Showing 96001 words to 99000 words out of 178062 words
Chapter 33 - MAR ADAMS BOOK 3 COMPLETE BY AYSHA BAGUDU.txt
tana dubansa tare da cewa "sorry sir! ya lumshe idanunshi ya cigaba da masu bayani still dai ta sake maida hankalinta zuwa ga bakin kofa tana wasa da yatsun hannunta can sai ga d’aya daga cikin security yace "wacece maryama hussein ? batare daya shigo ba bare yasan ko mr ATA yana gurin " nice !" ta fad'a da sauri ga wani can a waje yana neman ki ,okay na gode ta juya ta kalli mr ATA a tsanake tace "excuse me sir zan dan ga wani a kasa yanzu zan dawo "waye shi ?ya tmby ransa a matukar bace yana tsareta da kwayar idanunshi "wani ne!” ta bashi amsa atakaice "ba zaki koina ba ,ko bakiga abinda muke yi bane?na gani sir amman wannan kiran yana da matukar mahimanci “ta fad'a tare da wuce abunta .yayi shiru yana binta da wani kallo mai tattare da zallar kishi ma’aikatan dake zaune a gurin babu wanda bai girgiza da abinda maryama tayi ba ."
Ayi hakuri dashi
Mmn sudais
[8/31, 11:25 AM] Safwan Libiya 2: 💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 28
Ahankali mr ata ya cigaba da kallon bayanta tana wata irin shegiyar tafiya mai bugar da zuciya, tafiya ce dake mantar da zuciya duk wani tarin damuwar dake tattare daita sai dai shi a bangarensa hakan bai sa ya daina jin zafi da rad’ad’in abinda tai masa a yanzu ba ,dan wani irin matsefaffen kishinta da soyayyarta ne ya had’e masa waje d’aya sannan yake bin dukkanin sansar jikinsa ”wai excuse me sir zan d’an ga wani a kasa yanzu zan dawo " maganarta ta dinga masa yawo acikin kwakwaluwarsa “waye shi din da zataje ta gani ?ya sake tmby kanshi,kamarshi za’a yiwa haka ?”tun sanda ma’aikata suka fara zama qarqashin ikon mahaifinsa har zuwa kanshi babu wani mahaluki daya ta’ba masa abinda maryama take masa a matsayinta na maaikaciya dan a ajiye batun na soyayyar da yake mata gefe tunda har yanzu bata ma san yana mutuwar sonta ba “.wani irin yanayin mai zafi ya ziyarci zuciya dama gangar jikinsa, zuciyarsa ke masa zafi sosai wanda a zahiri kallo d’aya zaka masa ka fahimci halin damuwar da yake ciki yayinda zuciyar madam some ke cike da matsanancin tsoro da firgicin abinda zai biyo baya dan yau kam maryama ta tsallake limit dinta dayawa kuma tasan mr ata farin sani bazai ta’ba mata hakurin wannan sakacin nata ba dan matukar kaga yanayinsa yayi haka akan maaikaci tabbas kora ne zai biyo baya idan kuma kayi saa bai koreka ba to ka kwana da shirin zai dakatar da kai aiki na wasu satittika .”
“a matukar rikice madam some ta kwallawa mryma kira adaidai lokacin da take qoqarin shiga lift tace "meye haka maryama maza maza ki .."saurin d'aga ma madam some hannu yayi yana furzar da numfa shi mai zafi daga bakinsa ,lallai lokacin dakatar da maryama aiki yayi a wannan ma’aikatar.” madam some ta fad’a aranta inda bangaren mr ata shi kam ba wannan ne acikin ranshi ba, zancen zuci yake inda yake ganin ya kamata ya nuna wa maryama menene so ta yadda zatai masa soyayya mai zafin da bazata cigaba da son waninsa ba bare ma ta saurari wani “lallai zai sake nunkaya daita wata duniya wadda ma'abota so da shauki ne kad’ai suka san zakinta .”ahankali madam some ta soma bashi hakuri "please sir kayi hakuri zan mata magana bazata sake aikata haka ba I don’t why maryam always play with her work ta fad’a cike da tsoro .”
wani dogon numfashi ya sake saukewa yana sake jin zafaffar qaunarta da kishinta nabin jinin jikinsa yana mutuwar son maryama kamar ranshi shi kanshi yana mamakin zazzafar soyayyar da yake ma maryama mai tafiyar da dukkanin wani motsin na bugun numfashi, a yayinda kishi da soyayya ke kutimemeniya da mr ata ita kam maryama na cikin lift tana Allah Allah ta sauka ta amshi wayar dan wannan ce hanya mafi sauki da zata gane wanene yake son yin wasa da rayuwarta .”
