Showing 102001 words to 105000 words out of 133773 words

Chapter 35 - HASKE BIYU ( YAR JARIDA ) BY MEERAH.txt

Meerah   

28 Nov 2024

9710

"


bai ce mata komai ba ya nufi sofa ya zauna sannan ya kai hannu cikin aljihu ya fiddo wata paper ya mika mata


ya na cewa " karba ki karanta , His excellency ya ce na ba ki ita , na san abun da ke cikin takardar ba zai yi miki dadi ba , haka zalika ni ma ban ji dadin abun da his excellency ya fada min , ba na tunanin zan iya yin hakan gaskiya "


a hankali Twinkle ta fara takawa ta nufe shi ta kai hannu ta karbi takardar ta na kallon ta zuciyar ta na duka uku uku






[23/09 Γ  19:21] MEERAH πŸͺ·πŸ©·:










πŸ’«πŸ₯€ HASKE BIYU πŸ₯€πŸ’«
( YAR JARIDA )











πŸŒΈπŸ’– ( A heart touching love story & destiny ) πŸ’–πŸŒΈ










STORY & WRITTEN BY : MEERAH πŸ‘‘πŸŒΈ




【THE ROYALTY LOVE πŸ•ŠπŸŒΈπŸ’•γ€‘










Marubuciyar littafin


TAURIN ZUCIYA πŸ’–πŸ’πŸŒΊ :FREE BOOK


❀⚘ EXILED PRINCE ⚘❀ : PAID BOOK










TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP POSTING ROOM


πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡


https://chat.whatsapp.com/LepRstkGv3sDf8Jj4Gm054








TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP COMMENTS SECTION


πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡


https://chat.whatsapp.com/BBWVomizhgVKzcxJo4XRpG








DOMIN SAMUN BOOK DI NA DA GA FARKO ZA KU IYA ADDING CHANEL DI NA TA WANNAN LINK


πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡


https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i








DON'T FORGET TO FOLLOW MY WATTPAD ACCOUNT
WATTPAD : @bennybite












BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM










___________________________________________








LITTAFIN EXILED PRINCE PAID NE A KAN NAIRA 200 ZA KU IYA SHIGA PAID GROUP DIN , COMPLETE KUMA 400


GA DUK ME BUKATAR BIYAN KUDIN LITTAFIN ❀⚘EXILED PRINCE ⚘❀
ZAI IYA TURA KUDIN TA WANNAN ACCOUNT
πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank


IDAN KUMA KATI NE TA WANNAN NUMBER
πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡
Zain (Airtel)
08081129487


sai ku turo shaidar biyan ta wannan number
+22795577612 ko kuma wannan +22798999753










___________________πŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•Š____________________

















ο½› PAGE 30 πŸ₯€ ❀ }




















a hankali ta koma saman sofa ta zauna , ta bude takardar a hankali ta fara karanto abun da ke ciki kamar haka
* MY DEAR MRS ABDOUL KARIM , KI YI HAKURI ABUN DA ZAN FADA MIKI , NA SAN YANZU KOWA YA NA TUNANIN KIN MUTU , NA JI DADIN HAKAN YADDA BA WANDA ZAI YI TUNANIN KAI MIKI HARI TARE DA YARINYAR MU , INA SON KI YARDA KI AURI ALI , NA SAN ABUN DA NA FADA MIKI YA NA DA NAUYI AMMA KI TAIMAKA DON ALLAH KO DAN SOYAYYAR DA KI KE MIN NI DA MARWAN KI YARDA KI AURE SHI , HAKAN NE KAWAI ZAI SA HANKALI NA YA KONTA , KAR KI DAMU DA NI , IN SHA ZA MU FITO DA GA NAN KE DAI KAWAI KI YI ABUN DA NA FADA MIKI , DAN IDAN KI KA BAYANAR DA KAN KI WLH BA ZA SU KYALE KI BA , ABOKAN HAMAYA SU NA DA YAWA MY TWINKLE , BA KA SAN DA WA KA KE TARE BA , KIN GA DAI ABUN DA SU KA MIN , BA NA FATAN WANI ABU YA SAME KI , SHI YA SA NA CE KI YARDA KI AURI ALI YADDA ZAI BA KI KULAWAR DA TA DACE KO DA BAN FITO BA , NI ABDOUL KARIM ABDOURAHMAN NA SAKE KI SAKI UKU , NA BAR KI LAFIYA


