Showing 45001 words to 48000 words out of 148334 words

Chapter 16 - SO KO ABOTA BOOK COMPLETE BY Maman Nurool-Huda.doc

27 Sep 2025

2918

ga shi Amma kunyiwa juna nisa,In gan zuciyar ku na Kuna,Ina son in gan ku cikin bakin ciki I don't think sonki nake not at all ni bana sonki kawai dan in bakanta Miki nayi haka,and karki kuskura ki ce Zaki Yi Wasa da aurena domin Zan mugun Baki mamaki ni *CAMELION* i Change colour when ever I feel lik......"

Be karasa ba yagan zeenat tayi slum zata Fadi kasa yayi saurin riko ta bude Ido tayi tana kallonshi cikin fita hayyaci da Kunar Rai ta

Ku karanta yanzu zanyi editing second page so sorry for late post

Maman Nur
[6/23, 1:09 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman nurul
Hudah

Wanan littafin na kudine d'ari uku ga Mai bukata za a tura naira d'ari uku ta wanan account number 0092544083
Aisha Mohammed
Acess bank,ko katin mtn domin niman Karin bayani ayi min magana ta wanan number=?I?09090112846

Please don't read if you did not pay


Bismillahir Rahmanir Rahim

Ta janye jikinta tana cewa no,it can't happen no bazan Bari haka ya faru ba,bazan tab'a sonka ba,na tsane ka me zanyi da Kai wallahi bazan yarda ba"

Kama hanunta yayi ta fisge ai sai ta wanka me Mari daya razana shi,be tab'a tunanin tana da courage na Marin shi ba,kallonta yayi da idanunshi da suka kad'an jinjina Kai tayi tace"I should have done this a longtime ago da yau ban gan wanan ranan ba,what do you think of yourself?who gave you the right to play with my emotion my lovelive"shidai yayi suman tsaye a fusace tace"who gave you that right tell me"

Magana take da iyakar gaskiyarta tace"who are you to married me without my concert just tell me "a tsawace ta Kare maganar tare da Kara me wani Marin da ya sashi dafe kunci"

Zubewa kasa tayi tana wani irin kuka sai Kuma ta mike ta Fara watsi da kayan d'anki tana wani irin kuka Kamar dabba

Tace"ba laifin ka bane laifin grandma dina ne she sold me to you for a cheap balagu I regret ranan dana Fara saninka '

Cikin haushi ta karasa ta shake rigar farar shaddansa tace"ka fad'an min Kai wanene da zaka min Haka what do you take me for kafin na d'au wuka na kashe ka kowa ya huta wallahi tallahi na gommace in Yi rayuwa prison than in zauna da Kai na tsaneka bana sonka bana son me sonka me zanyi da d'an iska irin ka Wanda beda respect wa elders dinshi wallahi ni zeenatu Abubakar bazan tab'a sonka ba Kuma bazanyi rayuwar aure da Kai ba sai dai in kashe ka in kashe kaina kowa ya hut ...."

Bata karasa ba ya jawota ta fad'an jikinshi ya Kuma ture ta ya murd'e hanunta zuwa baya yace"a rayuwar da Kika tsinci kanki a ciki yanzu you are not in position to call the shut,daga yau ki d'auka kina living under boundage ne domin henceforth ni zanyi making decistion a rayuwarki ba tare da ke kanki kin sani ba,an for your kind information my dear I don't have love for you,and you don't stand a chance ke kanki kin gan love of my life the one I want spend the rest of my life withbake ba, na aure ki ne to teach you guys a lesson in nuna muku ni d'in isashe ne and I will use you to get Sameer because we have a scold to settle,and the next time you make a mistake of slapping me I will make sure I rearrange that your ugly stinky dirty face,no sense kawai

Yana Gama magana yayi wurgi da ita zeenatu ta Fadi saman gado tabbas ta tsorata da wanan sound warning daya Bata domin ya Zama wani daban worst than inda ta sanshi

Wani marayan kuka ta fashe dashi tana cewa why Sameer,meyasa ka b'oye min zuwa wajen Inna da kayi without my knowledge shi ya kawo wanan rud'ani,where are you my Sameer my heart is burning wallahi Zan mutu zai kashe min Kai,Sameer Ina sonka ka dawo garen...."

