Showing 87001 words to 90000 words out of 145917 words
Durbuce haka ya sake kamkameta yana fadin"Shikenan is ok..Daina kukan na amsa Laifina..!
Ina bata ma jisa ba kuka take har da Shessheka sai ya fara tunanin kukanta ba na iya fushinsa bane akwai wani abu cikin wata irin murya yace"Uhm fadamin me ya faru..?
Cikin kukan Amina tace"Ka da ka hanani kuka ka barni nayi..Nayi watanni ina fama da nauyi acikin kirjina bansan kafadan da zai tallafamin in yi kukana sai yau..Don Allah yaya Danmallam kar ka hanani kukana.. abu mafi ciwo da Mamanmu tamin arayuwata na iya Tsawon rayuwata bata barni nasan Dadin Uwa ba..Yaya..YAYA bata taba sanin jin dadina ba sai akasin haka har ta koma ga Allah ya kake so nayi..?
Taya zan manta wannan zaluncin Datamin.?anan zuciyata ke min zafi kamar zan mutu..!
Tafada tana gunjin kuka Lokaci Daya tana Dora Hannunsa saman kirjinta Wani Tsausayinta da sonta da baisan ma akwai aransa ba ya taso ya fara share mata hawaye da Hannayensa yana Fadin"Ki yi kuka ammh kadan bamai yawa ba kin ga dai bake kadai bane ko..?
Bazan yafe ma kaina ba in wani abu ya Sameki keda abunda ke Cikin ki ba Amina .!
Amina ta kamkame Hannayensa tana Cigaba da kuka kamata yayi rumgumeta yana fadin"Ki yi kukan dai kadan na Samun saukin zuciya Kafadata da kirjina da Hannayensa zasu miki garkuwa har Abada..Kiyi hakuri ki ma yaya addu"an Allah ya jikanta kuma ni nasan har ta koma ga Allah addu"a take miki bazata taba aibataki ba. !
Jin haka yasa ta kara barkemai da kuka Tana fadin"Shikenan sai a barta ta kashemana uwa kuma tana zaune lafiya..?
Hannunsa a bayanta yana shafawa yake fadin"A"a ai Allah ne zai fara mata hukunci da ita da duk wanda suka hada hannu wajen kashe rai Amina..Duk da munsan Allah ne mai kashewa kuma ya raya ammh su sun zama Sanadi in har sun aikata wannan girman laifin Allah bazai bar su cigaba da zalunci ba sai ya Tona musu asiri kowa ya gansu sannan zasu yi rayuwar kaskaci domin hakkin Rai bazai barsu ba..!
Amina tace cikin kuka"Insha Allahu sai sun Dai'daita aduniya sai sun wulakanta..
Ganin tana neman fita Hayyacinta yasa ya Dago kanta sai ji kawai tayi ya Toshe bakinta da nashi Lokaci daya ya fara sumbatarta kamar Allah ya aikosa cak ta nemi kukanta ta rasa Ta waro ido tana kallonsa shima ita yake kallo yana jin yadda zuciyarta ke faman Bugawa tare da nashi Amina bazata iya ture wannan lamarin ba,Bata san sadda ta lunshe ido ba ta tallafi Hannayensa domin taimakamai shi kanshi yayi hakan da niyar ta natsu sai gashi ya Zarce bai sani ba Daga baki ya koma ya rikice yana Taba duk inda Hannunsa yakai mamakin jin yadda hannunsa ya Cika da kirjinta yake yi Cikin Fitan hayyaci yace"Amina sun kara girma k'wai na mai kyau ne..Aminana ta tashi daga mai Nonon lemon tsami ta koma na kankana .!
Yana fada yana damukansu Amina ma jinsa ai ba baka sai kunne Tana karban wannan sakon sosai fiye da Tunaninta duk da na farkon haduwarsu bata fahimci komai ba saboda farko ne alokacin Sannan abun da ya faru ya faru ne dukkansu batare da sun tsammanci Faruwarsa ba.
Shiyasa wannan karon bata san ta Saki jikinta ba,Kuka kuwa Tsab ya tsaya ta nemesa ta rasa tana jinsa yana mgana sama sama bata ma fahimcesa ba sai kara shigewa jikinsa take yi kamar wata mage neman rasa natsuwarsa yake yi domin wata irin bukatuwan kasancewa da Amina ne ya taso mai kamar an mai Tuni ya Tuna da gidan Aisha fa kuma kanwa take garesa yana kokarin Daidaita kansa yaji ana knooking da Sauri ya Raba Amina da jikinsa kasa Tsayuwa tayi sai ta koma ta zauna bisa gado ta juya baya shi ya yafa mata gyalen rigarta sannan ya bada izinin shigowa Ya Aisha ce ta shigo da Faranti shake da kayan kari Dan mallam ya tarbeta ya amsa yana mata sannu ta amsa Amina ta kallah wacce ko juyowa batayi ba sai yanzu kunya ya kamata na aikin data aikata.
