Showing 102001 words to 105000 words out of 186400 words

Chapter 35 - ATSAKANIN SOYAYYA COMPLETE By Maman Shakur .txt

20 Jan 2025

18811

kawad dakai Dady yayi dan baiso taga fuskarta ahankali cikin kuka sosai Ammi tace "Alhaji kayakuri, kayafema Aneesa, banda karfin ja dakai, banda karfin jadakai wurin hukuma, Alhaji Aneesa marainiya ce, kasan kannin mahaifinta ko kudin belinta kokuma kudin tara basuda shi kayakuri, kabi abinan ahankali, Alhaji koda Aneesa ce tayi hakan naji tunda dai Aliyu da ranshi yana numfashi bazaka iya yafemata ba?" da yatsa Dady yanuna ta yace "inhar akan Aliyu ne bansan yafiya ba, koda duka duniyan nan zasu taru bazan yafema yarki ba dan ta taba abinda yafi soyuwa agareni" ya tura Ammi yawuce yafita daga dakin, fashewa da kuka sosai Ammi tayi tama kasa tashi daga wurin takai kusan minti ashirin sanan tasauko kasa Mama da kishiyoyinta duk suna zaune suna ganinta suka kece da dariya hawaye ta share tawuce tafita daga dakin hanyar Gate tayi sojoji suka tareta sukace Alhaji yabada umarni kar abari tafita daga gidan haka ta lallaba takoma daki kuka taci bana wasaba ganin kanta yafara ciwo yasa tawuce ta watso ruwa tai alwala tazo tai sallan azahar tai addu'o'i tai addu'a Allah ya kare mata Aneesa saikuma kuka takasa hakura, ganin har dare ba labarin Aneesa gashi takasa bacci bataga Dady ba danbai dawoba yasa duniya tamata zafi tadau waya takira Baffa nan ta sanar dashi abinda ke faruwa tsaf tana kuka da kyar Baffa ya lallasheta ya sanar da ita gobe suna hanya, ranan saidai bacci barawo ya saceta bata iya bacci ba.




Inkika karanta batare dakin biyaba Allah ya isa
Wuraren karfe uku su Baffa suka iso Amma anhanasu shigowa Ammi itama anhanata fita, da waya tamasu kwatancen asibitin da Dady yake, nan sukaje suka sami Dady, faram faram Dady ya karbesu yakaisu sukaga Aliyun sun firgita da condition dinshi kaman wanda ke coma nan suka bijiromai da maganan Aneesa Dady kekaxewa yayi yahau xubomjsu ruwan bala'i kan saiyaga bayan Aneesa sun tsorata dan sunga new side of Dady sukai sukai dashi to yafada musu wani police station Aneesan take yaki yace "sai danshi ya warke tukunna suji yanda yakeji" ganin kaman ba Dady yasa suka juya suka tafi nan suka kira Ammi suka sanar da ita komi Ammi kuka harta godema Allah.


Hausawa sunce abu kaman wasa wai karaman magana tazama babba, yau kimanin sati biyu kenan Ammi batasa Dady a ido ba! Batasa Aneesa a ido ba! Gashi yahana abarta tafita daga bayama sojoji uku taga sunzo gaban flat dinta sun tsaya ko nan dachan ba'a bari ta tafito tana flat dinta, sosai wani irin zazzabi da ciwo yarufe ta bata iya bacci, kullum kaima Allah kukanta take, tana addu'a yabama Aliyu lafiya sanan ya tsare mata Aneesa aduk inda take yanzu ne tasan cewa manyan kasa masu kudi masu kudine, imagine Dady yasa ankulle Aneesa bamasusan a inda aka kulleta ba, duk police station dasu Baffa zasuje dazaran sunkira sunan Dady saidai ma akore su a karshe ma komawa kaduna sukayi dan duka kudaden su yakare akan zirga zirgan dasuka dingayi a Abuja.
Duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa.




