Showing 78001 words to 81000 words out of 178062 words
Chapter 27 - MAR ADAMS BOOK 3 COMPLETE BY AYSHA BAGUDU.txt
daya ce mata komai ba dan bata isa ba.”
da sauri maryama ta shiga ta cire kayan ta fito zuwa office dinsa wanda zuwa lokacin mutane sun fara zuwa "good morning!!!ta furta tana zama sannan ta kallesu daya byn daya mr ATA fa ya amince da new desings din mu "me Kike qoqarin kice ya amince maryama cewar surayya maryama ta gyada masu kyau tana lumshe idanunta suna cikin haka sectray ta shigo "maryama !yes ma !gabadaya desings dinku sun kammala dan zaa fara shirin aiki akansa ?eh !ni dai nawa ya kammala har na shiga sabon aiki na sauran ne dai sauran kadan su qarasa madam some ta juya maryama tace “excuse me ma!” ta tsaya dan Allah idan zaa dinka kayan ayi kamar yadda na zana "okay ta fad'a tare da juyawa ta fita gabadaya kowa ya fuskanci aikinsa ."
******
Suna zaune mr ata ya shigo yana magana da some yayinda gabadayansu suna tsaye cike da girmamawa yana cikin magana wayar sultana ta dauki qara ya juyo ahankali yana mata kallon banza irin kallon da yake mata yasa taji jikinta ya dauki rawa qoqarin kashe wayar ta fara dan a dokarsa baa kiran mutun idan yana magana sannan mutun bai isa ya amsa kira ba ,ta dan saci kallonsa kamar yadda maryama tayi ,sultana ta aikata laifin amman gabadayansu zuciyarsu rawa take kallo daya zaka masu ka fahimci haka muryarta a hankali tace sorry sir "lumshe lumtsatsun idanunshi yayi ya cigaba da magana zamuyi qoqarin mu gabatar da new desings din nan in sha allahu idan kunci saa zaa da.. .."wani kiran ya sake shigowa ya katse masa mgn wannan karon qarara ake iya hango bacin ransa yaji kamar ya kifa mata mari ita kuwa idanunta ta kai ga kallon screen din wayar sunan Aunty abida tagani yana yawo numfashi ta sauke "ko me zan mata adaidai wannan lokacin "me Ke damun tunaninki ne sultana “?me zai hana kisa wayar a silet me yasa bakya yin abinda dan Adam yake ?”kalli maryama kwararriya ce a gurin iya zane amman kin ta'ba ganin wayarta na qara . koda yaushe wayarta na silet nan take maryama ta sha jinin jikinta ta fara zazzare idanuwa” to be your last warning nonsense girl kawai da batasan komai ba sai zallar shirme “yana gama fadar haka Ya juya ya koma office dinsa yana fita maryama ta dubi surayya da sauran matan tace “kuyi ku qarasa aikinku kafin ya sake shigowa ."
Sultana na fita ta kira Aunty abida tana dauka ta hau magana cikin zafin rai "me yasa kika daukar wayata ? taya zan dauka ina tare da ya Adam sister idan kinga abinda yayi min a gaban abokan aikina sai kin tausaya min” what akan me kenan “?nan ta shiga koro mata duk abinda ake ciki da new desings din da'a zaa gabatar batare da sanin kamfani ba na fad’awa sultan amman ban san me ye shirinsa ba dan har yanzu bai zo office ba bare naji yadda sukai da baba qarami .kice wannan yarinyar ta samu dama haka lallai akwai sabon aiki agabanmu shiyasa banason ayi aikin ba kuma wai dan banason cigaba yaya adam bane idan akayi nasara maryama ce nasara saboda ita ta kawo tsarin kinga dole zai Bata mahimanci arayuwarsa .”
“naji bari na kira Ibarahim naji ko yasan abinda Ke tafiya suna gama wayar ta kira yaya Ibrahim byn ya dauka tace "ka natsu da kyau akwai abinda zan fad'a maka very important sultana ta fad'a min tun last week a office anyi shirin gabatar da new desings batare da sanin kamfani ba” what”! ya furta da karfi yana mikewa tsaye cike da bacin rai me kike qoqarin fad'a min?” abinda muke gabatarwa duk qarshen wata me yasa zai shirya haka byn shine ya karfafa wannan dokar” wannan ba shirinsa bane shirin wannan tsinanniyar sabuwar maaikaciyar ce maryam ne sunanta ko maryama shiyasa nace nayi sauri na fad'a maka kayi duk yadda zakayi hakan bai tabbata ba ai wannan maganar dole sai baba yaji amman bari na bincika na gano gaskiya mgn yay discounting din kira.”