Dariya kawai tayi Danmallam yace"Ina Aliyu..?
Aisha tace"Yana falo shi da Yakaka yana cin abinci naka ne wannan..!
Danmallam ya kalli Amina kafin ya kalleta yana fadin"ita fa..?
Ya Aisha tace "Ai bata cin abinci iri iren wannan ga wainar fulawanta chan Saude na soya mata. !
Sai alokacin ya tuna da Sakon Hajiya kai Tsaye yace"Kice ma Aliyu ya Dauko Sakon Hajiya da wata leda a Mota. !
Aisha ta amsa mai da toh ta fita tana Fita ya Zauna akasa ya tankwashe kafa yana kallon Amina kasa kasa Dariya ta basa ganin yadda ta kara juya baya baki ya rike kafin yace"bayan kin gama Damuka ni kuma miye na juya baya .!?
Ai tana jin haka sai ta kara juya baya kunya kamar ta nitse dariya yayi da sai da taji Sautinta aransa kuma fadi yake yaro man kaza.
Farantin yaja gabansa tea ya hada ya sha sai Dankali da kwai da yaci duk Amina na zaune ta juya baya Lokaci bayan Lokaci tana satan kallonsa sai zai juyo sai ta kauda kai shi kuma yana Lura da ita Dariya da sha"awa take basa. haka kamar bazata aikata irin abubuwan data aikata ba.
Sai da ya natsa sannan yayi Hamdala ya Ture farantin gabansa wayarsa ce tayi kara kidan Larabawa a gaban aljihunsa ya Dauko yaga Sakina ke kiransa satan kallon Amina yayi kafin ya Daga kira suka gaisa da Tambayan Hanya sai ta bama Sarood suka sauya Yare zuwa Labarci Amina tunda ya fara mgana ranta kawai sai ya baci yana Sauya yare ta mike fit zata fita Daga Dakin tana kunkuni tace"In dai akayi gulma ta dai ban yafe ba..!
Yajita sarai yasa ya rike hannunta tazo zata gifta ta gabansa tana Dagowa yana mikewa sai ji tayi ya kara rike hannunta gam yana kuma cigaba da wayarsa.
Sai ga ya Aisha ta shigo ta kawo leda babba Daya sai karama guda Daya ganin yanayinsu yasa ta fice da Sauri tana ma Amina sigina duka yana ganinsu.
Har ya gama wayar bai saketa ba sai da ya maida wayar aljihu yana kallonta bata san sanda ta ballamai harara ba Dariya yayi yana Fadin"kikace in anyi gulmarki baki yafe ba. ?
Ido ta Zaro Cikin mamaki tana Fadin"Ni..?
Kanta ya shafa yana fadin"Eh ai na jiki..Bama su san wajen ki zan zo ba..!
Amina ta tabe baki batayi mgana ba Cikinta ya shafa sannan ya Duka agabanta yana kallonta ita da Cikin kunya ya bata ta yi saurin kauda kanta Kansa ya kara jikin cikin yana Fadin"Assalamu Alaikum...Ana Abbuka!
Ya fada yana manna ma Cikin Kiss Sai ya bata Shawa"awa tana chan ta shagala da kallonsa sai da taji itama ya mata peak a kumatunta sannan ta farga ta Hura hanci ta tura baki Bai biye mata ba domin kada tasa ya aikata abun kunya.
Ledojin da Aisha ta shigo dasu ya Dauko ya kawo gabanta ya bata na Hajiya bayan ya fadamata daga Hajiya sai nashi yace Tsaraban madina da kayan bbys daya siyo suka Zauna akasa suna ganin kayan sun mata kyau matuka Amina sai Daga wani Overrol na Jarirai take yi tana Fadin"Ya Danmallam yanzu jaririn da zan haifa wannan zai shigesa..?
Yana Dariya yace"Sosai yara suna jariri basu da girma ba kina ganin su ba..?
Ta gyada kai tana Daga kayan nata ya Nuna mata yana fadin"Basu miki kyau bane .?