SIGN : ABDOUL KARIM ABDOURAHMAN *


tun ba ta Kamala karanta takardar ba , ta fara ruwan hawaye , sai da ta Kamala ta saki takardar ta saki kuka mai cin rai


ali ya na kallon ta amma bai ce mata komai ba , sai ma mikewa da ya yi ya nufi stair ya Haye ya na wani boyayen murmushi , ya bar ta a nan parlour ta na faman kuka kamar za ta hadiye Zuciyar ta








β–ͺPRESENT DAY






β–ͺMARWAN






" Bayan sun kai Daddy Hospital , nan Doctor ke ce musu ya shiga doguwar suma , bai farka ba sai da ya yi shekara guda , a hakan ma bai samu wata cikakiyar lafiya ba , dan kullum cikin shan magani ya ke , magana ma gagarar shi ta ke , ya daina yi wa kowa magana ko ni sai a kai a kai ya ke bude baki ya min magana , da ga haka mu ka samu labarin momy ta auri Ali , har sun haifi baby , hakan ko ba karamin tadawa daddy hankali ya yi ba , haka ciwon shi ya sake tashi , na takaice miki , shekara ukun da Daddy ya yi a ciki prison din nan a Hospital ya yi su , da ga baya su ka zagayo su ka kashe shi , one month bayan rasuwar shi , su ka zagayo kai na su ka yi kokarin kashe ni , amma na tsira , kawai wata rana ina barci , wasu sojoji su ka shigo su ka kama ni , su ka kai ni wajen Chief wai na yi kokarin guduwa su ka kamo ni , da ga haka ya meda ni kotu su ka shirya min karya da gaskiya , a sake yanke min hukuncin shekara 20 bayan biyar na farko , bayan na yi shekara biyar , Sami ya kawo min ziyara a prison , nan ne ya ke ba ni labarin abun da ya ji a ranar da hakan ta faru , ashe duk maganar da Ali su ka yi Sami ya ji su , har ma ya yi kokarin tahowa ya fada min amma Ali ya hana shi fita , ya kuma hana shi komawa UK saboda cen Aziza ta tafi da ke , amma duk da haka sai da ya tafi UK dan ganin ki , na san da wuya ki tuna , amma duk lokacin da ki ka tambaye ta a kan momy da Daddy , maganin barci ta ke ba ki , a haka har ki ka kai 16 years sannan ta juya labarin ta fada miki karya da gaskiya , na san abun da ya sa ma ki ka matsa mata ku dawo Nigeria , Duk abun da ya samu Familyn mu har da wannan matar a ciki "
Fadin Marwan da ya tsare Safa da idanu Sai faman ruwan Hawaye ta ke , a ce matar da ta ke kira da momy ita ta raba ta da momyn ta , ta raba ta da Daddyn ta sannan ta raba ta da dan uwan ta


Marwan kuwa ya na gama fadar haka ya saki wani kyawatencen murmushi ya kai hannu ya dauki spoon ya na cewa " Ni fa gaskiya in ba ku son cake din nan , zan cinye abu na " ya fada ya na sa spoon din cikin cake din


wani dan karamin tsaki Assad ya yi kafin ya ce " wai har yanzu ba za ka daina wannan shan Sugar ba , ka tsaya ka mana magana "


da sauri Marwan ya katse shi da cewa " ka ga Sasha ka fita da ga harka ta da ta cake di na wlh , tsaya ma tukunna sai yanzu ka tuno da ni , ka san tsawan shekara nawa na yi ina jiran ka , duk wasu hujoji da zai nuna ba ni da laifi sai da Sami ya tara su , zai meda karar a kotu dan ya fitar da ni da ga nan amma na hana shi kawai saboda kai , why za ka dauki lokaci haka ? ni fa duk duniya bayan Allah da kai kadai na dogara dan barin gidan nan , amma ka share ni , dan haka ka kyale ni na ci cake di na malam " ya kai karshen ya na cika spoon din shi da cake ya kai baki ya na hararrar Assad ta wutsiyar ido


kallon shi da kyau Assad ya yi , sai da ya ga ya gama cinye cake din bakin shi , sannan ya mike da ga saman chair din shi ya rungume Marwan ya na fadin " na yi kewar over , ko wace safiya da tunanin ka na ke tashi , wannan karan shi ne na uku ina zuwa Nigeria neman ka , amma sai yanzu na samo ka , i'm sorry , I'm sorry na bar ka a wajen nan tsawan shekaru "