Mmn Sudais
[8/31, 11:25 AM] Safwan Libiya 2: 💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 25
daidai kugunta mr ata ya rike yayinda ita kuma hannuwanta duka suka sauka akan kafad'ansa saurin d'auke numfashi tayi cike da tashin hankali ta tsura masa shayayyun idanunta tana kallon cikin kwayar idanunsa, azababen kamshin turarensa ne mai sanyin dadi da bugar da zuciyar duk wanda ya shaka ya ziyarci hancinta, nan take zuciyarta da kwakwaluwarta suka soma amsar wani babban sako na musam man ,ajiyar zuciya kawai maryama ta dinga saukewa da sauri da sauri yayinda kwayar idanunta ke cikin nashi cike da matsanancin tsoro."shi din ma kallonta yake sai dai shi hankalinsa a kwance yake kallonta babu wata alamar tsoro ko firgice a tattare dashi, a inda tsoro da matsanancin firgicin ya bayyana akan fuskar maryama ,zuciyarta kuwa banda bugawa da karfi babu abinda take a sakamakon yanayin data tsinci kanta ciki mai wuyar misaltuwa, dan zuwa yanzu numfashinta ya soma barazanar d'aukewa sakamakon kamshin turarensa dake kai kawo a hancinta ."sun d'auki kusan minti goma suna tsaye suna kallon juna cike da jin wani yanayi na dabam a gabad'aya sansar jikinsu mai kama da shocking wanda shi daman ba sabon abu bane agurinsa itace dai ya zamewa sabon al'amari dan ba sai an fad'a maka ba ,kana kallonta kasan sabuwar shiga ce shiyasa azahiri yake iya hango tashin hankalinta ."
"Nana hauwa'u da mami ne tsaye suna kallon abun mamaki fitowarsu kenan daga parlour'n mami nã biyu domin kallon presentation wanda ita mami din da biyu ta fito tana son ganin sabuwar maaikaciyar adamcy'nta a natse ta cigaba da kallon adamcy'nta cikin wani irin yanayi wanda kwata kwata bata ta'ba ganinsa ciki ba sai yau ,sosai ta tsura masu matsakai tan idanunta ,yadda mami da nana hauwa'u ke kallonsu haka sauran ma'aikatan dake tsaye a parlour'n ke kallonsu cike da fargaba da tashin hankalin abinda zai biyo baya ,da'akace a office ne bazasu damu ba saboda norma normal suna ganin hakan na faruwa a tsakaninsu. yawon kallonsa gareta amman irin haka ma basu ta'ba gani ba wannna shine karo na farko da suka gani kuma ko haka zai faru sai a gidansu qarin tashin hankalinsu ma ganin yadda mami da nana ke kallonsu a firgice".
ahankali nana hauwa'u ta gyara tsayuwarta tana sake dafe bayan ashraf dake rungume a kafad'anta ta waiga inda mami ke tsaye jikinta na d'an kirma tace "mami ko kinga abinda na gani kuwa ?"ta tambayeta tana sake maida kwayar idanunta kansu mr ata qirjinta na bugawa ."
mami ma kallon diyarta tayi tace "auta na gani "wacece wannan yarinyar?"meye matsayinta a wajen yaya ?"nayi imani duk duniya babu macen da yaya zai yiwa haka cike da kulawa mami lallai akwai wani abu a kasa". numfasawa mami tayi tana sake maida kallonta garesu adaidai lokacin da suka had'a ido da maryama dake fuskarta na kallon kofar shigowa ne shi kuma fuskarsa na kallon step ne ".
da sauri maryama ta dawo haiyacinta tare da cire hannuwanta duka ajikinsa ta tsya tana wasa da yatsunta ."duk da batasan ko su waye tsaye ba amman zuciyarta ta gigita da ganinsu."sanyayyen numfashi ya sauke muryarsa a kasalance yace be careful I wil not always be there for you".ya fad'a yana lumshe mata lumtsatsun idanunshi ."shiru ne ya biyo baya kafin ahan kali ta gyad'a masa kai alamun taji sannan ta sake juyawa ta cigaba da tafiya cike da sanye jiki ,shi kuma ya juyo da niyyar ya dawo wajen client dinsa kawai yaga mami tsaye a bayansa tana kallonsa ."
Ahankali mami ta soma tahowa zuwa inda yake tsaye suna kallon juna inda sauran ma’aikatan suka bi bayan maryama zuwa sauya kayan jikinsu muryar mami a raunane ta soma magana "halan wannna yarinyar itace maryama ?"yayi shiru yana dubanta batare da yace komai ba dan bai san me zai fad'a mata ba ".adamcy ban ta'ba ganinka cikin irin wannan yanayi ba sau yau ,yayi taku d’aya yana gyara tsayuwarsa tare da tura hannuwansa duka cikin aljihun suit dinsa yana cewa “itace amman abinda ke tunani ba haka bane yana gama fad’ar haka ya soma taku cikin isa da kasaita don barin wajen kafin ta sake wata tambayar sai dai cikin sanyi murya mami ta kira sunanshi “adamcy …” ya tsaya cak tare da juyowa suna fuskarta juna da maminsa idanunta ta zuba mishi kawai tana kallonsa tare nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa cikin d’an kankanin lokaci .