Ta amsa tana fadin"Wlh sun hadu nagode sosai kamar kasan bana sa atamfa yanzu sai dogayen riguna tun ina gida suka min kadan. !
Kallonta yayi kafin yace"Nagani kin tashi Daga kwaila kin koma Big mama. !
Kunya taji ta sunkuyar dakai suna Dariya.
Shi ya kwashe kayan ya maida mata aledan sannan ta bude na Hajiya ai bakinta sai yaki Rufuwa ta fara Cin ramar tana fadin"Wlh Daman ina ta neman abu mai tsami tsami Allah Sarki Hajiya..kwalkwal tayi zatayi kuka yayi saurin cewa"To miye abun kuka kuma.?
Keda kike da jidalin kuka..!
Sai tayi Shuru itsace cin rama cin Zogale gutsiran yalo gatsan goriba sai murna take yana ta kallonta Cikin sha"awa.
Kai tsaye yace mata"Kawayenki kawayen jidalin ki Hanne da Hamida na gaisheki..!
Amina ai sai ta Dagata da Ciye ciyenta tana fadin"Da gaske..?
Kai ya gyada mata yana fadin"Sosai ma..Har hira ma mukayi suka bani labarin Aminene ikon Allah..Har da Labarin Anty Sara mai Warin maza.!
Amina ta zaro ido tana Dariya shima Dariya yake yi yana fadin"Kinganki wlh bakya jin mgana Allah ya shiryamin ke !
Dariya take yi tana bashi labarin yadda Anty Sara ta Dinga kuka Data ji labarin an ce tana warin maza har fa irin nganar ta saida Amina ta kwatanmai kallonta kawai yake yi yana jin Dadin ganinta Cikin Farinciki.
Bai san Lokaci ya tafi ba sai da yaga biyu na rana yayi ya mike yace mata su yi sallah shi ya taimakamata ta mike suka shiga tiolet tare ta fara kama Ruwa kuma yaki fita tana tajin kunya ya kalleta yace"Ji min yarinya ke da na sanki Ciki da baya kina kwailarki ma..!
Ai bata kara mgana ba tayi Fitsari tayi Tsarki tayi alwala ya taimaka mata ta fito Shi kuma ya koma yayi alwala bayan ya kama ruwa shima,Tare sukayi sallah ya jasu jam"i suna Idarwa ya jawo Amina jikinsa ya fara Tabata haka kurum yaji yana Bukatar jinta akusa dashi ita kuma batamai gaddama ba ga karatun Ya Aisha ga mganar Aba data Zauna aranta tun ranar da zasu tafi yace in tamai gardama bai yafe mata ba.
Itama ta lula Cikn wata Duniyar sai karar wayarsa suka ji kamar Daga sama shi ya katse ma Umar hanzari bai saki Amina ba ya Daga kiran ganin Aliyu yana Dauka yace mai"Lafiya..?
Aliyu yace"Kai shehi kaji tsoron Allah..Gidan fa kanwarka kake..?
Ka shige kurya da yar mutane kana Lalubeta. !
Tsaki yaaja ya kashe wayar yana kallon Amina data boye kanta cikin kirjinsa Dagota yayi yana fadin"zaki bini Amina..?
Cikin wani yanayi tace"Ina..?
Bai mata mgana ba ya taimaka mata ta mike ya Dauko mata hijabinta Dake kan gado ya saka mata yasaka mata takalmi Daya gani bakin gado yaja Hannunta suka fita Daga Dakin.
Falo ba kowa Aisha na Dakinta ita da Usman Yakaka ta shiga Dakin Amina tayi sallah bayan Aliyu ya tafi Sallah Dakin Dake yammah acikin falon na Saukan baki.
Awaya Umar ya Kirasa yana Dauka yace"Fitomin da key din motarka..waje..!
Daga haka ya ja hannun Amina suka fita Daga falon bayan ya katse wayar.
Aliyu cikin mamaki ya fito haraban dan madaidaicin gidan yana kallon Umar Dake jiransa yana zuwa a bakin motar yaga Umar da Amina har kuma Lokacin yana rike da Hannunta.
Aliyu ya rike haba zai yi mgana Danmallan ya warce key din a Hannunsa Amina kunya ya kamata ta kasa Motsi hannunta yaja sannu har inda zata shiga mota bangaran mai zaman banza ya Danna wani abu jikin key din motar ta Bude ya bude mata ta shiga ya taimaka mata ya zagayo bangaren Direba zai shiga yana cema Aliyu"To na bar gidan kanwata sai ka hanani shakatawa da Matata..!
