Showing 96001 words to 99000 words out of 148334 words

Chapter 33 - SO KO ABOTA BOOK COMPLETE BY Maman Nurool-Huda.doc

27 Sep 2025

2885

ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman nurul
Hudah

Wanan littafin na kudine d'ari uku ga Mai bukata za a tura naira d'ari uku ta wanan account number 0092544083
Aisha Mohammed
Acess bank,ko katin mtn domin niman Karin bayani ayi min magana ta wanan number=?I?09090112846

Book2?? >??
If you are reading so ko abota for free Ina son ki sani is not for free na kudi ne in Kika karanta toh na biki bashi,


Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"baby why can't you understand,Sameer is dangero......"

Bata karasa ba ya daka Mata tsawa yana d'anga Mata hanun enough zeenat enough and ki sani insulting Sameer like this is like insulting yourself becau......"

Sai Kuma ya rike kanshi dake bugawa,zeenat ta dafa Kan tana kuka tace"sannu in Kira Dr?"

Hade hanun shi yayi yace"ah'ah in kina son in ji sauki ki rufe wanan maganan kuma ki min kawarin bazaki Kara tado da maganar ba "

Zeenat ta lumshe Ido shiko ya zuba Mata Ido a ranshi yace"exactly like uncle Kabir "

Shiru tayi Bata Kuma cewa komai ba ta jawo kujera wajen kafanshi tana matsewa,Mami ce ta shigo tace"Sannu balarabe "

Yace"yauwa mami ya gida?"

Mami tace"lafiya,Allah dai ya isar maka"

Yace"Amin "

Kallon zeenat tayi tace"har yanzu kukan kike Ina ga ki ga balaraben yanzu"

Kallonta yayi ya tabe Baki sai dai ya ji Dadi har kasar ranshi Jin ta damu dashi "

Mami tace"shi baban fa?"

Cikin muryar dake nuna alamun Yana Jin jiki yace"d'anzu dai ance Yana thearter kin San duk sun ji me ciwo harda karya me hanun"

Mami tace"oh no saratu Yara kenan basa Jin magana,sanda fa aka ce me ya bari gari ya waye a tafi da hukuma yace"shi sam bazai bari ka kwana hanunsu musamman da matarka tayi ta cewa shi ya sace ka hakan yasa marayar Allah ya tafi tun jiya da daddare"

Shaheed yace"tun dare fa Kika ce Mami?"

Tace"wallahi ai yayi kokari balarabe shi fa sameer na kaunarka baka gan inda ya damu bane nifa cewa nayi yawo ka tafi dan nasan hali,Amma da aka turo videon ka sai na yarda domin dama matar ka ta nace sace ka akayi in ba haka tasan ka canza hali,kwana yayi a hanya domin 12am tayi da ya bar gida ai Saida mu bi baba da addu'a"

Murmushi shaheed yayi yace"Allah sarki big Bros ban tab'a tunanin Zai damu Haka ba Kuma ni kaina na gan irin bakar wahala daya Sha inshaallah daga yau Zan bashi girmanshi "

Ji sukayi zeenat ta fashe da kuka ta shige bayi,Mami tace"me ke damun ta Kuma"

Yace"karki damu,kin santa da rigima"

Fita Mami tayi taje thearter ta tarar dasu Abba tsaye tace"yallab'ai abin da Muni ne Haka?"

Yace"ah'ah just kariya ce a hanun har an kaishi word sai Kuma yayi ta complain din hanun Muka maidashi amma duk anyi dressing din ciwon ka"

Tace"Allah ya kyauta Kuma ba a Kama su ba?"

Yace"ah'ah sun gudu amma ansa tsaro a gidan gonar da gidan inshaallah zasu shigo hanun ai"

Mami batayi 20
Minit ba tsaye aka fito da Sameer sai yatmusa fuska yake sosai ya Bata tausayi Kuma ta jinjina kaunar da yakewa d'an uwansa in badan ya Kai zuciya nesa ba ai bazai so shaheed ba

Word din da shaheed ke kwance aka kaishi dama gado biyu ne aka ajiyeshi

Shaheed yace"Sannu Yaya "

Kallon shaheed yayi yace"Ina fatan dai jikin naka da sauki?"

Zeenat dake tsaye ta rintse Ido domin wani haushi ta ji ya kamata kamar ta rufe shaheed da duka sai wani rawar Kai yakeyi"

Mami ta zauna a wani plastic chair tana gyrawa Sameer Riga

Hanan tace"ai zaifi a cire rigar gabad'aya tunda ta b'ance da jini a d'auko marasa nauyi a sa Masa"

Mami tace"ki taimaka ki cire Masa ni Zan tafi giga in had'o Mana breakfast tunda tun jiya babu Wanda ya ci abincin kirki"

Sameer yace"sai kin dawo"

Zeenat ta zauna tana gyrawa shaheed Suma Taki yarda ta kalleshi shiko sai murmushi yake a ranshi yace"kafin in gane anihin alakar ki da Sameer Zan dai-daita ku tunda nasan babu aure tsakanin ku ke kanwar shi ce dole in shirya ku"

Hanan ta d"an d'anga gadon sai ya bada style Kamar Sameer ya zauna,hanun da be karye ba ta d'anga tana kokarin cire me Riga shi Kuma sai kallon fuskarta yake da kirjinta ita duk Bata Lura ba

Zeenat ta d'ango Kai sai ta gan ya shagala da kallon wuri d'anya ta kalli setin inda yake kallo sai ta gan Ashe
Tudun nonota da Suka fito yake kallo tunda wuyar rigar ya sauka