Ahankali Dady yabude kofar flat din Ammi wani calm kamshin turaren nan yamai sallama dakin fess babu datti ko kada kaman ma ba'a rayuwa aciki, ahankali yamaida kofan yarufe yay hanyar stairs ahankali yake tafiya haryakai sama tsayawa yayi agaban dakin Ammi kaman mai tunani saikuma yasa hannu yabude dakin ya shiga da sallama chan kasa babu kowa adakin sai gadon dayagani yadan hargitse, kakarin amai dayaji yasa da sauri yabude kofar bayin Ammi dayagani tana amai yasa yace "subhanallah" ya shiga da sauri yakarasa inda take a tsugunne ya tsugunna tareda dafa bayanta zagin dayaji yasa yace "wat bakida lafiya" ruwa yadeba ya wanke mata fuska tareda zubamata ta kuskure bakinta tana kokarin mikewa tsaye yadagata tareda hadata da jikinshi ahankali ya sauke ajiyan zuciya ya danna bturin dazaiyi flushing aman sanan yabude kofa yafito da ita zaunar da ita yay abakin gado yatashi yadauko clean towel yadawo yazauna yana goge mata baki yana kallonta yay mugun kewanta yarasa me yasa yakasa tsanarta adaddafe yay sati biyun nan batare dayazo ya ganta ba dudda abinda yarta tama danshi, ajiye towel din yayi ahankali yanabin jikinta da kallo rigan bacci ne a jikinta mai V neck da sphagetti hand hakan ya bayyanar da kirjinta dayaga kaman ma sunfi da cikowa, ahankali cikin dan kakkausar murya yace "bakida lafiya shine baki sanar daniba mesa inda wani abu yasame ki fa?" wasu irin hawayen bakinciki ne suka zubomata ahankali tadago kanta ta kalleshi, bayan hannunta tasa ta share hawayen dasuka zubomata murya chan kasa tace "Alhaji akwai maganganu da dama araina wanda nasan koda zan maka su bazaka taba saurata ba, abinda nakeso nafadama nasan alarshin Allah na girgiza duk lokacin da aka fada" dan shiru tayi tasake share hawayen daya zubomata tana share majina, ahankali tace "Alhaji ina rokon ka dan Allah kasakeni!" wani irin sauka maganan tayi a zuciyan Dady kaman saukan kibiya. "ka saken, bazan iya zaman auren nan dakaiba, auren yafitan min arai, bazan iya zama da mutumin daya rabani da yan uwana ba yahanani ganinsu yahansu ganina, bazan iya zama da mutumin daya kullemin y'a ba bansan duniyan datake ba tsawon kwana goma sha shidda yau, Alhaji bazan iya zama dakaiba ka saken ka sallameni nabar maka gida inje innemi hanyar dazan kwato y'ata daga hannun hukuma, Aneesah na" tafashe dawani kuka da shikanshi Dady saida yaji kukan nata wani bangaren zuciyan shi nacemai bai kyauta ba wani bangaren zuciyan nagayamai yay daidai hukuncin abinda tana danshi ne ga Aliyu nan yanzu shirin fitar dashi kadan waje ake dan baya responding to treatment at all.
Cikin wani irin harzukewa Dady kaman zai mareta yace "okay ni da kuka cuta ban taba tunanin zan sakeki ba saike, bari kiji nafada miki Rukayya koda an rataye Aneesa ne bazan taba sakin ki ba, koda kece kikai laifin zan hukunta ki kema daidai shari'a bazan taba sakin kiba ban rabuwa da abinda nakeso, kome zakiyi kiyi ga fili gamai doki aurena dake mutu karaba wlh, mtswww" yaja tsaki cike da baccin rai yace "barima ma nanuna miki zaman aure ma yanzu muka fara" yay maganan tareda cire riga yana yarwa ahankali ya kwantar da Ammi dake kuka sosai ga jikinta zafi dudda haka bai hanashi sauke abinda ke damunshi ba dama a mugun bukace yake sai kewanta yake, itakadai yakeji acikin matan shi dan gamsar dashi take sosai, gashi jikinta kamshin turare almost 3hours yadauke shi yay bidirinshi yagama ranshi fess sanan yatashi tareda dagata yazaunar da ita zaiyi magana saikuma ya rungume ta kawai yana sauraron yanda take sauke ajiyan zuciyan kuka tai lmao ajikinshi jikinta zafi rau daukanta yayi suka shiga bayi wanka yayi yamata sai binshi kawai take da kallo dan babu abinda yakeyi dake burgeta saida yagana yanadota a towel yafito, sip dinta yaje wani simple gown yadauko yasamata da hijabi sanan ya shirya yarike mata hannu yadagata batada choice but tabishi ya shiga motar da ita sanan driver yajasu har wani asibitin abokin shi aka shiga dubata, drip ma akamata fixing dan batada karfi ko 5min bata karaba tai bacci dan dama tadade rabonta da bacci.
Dr natayima Dady fada wai batacin abinci, bata baccin kirki sanan tanada damuwa dan hawan jini nagab da kamata, shiru kawai Dady yayi yana kallonta yanda take sauke ajiyan zuciyan kuka cikin bacci. Jininta Dr yasa aka deba akatafi lab dan gwaje gwaje, gwajin farko yanuna tana dauke da cikin kimanin sati hudu dudda bakin cikin da Dady ke ciki yahanashi sukuni saida yay farin ciki ainun da news din sanan tana dauke da maleria da dole tai maganin shi, Dady yabiya kudin komi, yazauna yana jiran drip din yakare yamaida ta gida, he's so happy about her pregnancy dan yanason yara bakadan ba, yanzu tunaninshi shine yanda zata dingacin abinci, tadinga bacci gashi zasu fita da Aliyu waje jibi, ko kawai yatafi da itane let her be under his watch yadinga kulawa da ita, tunanin haka yasa yakira wani yace mai amai shirye shirye shida matarshi ne zasuyi tafiyan, ya katse wayan yacigaba da kallonta bai damuwa dan yasan Momma da Abdul suna wurin Aliyu.