Daga haka ya shiga ya kunna Motar yayi hon megadi ya Bude masa get ya sulala waje ya bar Aliyu da baki sake yana yar Dariya afili ya furta"Shege Shehi..Ya dirkama yarinya ciki ya Lallabo zai kwashe romon..!
*Janafty**TFZB2021*
*Ki biya ki karanta cikin Salama kiyi ma girman Allah in baki biya ba kada ki karanta sannan kuma kada ki yada'ashi..Pay N500 via Jamila Umar gtb 0552179550 ko katin waya ta wannan lambar 09069067488*
Batayi mgana ba sai da taga sun fita Daga anguwan sun dauki Wani shararren Titin garin na Abuja sannan ta kallesa hankalinsa na wajen tuki tace"Ina zamu..?
Bai kalleta ba yace"In bazaki je ba kada na Takuraki sai mu koma..!
Kallonsa tayi sai taji bazata iya mai gaddama ba yasa kanta na kasa tace"A"a zan bika..
Mirmishi yayi kafin yace"Kinsan dai bazan cutar dake ba ko..?
Ta gyadamai Alamar hakane kai ya jinjina kafin yace"Good. !
Da haka basu kara mgana ba suna dai tafe kawai kowa da abunda yake sakawa aransa ba wani sanin garin Abuja yayi ba saboda shi bai yi Cikakken rayuwarsa anan ba gwarama Gumel da Dutse da Jigawa su zai ce yadan waye acikinta ammh banda nan sauran sai dai Ilimi da karatu su fitar dashi.
Cikin ikon Allah suna cikin tafiya yana Dube dubensa suka samu wani Hotel saman Hanya kai Tsaye nan yayi kwana ya shiga Cikin motar ya barta ya shiga bayan wasu mintina sai gashi ya Dawo ya bude mata kofar mota ta fito ya taimaka mata suka shiga ciki.
Daki mai lamba 206 ya kama musu Amina sai mamakin take yi tana faman kalle kalle tasan ai nan din Hotel ne domin ta karanta ajikin Sambol din kafin su shigo ita sai dai taji hotel a Littafi bata taba zuwa ba sai yau shi ya Bude Dakin yajata suka shiga sannan kuma ya sake rufe kofar ya jata har saman gadon Dake Dakin ya Zaunar da ita Lokaci Daya ya jawota ya Rumgumeta yana Sauke Numfashi.
Ai basai yayi mgana ba yanayin yadda ya fara aika mata sakonsa cikin gaggawa yasa ta Fahimci yana matse da ita ne tun suna zaune har ya jata kan gado bayan ya cire mata Hijabin jikinta Amina kan tayi lamo tana karban sabon karatun ya Danmallam gareta.
Bata dawo hayyacinta ba sai da tafiya da mika sannan ta fahimci karatun sai ta tuna wahalar data sha ranar farko sai ta fara kuka tana kokarin kwatan kanta ammh ina is too late a wajenta Domin alokacin kome zatayi bazai iya kyaleta ba sai dai yana ta binta a Hankali bai bari ya rasa natsuwarsa ba Duka ganin yanayin datake ciki.
Jin yadda jikinta ke rawa yasa ya kamkameta cikin kunnenta ya rada mata"Ki saki jikin ki Amina..Bazan miki da zafi ba..
Amina na Hawaye tace"Don Allah kayi hakuri wlh da zafi..Wayyo.!
Bakinta ya hade da nashi kawai ya saka kai sai dai ya sha mamaki yadda wajen ya koma ya Hade kansa sai da ya sha wahala kamar na farko sannan ya iya shiga Amina taji azaba na Ratsata awanchan ranar komai ya faru kamar a mafarki ne bazata iya tuna yanayin azaban ba ammh sai taji kamar wannan ya fisa zafi Dakewa tayi ta kwace bakinta anasa ta sakarmai kuka fadi take"Wayyo..Wayyo..Ya Danmallam kayi ma girma ka bari da zafi..!
Yana fizgar mganar sama sama yace"Shii..A hankali zan yi..baki ji ba .! Yake fada cikin fitan Hayyaci da Sauti daganan ya kara toshe mata baki da nata ya cigaba da kokarinsa.
Tun Amina na hawaye har ta bari ta koma tana sauke nunfashin azaba ba kadan ba tajiki Saboda Sau daya tasan harkan bayan nan kuma an Dade ba"a Hadu ba..
