dashi” nan ta k’ariso cikin d’akin da Amal biye da ita batare da Abuu yace komai ba yafice haka Shettima ma. “Amal kema bisu.”
“No Ummie please kibarni in zauna da Ya Anas” dagudu taje ta rungomoshi tana hawaye. “Ya Anas in shaa Allah zamu samu Fannah wannan mugun Farouq d’in bare mata komai ba, bare mana harming baby ba because we love our baby ba?” Sam be amsata ba kai kawai ya gyad’a mata daga baya a hankali nan da nan Ummie ta gyara masa kan gado suka hauro dashi ita da Amal. D’akin tashiga tattarawa ayayinda Amal ta aza kan Anas a cinyointa tana shafa gashin kansa a hankali bayan ta tare jinin dake d’iga daga hannunsa da tissue. Bayan Ummie tagama kimtsa d’akin ta taho da bowl d’auke da towel ciki d’an k’ananun yankan da Anas yajijji a jikinsa agarin fashe fahsen dayayi dakuma yankan dayaji wa kansa ta goggoge tayi treating masa cikin k’ank’anin lokaci ta kimtsa sa.


“Zakaci abinci Babana?” Ta tambayesa shiru yayi be amsata ba hakan ya tabbatar mata baya jin yunwa. “Amal taso mu basa waje kinji?” Seda ya bari Amal ta mik’e sannan ya rik’e hannunta “ki zauna kinji Angel, don’t leave me too.”
“Ya Anas I will never leave you *_INA TARE DA KAI_* kamar yadda Ya Fannah ma take *_TARE DA KAI”_* calming and soothing wors masu kwantar da hankalin d’an Adam Amal ta riga furtawa yayanta tana sake tabbatar masa dacewa Fannah tasa ce kuma zasu same ta, shi ya jasu sallan isha sam yak’i barinta ta fita daga d’akin cemata yayi a d’akin yakeson ta kwana ita akan gado shi kan couch***


Baa tare da b’ata lokaci ba Mami tasamu Baba ta gaya masa halin da ake ciki hankalinsa yayi matuk’ar tashi tuni Afrah da Aiman suka soma kuka Mami na mara masu baya. Ya Khaleel Baba ya kira sam munafikin Allah ya nuna masa besan halin da ake ciki ba ce musu ma yayi rabonsa da Farouq sati d’aya kenan yanzu.


Suna gama wayar ya kira Farouq ya sanar dashi. Dariyan bosawa Farouq ya sakar “barsu Baba basuda hankali ne karka damu inada miliyan 2 yanzu sauran miliyan uku daga nan se muyi proceeding plans namu”
“Kayi daidai Farouq danko Fannah taka ce tun kana d’an yaro kake santa.”
“Maganar ka dutse Baba will get back to you later” nan


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login