_wai dama is it possible kaso Uwa ka tsani abinda ta haifa? Yau naga sabuwa awurin Dady🤔_
[05/04, 06:50] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_










_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤








_✍🏿M Shakur_






4️⃣9️⃣


_Hello Fanmily, follow me on Wattpad at *mamanshakur* dan samin all littafai na harda tsofaffin💃🏼_




_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki to the group, you can also send MTN card ta layina_






_masu fitarmin da book waje kuda Allah, Allah baya bacci kujira sakamako daga wajen ubangiji_
_masu kuma karantawa batare dasun biyaba, nidai ban yafeba wlh, in bakida kudin biya karki karanta simple, inkuma ke mayya ce toki cigaba hakki nahawa kanki_


_chat me up 07012181461 for any business deal, complement or anything_














Sai wuraren gab da magrib tabude ido da sauri Dady yatashi daga kan kujera yazo wurinta abakin gado tareda tayata tashi yace "sannu, me kikeso yanzu mezakici?" banza tamai daidai Dr yabude kofan dakin yace "yauwa ta tashi" stethoscope yadauko ya dudduba Ammi da Dady ke gefenta sanan yacire yace "zaku iya tafiya, amma ka tabbatar tana samin ishashen bacci, sanan ta dinga cin abinci tana huyawa yanda yakamata" gyadamai Dady yayi yace "mun gode Dr" dagata yayi tasa takalmi Dady yadau magungunan ta daya saya tun dazu suka fito har mota yasa ta aciki sanan ya shiga direbanshi yajasu sundanyi nisa a tafiya ya kalli Ammi data lumshe ido ahankali yace "mezakici" ko kallonshi Ammi batayi ba har suka isa gida, Matayen shi sai lekowa suke sun zaci ya tsani Ammi tunda tsawon sati biyu ko hanyar dakinta baiyi ba yaukuma harda wani fita da ita, afalo ya zaunar da ita yace "kije ki watsa ruwa kiyi salla zan tahomiki da abinci anjima" sanan yadan duko ya manna mata kiss a goshi dataji kaman ya manna mata wuta yajuya yafita.