Suna tsaye mami bata bata kai ga sake magana ba su maryama suka sauko d’aya bayan d’aya suna gama saukowa kawai sai shigowarsu baba qarami suka gani mr ATA bai lura da shigowarsu ba madam some ce ta hankaltar dashi ya juyo a hankali yana dubansu tare da sultan ."a natse client din ya qarasa ya samu baba qarami "barka da dare mr Edris!” ya mika masa hannu fuskar baba qarami a hade ya mika masa hannu "yanzu nake maganarka araina gsky naji dadin yadda akayi representation din yau.”
gaban baba qarami yayi mummunar faduwar “inda cliet dinsu ya cigaba da magana “ shiyasa ma zanyi order kaya masu yawa a hannun mr ATA gsky wannan yaron naka yasan Kan kasuwanci "baba ni ..."baba qarami yayi saurin daga ma sultan hannu inda client ya cigaba da magana "gsky wannan yaron shine hasken kamfaninku duk ranar da'aka babu shi gsky kamfaninku zai samu matsala .”
Nan take zuciyayoyinsu ya dinga bugawa "he has figueira and effort , bealiant “. ya sake fad'a yana kallon mr ATA daya fuskanci baba qarami fuskarsa a had’e tamkar wani zaki kafin ahankali ya motsa lip’s dinsa "banason mutune na shigowa inda nake batare da neman izinina ba ,baba qarami ya sake kallonsa cikin matsanancin ‘bacin rai zuciyarsa kamar ta buga tsabar bakinciki “mr lawyer's I will like to show you my design “inji cewar sultan mr lawyers ya girgiza masa kai yana cewa "no time for now til next time saboda yanzu gbdy mun gama zabar wanda yayi mana a gurin dan’uwanka dan haka mu yanzu ma zamu wuce ya fad’a yana kallon mr ATA “dan allah ka tabbatar zuwa sabon wata komai yayi ready ,bazan samu damar zuwa ba kawai ka tura a sauke min kaya "an gama” na gode sosai mr ATA ya fad'a yana mika masa hannu sukai sallama sannan ya juyo yana kallon yammata d’aya bayan d’aya tare da cewa su biyosa a lokacin maryam na amsa kiran umma ".
Muryarta can kasan makoshinta take magana dan idan ba kusa kayi daita sosai ba bazakaji muryarta ba ta ra’ba ta gefen mami inda mami ta d’auketa da wani kallo tun daga samanta har qasa tare da yi mata kallon sani bata kai ga qare mata kallo ba maryama ta wuceta tana cewa “umma kinga yadda aikinmu ya samu kar’buwa wallahi nayi mamaki ban d’auka new design dinmu zai samu nasara haka ba kinga yadda mai order kayan ya dinga murna yana jin dadi "na godewa allah da sanyi idaniyana ta samu nasara a aikinta kinsa ina kallon fuskarki d’auke da murmushi, Kiyi maza ki dawo gida da wuri kinga banana banason kina dadewa a waje “in sha allahu amman umma dan allah ki dawo gida gobe mana dan gidan baya min dadi idan bakya nan .”“karki damu bari da zarar na gama abinda nake zan dawo ina miki fatan alkhairi da samun nasara arayuwarki, farincikinki shine farincikina maryama allah ya dangwamar dake cikin farinciki “Ameen umma na gode ina jin dadin yadda kike bani kulawa sannan kike supporting dina akan komai nawa shiyasa matsayinki ya zarta na kowa acikin zuciyata ,"ni dai ki kasance cikin farinciki sannan ki rike mutuncin kanki da aikinki da kyau domin ki samu nasarar da tafi wannan "in sha Allahu umma amman kinsa wannan nasara har da mr ATA aciki domin shima ya bada gudunmuwa sosai “ kingani ba shiyasa nake yawon cewa ki kwantar da hankalinki Kiyi hakuri da halinsa da sannu zaku saba ki fara jin dadin aiki dashi “see you umma sai kin dawo “take care of yourself my maryama ."
Shiru mr ata yayi yana kallonta har sanda tai sallama da umma ganin yadda take cikin farinciki shima sai ya tsinci kanshi cikin farinciki ya dinga kallonta yana jin kamar kar ya bari ta wuce gida ,a yanzu tunanin wannan uguwar tasu yake, runtse idanunshi yayi yana mai tsananin tausaya mata, ko yace ya bata kyautar mato a yanzu ba lallai ta amsa ba amman zai had’asu gabad’aya yayi masu kyautar mota bisa qoqarinsu yasan bazata fahimci komai ba dan bazai juri ganinta cikin tirmitsitsin mutane a motar haya ba .idan ka bata mota a ina zata ajiyeta ?”kwakwa luwarsa tai masa tambayar ya kai hannu ya shafa goshinsa zuwa karan hancinsa “abinda yafi kawai ka hanzarta aureta shine mafuta agareka gabadayansu mr ata yasa aka d’aukesu acikin hadaddun motocin sa tare da bada umarnin a sauke kowaccce a gidansu, sannna ahankali ya dawo zuwa parlour’n mami .”