wani dan karamin murmushi Marwan ya yi kafin ya rungume Assad ya ce " ni ma yi kewar ka over "


ya na gama fadar haka ya jiyo Muryar Safa ta na kuka
da sauri Ya raba jikin shi da na Assad ya na kallon ta ya ce " sister why did you cry ? please stop , i don't like that "


girgiza mishi kai Safa ta yi ta na fadin " No , I can't , ba zan iya ba , matar da na dauki tsawan shekaru ina kiran ta fa momy , ita ce ta raba ni da Komai nawa , why za ta min haka ? me Daddy ya yi mata , da za ta yi mishi irin wannan abun ? duk saboda abun duniya " ba ta kai karshen maganar ta ba saboda kukan da ya fi karfin ta


da sauri Amar ya matso kussan ta , ya kai hannu ya janyo ta jikin shi ya na dan bubuga bayan ta ya na cewa " please stop crying , ba fa dan ki na da doctor a gida ba , za ki yi zaune ki na irin wannan kukan , Idan wani abu ya same ki ba zan ji dadi ba " ya fada cikin sanyin murya


Assad bai bi ta kan su ba ya juyo ya kali Marwan ya ce mishi " don't worry , gobe zan fitar da kai da ga nan "


girgiza mishi kai Marwan ya yi ya na cewa " no Sasha , ba na son ka yi anfani da matsayin ka dan fitar da ni da ga wajen nan , ina son mu bi tsarin dokar da su ka juya mana , akwai duk wasu bayanai da za ka bukata wajen Sami , wajen Puppy ma ba za a rasa ba , ka meda karar kotu , ka wanke suna na , da na Daddy , ta haka kawai na ke son fita da ga nan "


" kar ka damu na ce maka gobe za ka fita da ga wajen nan , ai kai ma ka san RUSSIA ba ta da ido a kan Nigeria , ta yadda ka fada ta hakan zan fitar da kai gobe , dan da na yi kwakwaran bincike a kan case din ka , kafin na taho nan "


wata yar karamar dariya Marwan ya yi ya na cewa " shi ya sa na ce kamar Robot ka ke , akwai kwakwolwa mutumin nawa " ya fada cikin zolaya


dan karamin tsaki Assad ya yi , ya na shirin magana Bashir ya matso kussan Marwan ya ce " Sir ya kamata ku duba abun da ke faruwa gaban ku " ya fada kassa kassa


a tare Marwan da Assad su ka juya ,
a tare su ka zaro idanu , Assad sai da ya ji zuciyar shi ta buga , ya na kallon Amar da Safa su na kissing din junan su cikin konciyar hankali idanu a lumshe da allamun sun manta da mutane a wajen


ba shiri Marwan ya juyo ya kali Assad , irin kallon nan na ina son karin bayani
gyada mishi kai Assad ya yi , kafin ya juya ya ce " Kai Amar , ba ka ga da mutane a wajen ba ? "


ba shiri Amar da Safa su ka ware idanun su a tare , sai cikin na juna ko
da sauri ya dauke hannun shi da ga saman kumatun ta , ya zame bakin shi da ga cikin nata ya mike da sauri ya fice dakin


ya na fita Safa ta dan sunkuyar da kai ta ce " I'm sorry Aryan "
wani kyawatencen murmushi Marwan ya saki ya na cewa " Sister do you love Him ? "
a hankali ta gyada mishi kai allamun eh
" Tashi ku je to "


da sauri ta dago kai har ta bude baki za ta yi magana ya daga mata hannu ya na cewa " na yi farin cikin hakan , na san duk duniya ba za ki samu wanda zai so ki tsakani da Allah kamar Amar , zan dauki wannan Albishir a matsayin birthday gift di na , dan haka ki kontar da hankalin ki , ki tashi ki je ki na bukatar ki huta , sannan please idan kin je , kar ki nunawa wannan matar kin zo gani na , har na fadi miki abun da ya faru , ki gwada mata kamar ba abun da ya faru ta haka ne kawai za mu iya kama ta , idan ki gwada mata wani canji har ta fara zargin ki , za ta yi kokarin daukar mataki a kai har ta cutar da ke "