Tadade a zaune ganin zaman bazai amfaneta ba ta tashi tawuce dakinta wanka tasake yi sanan tafito tai salla har akai isha'i tayi sanan tasake komawa bayi tai wani wankan danko kadan batason zafi, kuma taga wani zufa takeyi kwanan nan, fitowa tayi daure da towel ta kunna turaren jikinta akan burner tadan turara kanta sanan tajawo wata jan riga itama armless iya gwuiwa tasaka tadawo bakin gado ta zauna tafara aikin tunani ganin tana neman yin kuka yasa tadaga hannu sama. "ance addu'an uwa bata fadi kasa, Ya Allah babu wanda nadogara gashi a duniyan nan saikai, kaikadai ne zaka iya fitar dani daga wanan ukuban danake ciki, Ya Allah inamai tawasilli da dukkan wasu ayyuka kyawawa dana tabayi domin kai aduniyan nan, Ya Allah aduk inda Aneesah na, my baby girl, my noise maker, my yar fada take aduniyan nan Ya Allah ka tsaremin ita, ya Allah ka karemini ita, ka tsaremini mutuncin ta ya Allah protect and guide her for me, Ya Allah kaine masanin komi Ya Allah kaine masanin gaibu Ya Allah kaine kasan gaskiyan komi, Ya Allah ina rokanka badanni ba badan halina ba, Ya Allah ka bayyana gaskiya, Ya Allah ka bayyanar da gaskiya, Ya Allah ka bayyanar da gaskiya, ka bayyanar mini da y'ata aduk inda take aduniya, Ya Allah ka tashi kafadar Aliyu kabashi lpy, Ya Allah kasaka mini nida Y'ata, Ya Allah kasaka mini nida Yata" fashewa tayi da kuka, turo kofan bedroom dinta da akayi yasa ta dauke kai tareda goggoge hawayen da bayan hannunta dan tasan Dady ne.


Maida kofan Dady yayi yakaraso da sauri yana sauke tray abincin daya kawomusu yazauna kusada Ammi yace "waike bazaki bari hankalina ya kwanta ba? Miye kike kuka me aka miki?" ganin bamata da niyyan kulashi ko kallon inda yake batayiba yasa yadan sauke ajiyan zuciya yace "sauko kici abinci likita yace kici abinci" ko kallonshi batayiba, ahankali yasa hannu ya juyo da fuskarta yace "look at me Rukayya, nace ki sauko kici abinci babu wani abincin kirki acikin ki" cikeda fushi Ammi ta buge hannunshi tace "stop touching me, Alhaji kadena tabani nama tsani gani not just your hand, abincin kuma bazan ciba dole ne eh?" tsayawa yayi yana kallonta kodan batasaba yimai masifa bane amma saiyaga masifan ya mugun mata kyau wlh, murmushi yayi yace "wlh saikinci" cikin ko oho Ammi tace "ai sai mugani idan mutum yatabacin abinda baiso ne" "au baki saniba, kinga joke apart kitashi kizo muci abinci kisha magani wlh kona kamaki na danneki namiki dure" ko kallonshi Ammi batayiba, ahankali ya Mike yazare babban rigan jikinshi cikeda karfi yadaga Ammin ya zauna tareda zaunar da ita kan jikinshi yana fizge fizge amma ina namiji namiji ne, yadebo abincin tareda matse kumatun ta saida tabude baki yazuba mata zata fito dashi yace "wlh zan mugun bata miki rai ki kiyayeni, abincin kike wulakantawa so kike Allah ya tsine miki? Kinsan mutane nawa yanzu haka suke neman wanan basu samuba" ahankali Ammi ta hadiye abincin dataji yafi madaciya daci, da bala'i da fada yadinga dura mata abincin nan saida ya tabbatar tashi daidai sanan yabata maganin tasha yana murmushi ganin yanda batada karfi ko kadan sabida zazzabin datake yi, tashi yayi yadau tray abincin yawuce yatafi bin kofan tayi da harara, tadade zaune sanan tahau gado taja bargo ta lullube ko kadan batai tunanin zan dawoba dan tasan ko a lissafance yau ba'a dakinta yakeba, kofa dataji anbude yasa ta tashi da sauri tace "meka dawo yi kawuce kafitan mini daga dakin kawuce wajen Matayen ka nagadai ba'a nan kakeba ko" rufe kofan yay da key yazare jallabiya daya saka dake kamshi sosai yana kallon fuskanta yace "bakida lafiyan ne zaki kwana ke kadai" kashe wutan dakin yayi yazo zaihau gadon da sauri Ammi tamike tsaye zata gudu ya fizgota tashiga kokawa dashi amma saida yahadata da kirjinshi ya matseta yana shafa bayanta yadaura bakinshi kan kunnenta yace "kibar ganin inason ki yasa zaki faramin tsiwa kwanan nan wlh hukunta ki zanyi" yay maganan yanajan hannun rigan baccin ta kasa wani bakinciki ne yataso ma Ammi tace "wani irin heartless Man nekai ka rabani da y'ata ka kaimin ita chan wata duniyan ka kulleta sanan kana nan kana haikemin kullum kana yanda kagadama dani, wlh nai nadam......." bai bari tagama fadan maganan ba ya chapke bakinta yanasha yay missing dinta sosai dazu baiyi kissing din bakinba sai yanzu yasamu yazage ya shiga shansu yana kokarin salube mata rigan, wani irin karfine yazoma Ammi tashiga kiciniyar kwace kanta daga hannunshi amma ina nunamata fin karfi yayi tana kuka harda majina bai damuba yasake damkar bakinta dan baison kukanta sanan yazare pant dinta ya shiga cikin hole dinta da kyar dan she was so tight wani irin nishi yayi ta mugun kara dadi kodan karamin cikin datake dauke da shine oho and gata so warm, Ammi naji nagani Dady ya karbi hakkinshi iya son ranshi kaman bazai bartaba sanan ya kyaleta ya rungume ta ahaka baccin wahala yay gaba da ita tashi yayi ya kunna bedside lamp yana kallonta yana kallon dan bakin dake ta mai masifa da tsiwa kala kala tun dazu murmushi yasake yi yana sauke ajiyan zuciya duk inya sadu da Ammi ne yakejin wani irin ultimate natsuwa kashe bedside lamp din yayi ya gyara mata kwanciya ajikinshi shima yay bacci, kiran sallan fari ya farka yay mamaki dayaga har yanzu bacci take dan wani zubin ita kema tashinshi hala cikin datake dashine yasa mata bacci haka. Ware kafanta yayi ya shiga bata good morning penetration jinshi datayi har maranta yasa ba shiri tabude fuska kanka meta Dady yayi yana ramming dinta yace "kin tashi inada Dady ko, oya dinga shafa ni kiyakuri ki gamsar dani haba Rukayya, wayyo Allah na wlh kin karo masifaffen dadi" ko kulashi Ammi batayi ba tamai kaman gunki dudda haka baihanashi kwasan dadi ba saida ya gwaguyeta da kyau sanan yabata ya shiga bayi da sauri ganin antada salla yafito yasa kaya yawuce masallaci.