Inda zuwa wannan lokacin parlour’n ya cika da mutane tsaye mami , yaya Ibrahim ,aunty abida uncle jay da dai sauran yan’uwansa yana gama shigowa uncle jay ya hausa da fad’a "me yasa kayi abinda kayi adamcy ?kafin uncle jay ya cigaba da magana baba qarami yayi tsigil yace “me ka d’auki kanka? ka fad'a min ina jinka ,mr ata yayi shiru kawai yana kallonsa “ka bani amsa ina sauraranka ka bani amsa”. baba qarami ya sake mgn a matukar fusace uncle jay ya matso kusa dashi ya dafa shi yana cewa “yaya kayi hakuri abinda zai faru ya rigada ya faru amman bai kyauta ba .”muryar baba qarami ta cigaba da fitowa a zafafe “kowa yasan wannan zalinci ne dan bama kasuwancinmu haka kuma bazan ta'ba yarda da hakan ba Adam ya had’u da client privet bayan nayi masa gargadi mai qarfi har uwarsa tana bani kwarin gwiwa bazai yi ba kawai sai naga ya aikata kenan duk abinda zanyi nayi ?kuma nasan yayi haka ne da had’in bakin uwarsa .”
Mr ata zai yi magana mami tai masa gargadi da idanunta tana qarasowa zuwa inda yake dan haka ya furzar da hucin numfashi yana kamo lip’s dinsa na kasa parlour'n ya dauki shiru har mr ATA bai ce komai ba sakamakon qafarsa da mami ta take tana masa gargadin kada ya furta komai "dan allah kayi hakuri tabbas yayi kuskure kuma ina tabbatar maka bazai sake ba ka ga dare yayi yanzu kaje ka kwanta gobe sai ayi magana "bazan ji wani hakuri ba ko naje na kwanta har zuwa wani gobe yanzu nake bukatar amsa daga bakinsa”. mr ATA ya kallesa idanunshi cike da’ bacin rai "baba ai Adam bazai iya cewa komai akan tambayar daka masa saboda shi kansa ba ra’ayin kansa bane wannan fa duk ba plan dinsa ba plan din wata maryama ce ."da sauri mr ATA ya maida idanunshi kan aunty abida yana mata wani mugun kallo mai razanarwa .”
"Maryam !?
“Wacece maryama” menene had’inta da kamfanin mu?wannan shegiyar yarinyar data fita yanzu tana waya tana wulwulaga idanuwa kamar mayya itace maryama kuma itace yarinyar da yake wulakata yar uwarsa sultana akanta "wannan ai wulakanci ne akwai dokoki akan kamfanin dan me yasa wata staff can zata canza mana tsarinmu ?”to na rantse da Allah kayi na farko kayi na karshe da zaka sake had’uwa da client private karka manta wannan ba kamfanunka bane kai kadai kamar yadda kasani hadin gwiwa ne ,bazai yiwu ka dinga yin mana abinda kaga dama ba, idan iko da takama kake son yi ka tattara ka koma compines dinka kaje can kayi abinda kaga dama, amman anan baka isa kayi abinda kaga dama ba “.
“wallahi baba duk ya canza tsarin komai shi da yar iskar yarinyar nan "bazan duba wata dangantaka ba idan kika sake kiranta da yar iska sai na wulakantaki
ya fad’a yana nuna aunty abida da yatsan hannunsa sannan ya kalli yaya Ibrahim “warn your wife kana ya sauke zazzafan numfashi ya cigaba da magana “wannan ba plan din maryama bane tsarina ne ni ne naga dama yi kuma nayi abinda raina yake so ya fad'a tare da juya masu baya” wannan new desings din yanzu aka fara kuma zaa cigaba da gabatar dashi a duk lokacin dana so kuma babu wanda ya isa ya hana hakan faruwa ko acikin kamfanin ko kuma a wajen kamfani "amman kasan wannan cin amana ne , ya kake son muyi damu kasuwanci ?abinda baka son a fad'a ne kuma sai an fad'a wannan maryama itace ta tsara komai kuma wallahi bazamu ta'ba d’aukar hakan ba cewar baba qarami zan tabbatar dana dauki mataki akan wannan tsarin naka idan ba haka ba komai zai iya faruwa .”
“Enough please!” kada wanda ya sake sako sunna maryama cikin matsalar nan dan