Bata karasa ba wayarta dake ajiye a bedside yayi Kara ringing tone da taji ne yasa ta zuwa da gudu ta d'auka,wani irin kuka ta fashe dashi tare da Kai wayar kunni

Sameer dake zaune a office ya mike yace"baby meya faru"

Cikin shashsheka zeenat tace"Ina kake ka dawo wallahi Zan kashe Kain......"

Wani wawan Mari shaheed ya Kai Mata tare da kwace wayar ya yanke yace"da aurena kike magana da wani Kato"

A fusace tace" eh din anyi ka kashe ni kawai in huta wallahi baka Isa ka rabani da Sameer ba domin shine ya nuna min so a lokacin da duk wani namiji ya gujeni shine ya Soni da kazanta na ya Kuma gane matsalata,Sameer shine farin cikina Kuma Zan iya yin komai dan in kasance tare dashi ciki harda kashe ka na rantse maka shaheed saina kashe ka"ta Kare cikin matsananci kuka"

Shaheed yayi murmushi yace"ke karamar Yar iska ce yanzu Zaki San abinda yasa ake kirana da *CAMELION* fita yayi ya kulle d'anki da key,d'ankin da su Inna suke yaje kafin ya shiga ya tsaya ya hargitsa sumanshi tsaki yayi ya d'au pure water dake passage din ya Wasa a fuska sanan ya Shiga ya zube kasa Yana wani irin kuka karya baya Bari su gan fuskarshi yace"Inna ki taimakeni tun d'anzu nike fama da zeenatu wallahi tayi rantsuwa Wai sai ta kasheni bazata tab'a Zama dani ba Inna in Haka ta faru ya zanyi da sonta Inna tab'a nan Ina ganin na samu matsala a zuciyata ki ji fa inda take bugu inallillahi wa inailahi raji'un daga cewa kawai be dace tayi ta waya da wani Kato ba da aurena a kanta shikenan Inna zeenatu ta rufeni da duka harda zagina Wai sai ta kasheni"

Inna tace"ka kyale Yar banza baka rufe ta da duka ba ita dole sai d'an iska Nan?"

Ta marairaice yace"toh na daketa ta Kuma Jin haushina Inna dan Allah muje please"

Baba zulai dake sallah ta sallame tare da rabka salati tace"mun Shiga uku yariya zata tona Mana asiri a gan duwaiwaimu a waje yanzu Bakin ciki zata Mana mun Zo tun jiya muna cin kaza,wallahi Zan ko dake shegiya"

Bin b?yan shi sukayi ya bude kofar suka shiga zeenat sai kuka take
. Inna tace"ah lallai dole kiyi kuka tunda an aure Miki Kare ba mutum ba yanzu miye aibun Wanan uztazu balarabeAllah fari sol Mai hanci hanya zeenatu kina son ki Gama da duniya lafiy....."

Bata karasa ba zeenatu ta tashi tana kuka tace"Kaka kin cuceni ban tab'a tunanin kwadayinki ya Kai Haka ba da Zaki sayar Dani saboda balangu wallahi Inna bazan tab'a yafe Miki b....."

Baba zulai tace"ah wallahi d'an iskan be barta haka ba,yariyar da bata iya magana ba take fad'a Miki magana duniya ta Zo karshe"

Zeenat ta d'au gyalen tace"ni gida Zan koma wallahi bazan kwana anan ba"

Shaheed ya rufe fuska yace"Inna ki Bata hakuri in ta barni Zan mutu ni nasan son zeenat shine ajalina"

Inna ta jawo zeenat tace"ke kalleni zanci ubanki bukar in baki koma kin zauna ba

Cikin kuka zeenat tayi wani Ihu tace"jama'a ku taimakeni zasu yimin dole wallahi ba San shi na au...."

Da sauri ya toshe Mata baki yace"Inna zata Tara Mana jama'a a Kai ku gaba ana zagin ku,Inna kiyi wani Abu"

Inna tace"Bari in Kira ubanta bukar ya Zo harda Musa duk su zo ta gan tsawon su"
. Inna ta koma d'ankinsu ta d'auko waya tana shiga Hanan ta shigo tace"Yaya lafiya?"

