Showing 54001 words to 57000 words out of 148334 words

Chapter 19 - SO KO ABOTA BOOK COMPLETE BY Maman Nurool-Huda.doc

27 Sep 2025

2893

domin niman Karin bayani ayi min magana ta wanan number=?I?09090112846

Please don't read if you did not pay


Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"what me kake nufi?Kana nufin yaudarata Shaheed yayi shi yayi aure ba Kai ba?cemin yayi Kai zakayi aure na so in tsaya ayi Dani but he insisted I go abin har ya so ya kawo Mana fad'an"

Sameer ya kwashe komai ya fad'a mata,wani ihu tayi ta fara watsi da kayan d'ankinta kamar wata mahaukaciya hakan ne yasa mummynta shigowa tace"lafiya"cikin wani irin matsinancin kuka tace"Shaheed ya yaudareni mummy Shaheed yayi aure wallahi sai na kashe ta wallahi sai na kashe duk wacce tayi gangancin aure min miji,shaheed nawa ne infact yanzu Zan tafi Nigeria Kuma a gidan Zan zauna bazan dawo ba sai na tabbatar na raba auren"duk wanan haukan Sameer na ji yayi tsaki yace"da ko kinyi kuskure in Kika ce da zeenat zakiyi"

Mummy tace"shaheeda babu inda Zaki ki zauna a gida ai shaheed din ya kamata ya biyo ki"

Tace"wallahi sai naje ai Abba na Nigeria muma ai muna da gida a can Kuma Nan ammi ke Zama sai naje"

Sosai ta haukace ba komai ke b'ata Mata rai ba illah rainin wayau da shaheed yayi Mata

Sameer dai tsaki yayi ya mike yace"zanyi maganinka yaro"makullin mota ya d'auka ya fita abinshi ya bar gidan baki d'anya

Yana fita ya hango zeenat zaune a Culvet tana kuka tsayawa yayi ya sauke glass sai ta taso tana kuka

Yace"me kike anan?"

Tace"Mami tace in tafi bata son ganina,my Sameer miye laifina da na soka meyasa zata koreni tace babu Wanda Zan rayu dashi cikin ku biyu me nayi? "ta Kare cikin wani irin kuka"

Wani tausayin kansu ya Kama shi yace"zeenat meyasa da mukayi waya Baki fad'a min ba meyasa Kika amince da abinda ni ban sanar dake ba zeenat an tab'a aure Haka?"

Cikin kuka tace"laifinka ne da a ce ka sanar Dani kana zuwa wajen Inna ranan naji kana cewa zakayi surprising Dina wanan abin yasa na saki jikina"

Yayi murmushi takaici domin ji yake kamar ya Kama zeenatu ya Zane Amma ba zai iya ba saboda ita din wata b'angarene na zuciyarshi,sai kawai yace"zagayo in sauke ki a gida"

Kuka ta fashe dashi tace"su Abba zasu tsine min sun ja min kunni"

Yace"ki shigo nace"

Zagawa tayi ta shiga yace"ya shige ki ne?"

Tace"how do you mean?"

Cikin basarwa yace"I mean ya kusance ki?"

Ta girgiza Mai Kai alamun ah'ah tace"ai cewa yayi shi yafi karfin ya kusance ni saboda shi ya aure ni ne dan ya bakanta mana bawai dan Yana Sona ba so Kar insa ran irin Haka zata Shiga tsakanin mu "

Ajiyar zuciya ya sauke yace"good Zan san inda zanyi ki koma gidanmu but karki kuskura ki Bari ya kusance ki,zamuyi backfiring plan dinshi ne,ki d'auka ni ya aurowa ke,nasan Yana da nauyin bacci and bazai dinga tsayawa a gida kin San ba mu Kuma da wanan Daman zamu samu muna abinda muke so kafin mu samu mafita mu gudu domin nasan ko sakin ki yayi da k'yar iyayenki zasu yarda su aura min ke Mami ba yarda zatayi ba,kedai ki tabbatar wayar ki na kusa dake always zamuyi ta chart muna rage zafi zanyi ta ganin ki kusa Dani Haka ma ya isheni kwanciyar hankali, inshaallah zamu samu mafita ni Kuma Zan nimi hanyar da Zan sa ya sake ki daya sake ki sai mu bar kasar muyi aure sai b?yan mun ajiye zuri'a sai mu dawo nasan by then iyayen mu sun huce"