A bakin makeken get din ma'aikatan ta samu mutumin tsaye ,ya mika mata wata takarda mai ruwan kasa “sai dai kamar ba fuskarki na gani ba alokacin da kika yarda da wayar ba ?”eh bani bace yar’uwata ce ta fad’a haka ne dan kar ya fahimci wani abu .”kai gsky wannan yar’uwartaki bata da natsuwa inata kiranta amman sam taki tsayawa ta saurareni tana ta faman zubawa mijinta ko saurayin ta ne bansani ba bala’i tare jan hannunsa . mryma tayi shiru tana saurarensa tare da nazarin maganar sa .kuma at the same time tana danna gefen wayar .
hoton fuskar budurwar da tazo gidansu da suna taaziya wacce har ta bukaci takardun project din da sukai da yaya sadam ce taga ya bayyana a screen din wayar ,nan take gabanta ya fadi dan haka ta tsinci kanta da cewa "ya mutumin da ka gasu tare yake "uhm dogo ne sosai sai dai baki ne yana da suma akansa kad’an.”yana da dogon hanci ?maryama ta tamvayesa “no gsky banga fuskarsa ba bayansa na hango amman dai naji yarinyar ta kirasa da wani suna ban dai rike sunan ba gsky "ko sadam kaji tace ?gsky bazan iya tunawa ba ,sauri nake madam dan akwai inda zani .”
Maryama ta ciro kudin mota datai masa alkwari har ma da qari ta bashi ya wuce ita kuma ta juya zuwa ciki ,wanda zuwa lokacin tuni sun gama meting wasu daga cikin maakatan sun dukufa aiki .”ta zauna shiru tana tunani ,kira ne ya shigo wayar da mutumin ya kawo mata yanzu gabanta na fad’uwa ta d’aga batare da tayi magana ba "hello hello!! muryar namiji taji muryarta a hankali tace “hello da wa nake magana ?”daga can bangaren akayi shiru ,can kuma aka kashe wayar ."maryama tayi shiru tana tunanin muryar da taji a yanzu dan haka gbdy kusan yinin ranar mryma kasa samun natsuwar zuciya tayi bare tayi aikinta.” cike da tsinkewar zuciya ta maida wayar cikin takarda da take ta bud’e wata durowa ta ajiye takarda ta koma ta zauna tana tunanin me yasa akayi amfani da layin anifa wajen kirata kuma aka ce tazo aiki da wuri ?”wannan amsar take nema kuma lallai babu inda zata samu wannan amsar sai abakin wannan budurwar data kira kanta da anifa “ a ina zanganta?” ta ina ma zan fara nemanta ."ta jerawa kanta tambayoyin da bata da amsa sai abakin anifa ."
Madam some ce a tsaye kusa da mr ata hannunta rike da fine mr ATA yana mata bayani abinda zatai byn ya gama yace kin fahimceni tace "yes sir!”tana sake bashi hakuri akan abinda maryama tayi tare da bashi tabbacin zata daina bazata sake ba mr ata ya bar abinda yake tare da tsura mata ido kawai yana nazarinta a fahimtarsa itama tana qaunar maryama kuma bata son ta bar aiki a qarqashinsu numfashi ya furzar yace “by the way ban san abinda ke damunta ba amman ko kinsan abinda ke damun maryam yau ?”gsky bansani ba sir ko na tmbyeta ne ?no bance kiyi ba kije ki cigaba da aikinki .”ta juya ta fita cike da murna ganin har ya sauko da alamun mryma ta kuma takar sa’a a zuciyar mr ata tun gashi ma bata laifin datai masa yake ba ,damuwarta yake da bukatar sani .”shiru maryama tayi akan kujera ta had’e hannuwanta biyu guri daya ta dafe habarta dashi tai zurfi cikin tunani .”
Mr ata ya d’an waigo a hankali ya kalleta zaune shiru ya d’auke kwayar idanunshi akanta yana lumshewa yana jin duk babu dadi aransa yana nan tsaye har sanda madam some ta sake shigowa office dinsa da file biyu ta bude tana nuna masa inda zai saka hannu byn ya gama ya kira sunanta “some !”ta amsa masa da yes sir “ko kin tambayeta ?what sir?” yayi shiru yana jin fad’uwar gaba “what should I ask her ?”ta sake tambayarsa dan ita ta manta maganar da sukai dazu "maryama !"A'a ai kace kar na tambayeta “yes haka nace ba wai dan nasan damuwarta bane Aa kar damuwarta ya shafi business dina ne wad’an can kaya ki bari a had’asu da guri d’aya sannna idan kin fita kicewa maryama ta shigo tasameni yanzu “okay sir !” ta fad'a tana juyawa ."madam some ta tsaya akan maryama tare da kiran sunanta “maryama!” ta dago a firgice tana mikewa tsaye cike da girmamawa tana cewa” yes ma “.