da sauri ta tasso da ga saman chair din ta , ta nufi Marwan ta rungume shi ta na kuka ta ce " ni ba zan iya komawa wajen wacen matar ma , a nan zan zauna tare da kai "


cikin sigar rarrashi ya ce mata " please , ki tafi kin ji , gobe Sasha zai fitar da ni da ga nan , da ga nan ba wanda zai sake raba ni da ke , rabuwar kwana guda ce za mu yi kin ji ko ? "


a hankali ta dago da ga jikin shi ta kai hannu ta fara goge hawayen ta ta na cewa " da gaske gode za ka fito ? "


gyada mata kai ya yi ya na murmushi ba tare da ya ce komai ba
murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta ce " shikenan , zan jira ka gobe , zan shirya maka party na murnar dawowa gida "


a hankali ya kai hannun shi saman kumatun ta ya ce " na gode sister , yanzu juya ku tafi na san doctor ya na cen ya na jiran ki ya Kamala aikin da ya fara " ya kai karshen ya na kashe mata ido guda


wata yar karamar dariya ta yi kafin ta sunkuyo ta manna mishi kiss saman kumatu ta na cewa " I love you My Aryan "


" I love you my Puppy "


a hankali ta juya ta fara takawa har ta kai bakin kofar ta tsaya ta juyo
wani dan karamin murmushi ta sakin mishi ta daga mishi hannu ta na cewa " See you tomorrow "
murmushi kawai ya yi mata bai ce komai ba , da ga haka ta sa kafa ta fice


ta na fita shi ma Assad ya mike ya na cewa " i'm going too , gobe zan dawo "


" tsaya ina son na yi maka tambaya guda " Marwan ya fada


ba tare da ya zauna ba Assad ya ce mishi " ina sauraron ka "


wani kyawatencen murmushi ya saki kafin ya ce " where is my Rahaf ? why ba ka zo da ita ba ni ma na ga nawa babyn na san dai yanzu ta girma ko ? "


wani siririn tsaki Assad ya ja kafin ya fara takawa ya nufi kofar fita
wata yar karamar dariya Marwan ya yi ya na cewa " kai dawo ba ka ba ni amsa ta ba "
ko sannu Assad bai ce mishi ba ya sa kafa ya ficewar shi


ya na fita Marwan ya saki wata yar karamar dariya Sannan ya juya ya kali Bashir ya ce " Bash , zo mu ci cake , rabo na da cake yanzu wajen shekara 15 , gaskiya lokaci na gudu , tsaya ma shekaru na nawa , dan ni fa gaskiya na manta , kar a je na tsufa ban sani ba "


wata yar karamar dariya Bashir ya yi kafin ya ce " no , na gode sir , ku a ka kawo wa dan hakan ku ci abun ku kawai "


tsuke gera Marwan ya yi ya na cewa " Bash , ka fa sani ba na son wannan abun , dan haka ka zo mu ci wannan cake din , ya na dadi wlh " ya kai karshen ya na sakin gerar shi


dan karamin murmushi Bashir ya yi kafin ya tako a hankali ya nufi chair din da Assad ya tashi a kai , ya zauna sannan ya kai hannu ya dauki spoon guda
ya saka cikin cake din ya gunto kadan sannan ya kai saitin bakin Marwan


hararrar shi Marwan ya yi ya na fadin " ba na son shirme "
wata yar karamar dariya Bashir ya yi kafin ya ce " please sir , ka karba , it's your birthday "


wani dan karamin murmushi Marwan ya yi kafin ya bude baki ya karbi spoon din
" Sir zan iya yi maka wata tambaya ? "
gyada mishi kai Marwan ya yi ba tare da ya ce komai ba


" sir , wannan ita ce wadda ka jira tsawan shekaru ? "
gyada mishi kai Marwan ya yi ya na murmushi bai ce komai ba


cikin shakku Bashir ya ce " kenan ita ce sister din ka Puppy ? "
yanzu ma gyada mishi kai kawai Marwan ya yi


Bashir na shirin magana Sami ya fado dakin babu ko sallama


Marwan na ganin yanayin shi ya san ba lafiya ba , cikin nitsuwa ya ce mishi " Sami what happening ? lafiya ka yi irin wannan shigowar babu ko sallama ? "


da sauri Sami ya karaso wajen Marwan ya na cewa " Aryan where is Safa ? , Allah ya sa ba ta kama hanyar

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login