Sai wuraren 8 ya shigo yakawo mata abinci saida yakara force feeding nata sanan yabata magani yawuce yafita Agurguje dan ana kiranshi a hospital bata sake ganinshi ba saida wuraren goma wata yarinya yar aiki tazo wai Alhaji ya turo ta tadinga tayata aiki mezatayi shara kawai Ammi tanuna mata tawuce ta kwanta danta gaji sosai, bata kara ganin Dady ba sai dare yana shigowa baimabi ta kanta ba yajawo daya daga cikin akwatinan ta ya shiga arranging kayan da zasuyi tafiya dashi saida ya kwashi kayanta tsaf sanan ya ijiye a gefe yawuce bayi yay wanka sanan yadawo gadon abinda yafaru jiya yafaru karban hakkin shi yayi sanan yasa ta bacci da asuba ma saida yakarba sanan yatafi masallaci wuraren nine yadawo ya dagata ya shiryata danko kadan basa shirin kirki amma bai biyemata ba yasa mata hijabi yaja akwatin ta suka tafi hanyar Airport taga suyi private jet terminals sai faduwa gabanta yake cikin fada tace "ina zaka kaini eh?" dan murmushi yayi yace "sayar dake zanje nayi" yaja hannunta har cikin jirgin idanunta ne suka sauka kan Aliyu dake kwance kan gado ga likitoci biyu turawa tareda shi wani irin abune akan bakinshi da hancinshi har yanzu harshen shi bai koma cikiba sanan bakin jajir kaman da, sai Momma dake kusada shi, Dady dake bayanta ne yace "wuce muje kina kallon nakasun da yarki tama dana ne" dan hawaye ta share ta zauna kan kujeran daya nunamata ahankali ta kalli Momma dake binta da kallo tace "ina yini yamai jiki" ba yabo ba fallasa Momma tace "Alhamdulillah jiki da sauki" wurin Aliyu Dady yatafi ya tofamai addu'a sanan yadawo kusada Ammi ya zauna.


















Hannunta Dady yakama yarike har sukakai California.
Karfe biyun dare suka isa direct

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login