Hanun ta Kai da niyyar rungumeshi sai Kuma ta sauke yace"what wrong?rungume ni inda kike so,babu abinda ya canza a tsakanin mu,Bari ma ki ga inyi kissing d'inki"

Kai fuskarshi yayi sai ta d'auke Kai tayi ta kallon window hakan ya b'ata me rai ya fincikota yace"me kike nufi,wallahi zeenatu kikayi gangancin fad'awa soyyayarshi Zan mugun Baki mamaki sai na Zama Miki nightmare is better you keep your promise"

Zeenat ta fisge jikinta tace"what wrong with you?are you high?who the hell are you,why do you keep changing colour like *camelion* why Sameer,inda a ce Sameer da na gani yau na gani randa muka Fara had'uwa na rantse da Allah da banyi gangancin fad'awa soyyayar ka,ka gan irin rikon da ka min kuwa? Kalli Shatin hanunka,first you wanted to hit my grandma secondly you have a gun thirdly you point it a Kan Mami ku who are you really and a Ina ka sami gun?ta Kare magana da tsareshi da Ido,he can't believe zeenat na da wanan wayau but ai shi kadai ta raina but he is happy shi tana iya me fad'an

Yace"zeenat iam sorry if na canza impression dina a idonki zeenat I was angry kishin ki na cina I was angry to the extent that Zan iya kashe wani a wanan lokacin i know abinda ya faru jiya zai sa mutane suyi min wani kallo but God knows I was not in my right senses,zeenat I regret everything zanje har gida in bawa Inna hakuri but bazan yafewa kaina abinda nayiwa Mami ba wallahi bana hayyacina ne"

Tace"but Ina ka samu bindiga?"

Yace"bindigan abbana ne Kan ya rasu akwai license dinshi kiyi hakuri please, but surely i have other side in kina son ki gani make the mistake of falling in love with shaheed wallahi sai na kashe ku"

Zeenat tayi murmushi tace"Allah ya tsari gatarina da tsaran shuka ai ko maza sun Kare I will never fall in love with that monster"

Jan motar yayi suna Hira ya kaita wani gidanshi ita ta dafa musu indomie b?yan ta tsaftace jikinta suka ci sanan tayi ta latsa wayar shi

Karbe wayar yayi yace"Zan fita ki bani 30 minit"

Tace"ok"

Fita yayi zeenat duk ta gaji the house is boring sai ta shige bedroom ta gan wani laptop a ajiye da yike ita tana da sonyi game sai ta jawo shi ta ajiye a cinya ta fara latsawa

Shige-shige kawai take har ta gan wani abinda ya jawo hankalinta ta tsaya kallo tana mamaki meyasa Yan uwa zasu tsane juna Haka to the extent of d'anya zai iya yin ......."sai Kuma tayi shiru ta cigaba da latsawa tace"what is happening here?"

Ta dade tana me bincike tana Jin karar shigowar mota ta kashe ta rufe ya ajiye a inda ta d'auka ta fita da gudu ta koma falo ta kwanta a 3seater kamar me bacci"but wanan abin ya tsaya Mata a Rai sai dai Kuma in tayi tunani sai ta gan ba komai bane tunda sun tsane juna zasu iyayin fiye da haka ma

Shigowa yayi ya rungumeta Amma shi kansa ya lura bata sakar me jiki kamar da

Murmushi yayi yace"mu tafi in kaiki gida Kar Kuma kiyi laifi nasan Inna zata musu bayani be dace ki tsaya anan ba"

Tace"ok kaini 7:30 fa"

Yace"let go"

Tashi tayi ta d'au gylenta tana cewa"ka je ka roki Mami please "

Yace"inshaallah_

Ko da ya sauketa anyi sallah isha'i mutane na fitowa daga masallaci

Jafar dake tsaye da Yaya aminu ya kalli motar data faka zeenat ta fito wani irin mahaukaci bugu zuciyarshi yayi da mamaki ya karasa shikuma Sameer ya ja mota Basu gan juna ba

Yace"lafiya zeenat tace"koro ni sukayi ai"
Bata jira cewarshi ba ta shige ciki ya bi ta da kallo Yana addu'a Allah yasa sakinta akayi