Yace"get out"

Zatayi magana yace"na ce ki fita"

Hanan na leken fuskar zeenat Amma Bata gani ba domin ya matse Mata Baki cike da mugunta fita tayi tana mamaki wanan abin tun d'anzu suke Jin ihu

Kulle kofar yayi ya dawo ya zauna da zeenat a bakin gado kukan zuci take gashi tana Jin wayarta dake aljihunshi na ringing yaki Bata

Inna ta Kira appa ta fashe da kuka tace"yariya dai na niman Yi Mana tsirara gata dai tana falfalewa mijinta mari abin sai ka gani harda wuka Wai zata kashe shi tunda aka haifeni ban tab"a ganin irin Haka ba ku Zo Dan Allah Musa harda bukar in so samu ne harda uwarta"

Appa yacs"subhannallah "Jin muryarta yayi tana cewa appa wallahi in Baku raba aurenan ba Zan kashe shi in kashe kaina bana son sa

Appa yace"bashi waya Inna"Mika me wayar tayi shaheed ya canza murya yace"appa tun safe muke fama gashi tana niman tara min jama'a babu lallashin da banyi ba APPA zaka Sha mamaki in na ce maka akan na hanata video call da Sameer Dan na gan chart dinsu yace"ta turo tsirancin ta shikenan appa tace ita kasheni zatayi

Salati appa yayi yace"a'uzubillahi gamu Nan zuwa"

Cikin kankanin lokaci appa dasu Abba da baba Suka iso gidan

Mami tayi mamakin ganinsu Suka gaisa cikin mutunci appa yayi ta kallon Mami kamar ya santa

Hoton dake manne a falo ne yasa shi sake kallonta Amma beyi magana ba

Tace"lafiya?"

Zaiyi magana sai ga shaheed ya fito yace"appa ku shigo

Mami tace"wai meke faruwa ne?"

Shaheed yace"magana suka Zo Yi da Inna Wai tace da yariyar zata tafi akan wani al'ada

Murmushi Mami tayi tace"rikicin tsufa ne Allah dai ya bar Mana su"

Har appa ya Shiga luby ya Kuma dawowa ya kalli hoton sanan ya bisu

Suna shiga ciki shaheed ya fashe da kuka yace"nidai ku tayani Bata hakuri bana son mu rabu

Ai ji tayi baba ya d'auketa da Mari daya sa ta d'auke wutar wucin gadi yace"Dan munyi shiru mun kyaleki Zaki kawo Mana iskanci muna fa tsane da halin da kike ciki Muka kyale ki"

Abba yace"toh in ya sake ki gidan ubanwa Zaki koma?"

Zeenat ta kalli appa tasan shi zai fahimce ta tace"app....."Bata karasa ba shima ya Bata wani Mari sai suka gan shaheed ya zube kasa Yana kuka yace"ku barta Haka Dan Allah tuba take"

Shocked yasa numfashin zeenat d'aukewa tasan appa nada hakuri da fahimta Amma saboda wanan d'an iska yau yasa sun juya Mata baya '

Appa yace"toh in har kin Isa ki Kara yiwa mijinki ko kallon banza be Zaki gane shayi ruwa ne"

Baba na huci yace"Koda wasa Kika Kara yiwa mijinki musu Allah ya Isa ban yafe Miki ba"

Zeenat na kuka tace"appa wallahi makiri n.... "

Bata karasa ba baba ya Kara d'auketa da Mari yace"Dan uwarki Ina baki doka kina nuna min ban Isa ba ka ji Yar banza"

Appa yace"mun dai fad'a Miki Inna mu tafi

Inna tace"ah ah Ina nan aini sai na gan kamun ludayinta Zan dawo balle da tace guduwa zatayi da bi Dan iska,Nan gaba wa zai Kira ku da k'yar ma yaron kirki ya Bari na Kira ku "

Barin gidan sukayi cike da b'acin rai bayan sun ja Mata kunnin akan in ta kuskura ta Bari Suka ji an kawo kararta zata Sha mamaki shaheed ya rakasu

Hanan na ganin sun fita tace"Mami wallahi ban yarda da auren Nan a Yaya ba something is fishing bafa shaheeda bace Kuma tun d'anzu suke dambe da amaryar Dana Shiga ya Koroni akwai abinda yake b'oyewa ni dama nasan tunda yace zaiyi aurekuma ba anty shaheeda ba nasan da akwai abinda yake kullawa,aure fa ba Kati kum....."

Bata karasa ba ya shigo Mami tace"Zo Nan balarabe "

Zuwa yayi tace"me kake shiryawa wanan karon "

Tsaki yayi yace"nidai kyaleni"

Jikin appa har rawa yake da yake driving a kofar gida ya sauke su baba yace shi zai je ganin wani

Yana ganin sun shige ya Kira Mami tana d'angawa yace"mu had'u a gidan Mai na akwai matsala shaheed mijin zeenatu ba kowa bane sai jikan alhaji fulani "

Mama dake kwance ta Mike tace"inallillahi wa Inna ilaihi raji'un tace"wanne ciki Ina nufin shi d'an waye ne cikin yaranshi uku??"