“munyi meeting d’azu amman na lura gabadaya
hanakalin ki baya tare da sir amman bari na tura miki duk abinda muka tautauna akai “okay ma na gode"meke damunki maryama?” idan akwai wani abu da yake damunki ki fad’a min”? shiru tayi kafin ahankali tace “ babu komai ma iam completely oright ma “okay ki samu wani abu ki dan ci sannan ki maida hankalinki akan aiki "okay ma thank you so much ma ".sai abu na gaba sir yana bukatar ganinki okay ma .”madam some ta nufi kofar kasa aiwatar da komai tayi ta mike ta fita zuwa office dinsa sai data sauke numfashi sannan tace “sir may I coming ?”coming !” ta shigo yana zaune akan daya daga cikin kujerun office yana daddana laptop a hankali ta maida kofar ta rufe jiki a sanyaye ta qaraso ta tsaya kusa dashi "sir gani ."
“Wani kamfani da muka saba business dasu tun kafin ki fara aiki damu suna bukatar ganin new design dinmu ko kina da wasu akasa ?yah yah ta fad'a tana gyada masa kai alamun “eh! ,"desings masu matukar daukar hankali kamar masu yanayin irin wadan da mukai presentation tace “yes sir!”okay zamuje tare dake mu gana dasu yau amman kafin nan bari na nuna miki wasu desing’s din da wani kamfani yake bukata amman shi sai zuwa next week tace “alright sir “.magana kawai take amman kashi 50 na natsuwarta basa garesa .ya mike tsaye ya qarasa kujerar dake fuskantar wanda yake zama tare da laptop ya daura akan table ya ja kujerar ya zauna yana cewa “maryam matso kusa” ta zagayo zuciyarta na rawa dan gsky hankalinta a matukar tashe yake ta tsaya kusa dashi sosai tare da rakwafowa ta daura hannunta daya akan table desing din wondo da Riga na maza ya fara nuna mata sannan ya dauki wani takarda ya bude still yana nuna mata amman ita sam hankalinta baya gurinsa yana can waje tunani ya dauki tsawon lokaci yana mata bayani amman na banza saboda babu kalma daya daya shige cikin brain dinta “ina da tabbacin idan suka ga irin wanda muke dasu zasu so su qara .”
dukowa tayi sosai idanunta na kallon wani guri har gefen mayafinta datayi rolling din kanta dashi ya makale ajikin karfen suit din da yake sanye dashi kasancewar akwai manyan stone ajiki “maryama !”ya kira sunanta a harzuke yana rufe laptop dinsa da qarfi "yes! yes sir !! tayi maza ta dawo haiyacinta da sauri zata mike tsaye ta kasa sakamakon mayafinta daya makale ajikinsa "ta soma kokarin cirewa tana bashi hakuri “kayi hakuri sir bansan yaakayi ba sai dai rawar da jikinta yake yasa ta kasa cirewa dan haka ya soma kokarin ya cire itama tana qoqarin ta cire duk ta rude sai hakuri take bashi "maryam !”ya sake kirata a tsawace “kin dameni da ban hakuri ki bari na cire tunda kin kasa cirewa ya fad’a tare hadawa da tsintsiyar hannunta ya rike yayinda idanunsu ya tsarke cikin juna yana kallonta cike da tsantsar qaunarta ita kuwa a matukar tsorace take kallonsa .”numfashi ya sake sakamakon jin jikinta da yayi ya dauki zafi ya sake tsareta sosai da idanunshi yana son yasan damuwarta dan tunda ta fara aiki dashi bai ta'ba ganin yanayinta haka ba sai yau .”