Danmallam wannan karon sai da ya More sosai ba kamar na farko ba,Sannan ya koma lallashi Amina na sharan kwallah ta juyamai baya tana Tura baki rumgumeta yayi yana bata Hakuri Amina tace cikin shakewar murya"Ina ta cewa wayyo da Zafi..ko ka jini sai ma awani Toshe ma mutum baki ake yi a hanasa kuka.!.
Sai tasamai kuka kara riketa yayi yana Fadin"To yi hakuri ban ji bane..Kuma ai nayi miki a Hankali ko..?
Wani Harara ta juyo ta makamai da yasa yayi Dariya har sai da taji Sautinta ya cusa kansa a wuyanta yana Shafa Cikinta Lokaci Daya yana Fadin"Allah yayi miki albarka Aminene..Nagode sosai Shukran. !
Haka yake ta sakamata albarka wanda albarkar dayake saka mata yasa ta yi Dauriya bata kara nuna Rakinta ba tare sukayi wanka duk kunyar Amina Danmallan bai biye mata ba shi ya taimakamata Tana sunne kai yana Dariya yace"Kina bani mamaki yarinya da tun kina Kwailarki nagama ganin komai..!
In yace haka kunya kamar tayi yaya shi kumyar nata ke basa shawa"a domin Sakina bata san kunya ba to har gwarama Sarood basu san kunya tana kara miki Daraja da soyayya wajen mijinki ba.
Alwala suka Dauro sukayi sallar La"asar atare suka koma saman gado suka kwanta suna Hira duk yawanci Labarin gida suke yi sai jin Dadi take yi yana mata Hiransu hanne ta Saki jikinta suna ta Labari suna Dariya ahaka ya kara shammanta ya kara sai da tafiya tatafi taso ta turje bai bata Dama ba da tana kuka ce mata yayi wai saboda wajen ya saba ne saboda Sakacinsa wajen bai goge ba sosai mamaki take yi haka ya Danmallan Daman yake bata sani ba..?
Zuwa Dare ta galabaita sai da yaga zata Faramai Ihu sannan ya kyaleta suka je sukayi wanka sai da ta shiga ruwan Zafi ta gasa kanta Tausayi ta bashi ganin yadda take tafiya ammh kuma albarka ta shashi har sai da ya fara bata Tsausayi sai ta Daina Raki Saboda bata so yaga kamar da gangan take mai kuka shi kanshi yasan ta gaji kuma tayi kokari dashi shiyasa ya kyaleta ko waje basu kara fita ba nan sukayi sallar Mangarba da isha"i suka yi Jam"i tare.
Oder din abinci yayi musu Amina dai Tea kawai tace zatasha yana kallonta yace"kina da shan zaki ko..?
Batayi mgana ba sai chan tace"Bazamu koma gida bane ya Danmallan..?
Yana gefenta yace"Kina so ki barni ki koma ne..!?
Kallonsa tayi batayi mgana kawai sai ya ji ta ja gemunsa Waigowa yayi yana kallonta cikin wani yanayi yace"Da zafi fa Amina. !
Tana dariya tace"Sha"awa yake bani..!
Kallonta yayi kafin yace"Da gaske .?
Ta dagamai kai Goga mata gemun yayi a wajen hancinta zuwa Kumatunta yana fadin"ai naki ne kiyi yadda kika ga dama dashi..!
Kallonsa tayi kafin ta batarai tace"Ba nawa bane ni kadai..!
Cikin mamaki ya Dago yana kallonta kafin yace"To keda waye..!?
Gani tayi ma ya raina mata wayau kawai sai ta yi mai Fuska ta juya mai baya kallonta yake yi yana auna Shekarun Amina tasan kishi..?
Bai samu zarafin mgana ba aka yi knnoking an kawo abunda yayi Oder Tea ne sai fatan dankali mai ruwa ruwa Tea din kadai Amina tasha yayi yayi taci Faten Dankali taki tace Amai Zatayi sai ta kyaleta.
Misalin Tara na Dare Aliyu ya kirasa a waya lokacin suna kwance da Amina tana kan kirjinsa kamar ma har ta fara barci a hankali ya Dauki Wayar Dake gefensa ganin Aliyu ne yasa ya Daga Aliyu Daga bangaran Gidan Aisha acikin Dakin da aka Saukesa Tunda dai Umar ya tafi da matarsa.
Yana Daga Kiran Aliyu bai jira cewarsa ba yace"ai ka kyauta..Ka daukoni Daga gida kazo nan ka barni a gantale kai kuma ka Dauki matarka kun tafi chan kana jin Dadin ka ni kuma ko Oho ko ka kira