Appa yace"kodai turo su akayi ne nayi wauta gaskiya da ban d'ango su ne jikokinshi ba yaushe suka dawo Nan da Zama"
. Jikin Mami na rawa tace"in ko makiya suka gane zasu kashe min ya" Yaya a raba auren kawai "

Yace "ah'ah ki fito sai mu San abinyi ko"

Mama ta jawo hijabi ta saka sanan tasa hijabi ta fito lokacin appa ya bar wurin

Keke ta tare tunda ta shiga ta lura da wani bakar mota na binta

Kawai sai ta Kira appa tace"babu tsaro"

Yace"kawai ki zarce kasuwa nayi tunanin Haka domin Nima wanan motar ta Samin Ido Kuma in Kika zo zasu gane akwai abinda muke kullawa"

Kasuwar ko ammi tayi ta siyi tularai abinda batayi niyya ba ta dawo gida tana sauka a titi sai ga jafar ya gaidata Keke napep din daya sauketa ya Shiga yace"GIDAN GONA zaka kaini ta garin erena nawa?"

Zaro Ido me napep yayi yace"me?"

Mama ta kalleshi da mamaki tace

Maman Nur
[6/23, 1:09 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman nurul
Hudah

Wanan littafin na kudine d'ari uku ga Mai bukata za a tura naira d'ari uku ta wanan account number 0092544083
Aisha Mohammed
Acess bank,ko katin mtn domin niman Karin bayani ayi min magana ta wanan number=?I?09090112846

Please in baki biya ba karki karanta


Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"gidan gona fa jafaru me zaka jeyi?"yayi murmushi yace"zanje in gan wani ne"

Mama ta kalli wayarta tace"3pm fa ta wuce Kuma erena ne zaka da Keke napep ai ko Nan da gwada baza ka je da Keke ba balle erena ya za ayi Keke ya tsallake ruwa? ya Susa Kai yace"mama ai feri Zan shiga

Me Keke yace"fita gaskiya bazani ba taya ma zaka ce erena zaka a Keke gaskiya bazan je ba"

Mama tace"jafar Wai wa ka sani a erena din Kuma meyasa sai a Keke"

Kame-kame ya Fara Yi da k'yar ya had'a maganan cewa abokina Zan gani a gidan gona"

Tace"a dai kula kasan halin iyayenka in ka d'inbo da zafi bakin ka"

Bata jira cewarshi ba ta shige ciki tana d'anga nikab dinta

______________

Tunda su Abba Suka wuce zeenat ke kuka ta rasa me ke nata Dadi a haka su tasleem Suka iso Hanan ce ta kaisu d'ankin da zeenat take ciki

Kallon zeenat tayi tace"zeenat dama kece amaryar??"

Zeenat ta d'ango ta kalli Hanan da jajjayen idonta amma batayi magana ba

. Hanan tace"please ki min bayani ya akayi hakan ta faru??"

Zeenat dai ta kasa magana tasleem tace"kiyi magana zeenatu what wrong meyasa Kika auri shaheed ba Sameer ba?"

Sai a sanan ta Kuma fashewa da wani irin kuka tace"ashe bashi ne ango ba,yayi Wasa da emotion Dina he make the mockry of me ya cuceni tasleem Taya Zan rayu babu my Sameer"
. Hanan ta d'anga hanun tace"you are confusing me zeenat what wrong??"

Zeenat ta mike zata Fara Mata magana sai gashi ya shigo ya hade rai Kamar had'ari yace"nifa a rayuwata ban fiya son gulma ba Hanan you know that ban San meyasa zaki kawo min wasu d'anki ba"

Su dai su tasleem Basu ce komai ba,duk sun Sha jinin jikinsu

Can dai sadiya tace"Wai ni ban gane ba,an fasa yin program dinne?"

Zeenat tace"eh babu amfanin yin program a auren da bazai dade ba "

Shaheed yace"ki zauna yanzu me makeup zata shigo akwai reception da za ayi'

Tabe Baki sadiya tayi tace"Daman wanan shine Sameer din?"

Zeenat ta lumshe Ido ta bude tace"Allah ya kiyaye ya Zama my Sameer "

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login