Zeenat na shiga ta tarar anyi shimfid'an a tsakar gida da mamaki duk Suka kalleta anty Maryam tace"Dan iskanci kaso auren ki kikayi?toh ba anan Zaki zauna ba wallahi"

A fusace ummi tace"ke yiwa mutane shiru ke kin Isa ki koreta ya' da gidan ubanta"

Kuka anty Maryam ta fashe dashi tace" kullum gori ake mata a gidan"

Umma ta jawo ta jiki tace"lafiya zeenatu"

Zeenat ta zauna tare da zuba abinci tace"ku tambayi Inna tasan komai"

Anty Jamila tace"ke fad'a Mana meke faruwa tun fa Rana da Inna ta dawo ba lafiya zawonta yafi so a kirga ga jikinta na rawa d'anzu sanda na aika Mata magani Kuma Taki magana kema bazakiyi magana ba"

Zeenat ta Fara cin abincinta hankali kwance sai kallonta suke

Ummi tace" ke Rabi kira mamanku mu ci abinci"

Rabi tace"har yanzu ai Bata dawo ba"

Umma tace"toh lafiya? Fitar mama ya Fara yawa kwanakin nan Kuma na Lura tana cikin damuwa fa"

Ummi tace"Allah ya yaye"

Zaune Abba yake a office dinshi na gidan Mai mama ta shigo ta d'anga nikab

Gaisawa sukayi c???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ikin girmamawa yace"zauna Mana"

Zama mama tayi tace"alhaji ban fahimci zancen ka na ranan ba waye ne mijin zeenat cikinsu"

Yace"balaraben ne"

Mama tayi shiru na d'an lokaci sai Kuma tace"toh meyasa baku raba auren ba"

Yace"saboda yanzu mun fisu bukatar auren"

Tace"rayuwar ya'ta fa"

Yayi mamaki yau tana magana Babu ko kunya da take nunawa akan zeenat

a takaice yace"Yana gun Allah "

Tayi murmushi takaici tace"ah'ah alhaji babu wanan zancen Kai kasan mutane Nan Basu da Imani akan wanan ajiyar an kashe bayin Allah ka dubi kisan da akayi musu aka fake da asari da alhaji jubo ya Zo zaiyi bincike shima an kasheshi bazai yiwu in saka ya'ta a hatsari ba,in ma akan babane ai nasan by now sun kasheshi domin nasan bazai fad'a musu ba su Kuma zasu gaji da rikeshi na tsawon shekaru Nan su kashesu so mu bar zance a damkawa Wanda ya dace mu huta"

Appa yayi murmushi yace"you think is that easy in muka damkawa wani cikinsu toh za a iya shafe ahalin shi, alkawari na d'au me Zan kawo karshen yaron toh Kuma ai zamu bincika waye ke rike da baba dole akwai Wanda yasan da ajiyar diamond din a hanun mu tun Kan bayyanar sirrin a tunani daga baya ne Wanda ya sace baba ya had'an Kai da wanan yaron domin ai dududu bayyanar sirrin befi shekara biyar ba Kuma shi baba an sace shi shekaru ashirin da biyu da Suka wuce Kuma nafi zargin alhaji buba domin Haka suke da jibo>?? zai iya yiwuwa jibo ya sanar me da sirrin da alhaji Kabir ya fad'a me shiyasa zai nimi yaron su had'an Kai Kuma kin San ai dama an ce tsintaciyar mage Bata mage ai"

Mama tace"duk naji Amma ni tsoro Nike"

Yace"ba tsoro ya kamata kiji ba saima dagewa da zakiyi na Jan yar'ki jiki dole ta zauna a gidan da ita zamuyi amfani dan gano komai"

Wani murmushi Mai ciwo mama tayi tace"alhaji wanan shayin kamata ya kasance magani ne amma sai ya zamana ya warka da d'anya Kuma ya illata d'anya bana son inyi ganganci Nima ya'ta ya Zama Mata guba"

Baba yace"nifa Ina ji a jikina baba na Raye Kuma makiya sun San abin na gunmu shiyasa suke binmu"

Tace


Maman Nur
[6/23, 1:10 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman nurul
Hudah

Wanan littafin na kudine d'ari uku ga Mai bukata za a tura naira d'ari uku ta wanan account number 0092544083
Aisha Mohammed
Acess bank,ko katin mtn domin niman Karin bayani ayi min magana ta wanan number=?I?09090112846


Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"Amma alhaji zeenat Bata da wanan wayyon,zeenat da take abu kamar Wanda kanta be cika ba"

Yayi murmushi yace"ni da ke musan meyasa muka tsaya tsayin daka sai mummy(zeenat ) tayi karatu dan da tuni bukar ya dade da mata aure,mu da kanmu Muka b'ata aurenta da Aliyu aka fake da rashin natsuwarta dan kawai ta samu ilimi Kuma saboda rana irin wanan da Allah zai taimake mu sai ya kawo Mana komai da sauki muna niman hanyar da zamu had'u da family fulani sai gashi Allah ya had'asu har tayi aure meyasa zakiyi blackout yanzu ni dake mun San cewa rashin natsuwar zeenat ya Samo asaline a sangarta ta da akayi da Kuma rashin janta a jiki da bakiyi Kuma ai zeenat tana da ilimi ga Kuma na computer dan Allah ki jata a jiki a ranan dana je gidan na hango matsala a aurensu ke kin San halina in badan Ina son zeenat ta zauna a gidan ba da tare zamu dawo but I pretended to sopport shi yaron ina son ki jata a jiki ki gano miye alakar su,Ina son in San komai,and zeenat deserve to know the truth lokaci yayi "

Bata son yi me musu shiyasa tayi shiru tace"Allah ya dafa mana"

Yace"Amin kafin mu saki wanan ajiyar dole sai munyi bincike mun gano Wanda ya cancanta a bashi a wanan zancen kowa suspect ne harda ita hajiya saratu (Mami ),meyasa Bata son ayi bincike mutuwar jibo duk da shi Sameer na son gano Wanda ya kashe jibo Amma na samu labarin ta hana anan ma nasa Mata wanan alamaS'"

Mami zatayi magana wayarta tayi Kara ta duba ta gan baba ne,kallonshi tayi tace"alhaji yayi Kira yau nasan zaiyi fad'a"

Appa ya mike yace"karki damu Zan San me Zan fad'an me yanzu muje tare ko?".
D'an jimm tayi sai Kuma tace"kana ganin baza ayi zargin wani abu ba"

Yace"in kina Abu kina tunanin me mutane zasu ce wallahi bazaki cigaba a rayuwa ba muje kawai"

Gaban mota ta shiga a kunyace take,shiko ya ja motar Suka Koma gida

Su baba na zaune a shimfid'an an sa zeenat gaba sai ga motar appa ya paka domin tunda yayi horn aminu ya bude me
. Fitowa mama tayi duk sai suka kalleta da mamaki

Appa ya fito confidently Yana murmushi mama ta gaidasu baba dai be amsa ba Abba ne ya amsa sai taje ta zauna tana kirkiro murmushi tace"hajiya sai Kuma Kuka ji ni shiru?

Umma tace"eh wallahi kinyi dare"

Tace"hmmm ai yau na Sha wuya dana fito ba abin hawa in fad'an Miki sanda nayi tafiya har mobil sai na had'u da alhaji ya rage min hanya ai da sai Sha biyu zaku ganni"

Ummi tace"toh barkaki ki had'u dashi bafa karamin tafiya bane sai kin ji jiki zuwa dare kafar ki zatayi tsami '

Zatayi magana ta hango zeenat tace"keee me ya kawo ki??"

Zeenat ta kalleta sai ta mike ta shiga ciki su umma Suka girgiza Kai

Appa shima Yana son Jin meya dawo da ita Amma Baya son a zargi wani abu,duk sai mama taji Bata Jin yunwa

_______________

Sai kusan 8pm ya bude idanunsa da sukayi Masa nauyi Mami dake zaune kusa dashi idanunta sun kumbura saboda kuka tace"ya jikin balarabe?"

Lumshe Ido gayi ya kuma bude su yace"Ina take??"

Mami tace"waye???

Yace"girl"

D'aure fuska tayi tace"na koreta balarabe sakinta zakayi?"
. Wani kallo yayi Mata irin kallon ke Kika auro min ita Yana kokarin mikewa tace"Ina zaka Kuma?"

Be tanka Mata ba,Rai b'ace Mami tace"ni nasan ban Isa da Kai ba balarabe but this time dole ka bi maganata yariyar Nan bazata dawo gidan Nan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login