ta kalli hannunta dake rike cikin nashi tayi sauri ta cire tana shafa tsintsiyar hannuta ta cigaba da tsayuwa tana jiran ya cire mayafinta har ta bude baki zatai magana yayi saurin daga mata dan yatsansa alamun tai masa shiru ,ahankali ya cire da karfi yana furza da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya mike ya tsaya yana fuskartata sosai dan har yana iya jiyo saukar numfashinta "what's the matter ?”nothing sir! ta bashi amsa tana sauke numfashi da kyar saboda kusanci da suka samu sai da yayi mata kallon second goma sannan ya cire idanunshi akanta yana kawar da kanshi gefe tare da zagayowa ya tsaya abayanta yana sauke mata numfashin bakinsa "meye damuwarki ?” shiru tayi qirjinta na bugawa da sauri sauri “ko zaki iya fad'a min damuwarki ?”idan zai yiwu ina son nasani ?.ahankali ta juyo suka fuskanci juna ido cikin ido suke kallon kwayar idanun junansu muryarta a sanyaye tace “sir ai baka bada wannan damar ba ,babu wata damar daka bayar ayi maganar wani abu daya danganci matsalar wani bayan ta aiki?” bance ki tsaya fad'a min wani kaidodin aiki ba ki fad'a min abinda me damunki "?shine abinda nake bukata yanzu .”yayi maganar yana sake motsata.”
Mmn sudais
[8/31, 11:25 AM] Safwan Libiya 2: 💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 29
Kallonta ya shiga yi tun daga foring head dinta har zuwa d'an qaramin bakinta kafin ahankali ya kai yatsan hannunsa kan pink lip's dinta ya fara shafa wa ahankali ahankali yana kallon cikin kwayar idanunta yana sake maimaita tambayar da yayi mata "maryama fad'a min abinda ke damunki "?cike da jin fad'uwar gaba tace "babu komai sir idan ma akwai karka damu da matsalata na gode sosai da kulawar ka," ta fad'a tana kawar da fuskarta gefe zuciyarta na bugawa da sauri sauri ,kamo fuskarta yayi ya had'e da tashi yana wurga mata harara mai tattare da zallar qaunarta had'e jan dogon hancinta "tell me maryama i want to know your problem's ".ya fad'a a can qasan makoshisa "babu komai sir duk yadda yaso yasan damuwarta amman taki. shiru mr ata yayi yana kallon kyakkyawar fuskarta zuciyarsa cike da tsananin tausayinta ya sani da wata acikin ma'aikatansa yayiwa wannan tamabayr cike da kulawa lallai zata fad'a masa fiyye da damuwarta amman gata ita ta kasa fad'a masa "ko wani irin zurfin ciki gareta haka ?yayi tambayar acikin ransa. "yasan akwai tarin damuwa atattare daita amman ta kasa fad'a masa abinda ke damunta “ina ma zata fad'a masa damuwarta da babu abinda zai hana bai magance mata ba, dan zuciyarsa bata son ganinta cikin damuwa."
Ahankali maryama ta zame jikinta daga nashi tana cewa "na gode sosai sir " babu bukatar ki gode min fatan kin ga desings din dana nuna miki yanzu kuma zamuje mu hadu da wani abokin business dinmu zuwa anjima “ shiru tayi na second goma kafin ahankali muryarta ta fito. "sir me yasa sai tare dani zaka bayan akwai tarin ma'aiktan dake bukatar haka ."eh na sani amman dake nayi ra'ayin zuwa any problem?no sir!"ta fad’a cike da jin haushinsa dan tasan yau ma so yake ya ‘bata mata lokaci ya d’an kalleta da gefen idanunsa yaga yadda ta mugun had’e rai nan take yaji zuciyarsa ta damu amman dai yace “ kije ki fara shiri at anytime zan nemeki “.
jikin maryama a matukar sanyaye ta juya ta fita ranta bai so fitar da zai yi daita ba ,yabi bayanta da kallo yana tunanin abinda ke damunta”. bayan maryama ta koma office ta bud’e durowar data ajiye wayar anifa ,ta dauko wayar ta zauna rike da wayar tana duba screen din wayar inda taga miss call da yawa amamn babu damar taga sunan masu missed call sakamakon wayar nada security code bata jima da zama ba kira ya shigo wayar da wata number dabam qirjinta na bugawa ta d’aga batare da tayi magana ba .”har kusan second goma wayar na manne a kunnenta jin bazaayi magana ba yasa daga can bangaren akace “hello !” a natse ta motsa lip’s dinta tace “ina ji dawa nake magana ?” still shiru akayi can sai aka katse kiran .”
acan bangare kuwa yaya sadam ne ya waiga ya kalli inda nadiya take tsaye ransa duk a ‘bace “na fad’a miki wannan murayar muryar maryama ce yaakayi ma wayarki taje hannunta .” I don’t know my heart !”ni dai nasan na rasa takardar dana saka documents dinka da wayata ,tsaki yaja yana dafe goshinsa da hannuwansa duka “nadiya ta kai hannunta ta dafa kafad’ansa tana cewa “me yasa zaka damu bayan mun san inda zamu ganta “kina nufin muje gareta kenan?”ya fad’a yana d’ago kanshi