Tasowa tayi ta ja Hanan baya tace"ke Hanan ki bar wanan d'an iska in ba zai cire ba da kanshi ya barshi ai dama babu abinda ya samu hanun shi he is pretending"

Aiko kamar camelion din sai yayi fuskar tausayi yace"please ki Bari ta taimakeni zeenat,karnin jinin na damu na please"

Kama hanun da aka d'aure zeenat tayi ta murd'a ya saki Kara

Ta harareshi tace"don't do that with me Kai kasan you can't decieve me "

Yana kallon kwayar idonta yace"zeenat what wrong with you me na tare Miki a rayuwa?what sort of nonesense is this zeenat"

Zatayi magana shaheed ya daka tsawa yace"enough zeenat nayi Miki warning ashe Baki ji ba,maza bashi hakuri"

Zeenat ta juya tace"bu....."

Bata karasa ba cikin tsawa yace"now"

Zeenat ta fashe da kuka tace"wallahi bazan bashi hakuri ba tunda shi d'an iska ne nonon fa Hanan yake leke"

Hanan tace"with dew respect zeenat please ki daina irin wanan maganar Sameer is my brother ki daina please"

Zeenat zatayi magana yace"ta Nan Kika b'ullo Kuma?I mean zeenat Ina mun yi agreeing mu bar komai daya faru a baya ya wuce kin auri brother na iam ok with that and iam happy for you,at first I was mad Amma in na tuna da fad'ar Annabi sai in ji hankalina ya kwanta da yace imanin d'anya ku bazai tab'a cika ba sai ka so wa d'an uwanka abinda ka sowa kanka,meyasa baki da buri daya wuce ki b'ata ni a idon duniya"

Tsaki zeenat tayi ta shige bayi tana kuka ko da tafi 30minit tana ciki har abin ya Fara damun shaheed ya ji ba Dadi

Mami ce ta dawo da kayan da za a bukata sai abinci tace"Hanan ki koma gida Kar a bar gida ba kowa "

Hanan tace"toh ta koma gidan"

Zeenat ta fito ta d'inbi abinci ta Fara bawa shaheed Yana ci yana tsokanar ta ko kallonshi batayi shi Kuma Sameer Mami ke bashi tana d'ango Kai ya faki idon Mami ya kashe Mata ido"

Tsaki tayi a fili shaheed yace"baby Wai fushin ne?"

Bata ce komai ba Kuma Sameer be fasa abinda yakeyi Mata ba ta sun had'an Ido sai yayi ta Mata wani kallo

Da misalin 8pm Dr dake night duty ya Zo ya dubasu Yana tambayarsu ya suke ji

Shaheed yace headache yake ji Dr yace"ok bari in maka allura you feel better"

Allurar akayi me ko kad'an Dr be yarda sun gan fuskarshi domin sanye yake da facemask

Mami Kuma tea tasha ai sai wani bacci ya kwashe ta

Shima shaheed bacci yake sosai

Cikin dare misalin 1:50 am zeenat dake zaune a plastic chair tasa Kai a gadon shaheed ji kawai tayi an

Maman Nur
[6/23, 1:11 PM] +234 703 129 7709: =?D?=?D?=?D?=?D?=?D?=?D?
*SO KO ABOTA*
=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?=؋?
By maman nurul
Hudah

Wanan littafin na kudine d'ari uku ga Mai bukata za a tura naira d'ari uku ta wanan account number 0092544083
Aisha Mohammed
Acess bank,ko katin mtn domin niman Karin bayani ayi min magana ta wanan number=?I?09090112846

Book>??


Bismillahir Rahmanir Rahim

Ji tayi an tab'a ta a firgice ta juyo kasancewa tunda tasan a d'anki d'anya zasu kwana da Sameer ta kaki Bari bacci kirki ya d'auke ta yanzu ma bacci b'arawo ne ya d'auke ta

Ganin Sameer tayi tsaye daga shi sai boxers ba Riga

A razane ta mike fuska d'aure tace"miye haka Kuma?"

Murmushi yayi yace"abinda Kika hanani kina budurwa shi Zan ansa yanzu da aurenki"ya Kare da murmushi a fuskarshi

Zeenat ta Kai hanun da niyyar Marin shi sai ya rike hanun da hanun da yake ikararin ya karye yace"karki kuskura,ko na jiya da Kika mareni sai na Miki hukunci kin San wanene ni kuwa?iam the camelion,shugaban the kapon's student cultist messing with me is like playing with your life"

Zeenat ta fisge hanunta tace"Mami bana fad'an muku bashi da gaskiya ba mugu ne ki tashi ki ji abinda yake fad'an da kunnin ki Mami mugu ne "

Ta jijjiga Shaheed amma be motsa ba

Murmushi Sameer yayi yace"wow baby wow,you think iam stupid da zanyi magana a gabansu,wanan Dr daya zo d'anzu nasa yayiwa so called mijin ki allura Kuma Ina Miki albishir da ba lallai ne ya tashi ba domin sinadarin nada karfin gaske"

A tsorace zeenat ta juya ta Fara jijjiga Shaheed amma shiru tana kuka ta Kai kunninta kirjin shi sai ta ji heart din na beating "
. Juyawa tayi da gudu zata tafi ta Kira Dr amma sai ta ji kofa a rufe ta juya ta kalleshi.


Sai ya dinga kad'an Mata key yace"wow zeenat wow,Daman kina son mijin naki haka,gaskiya kin bani mamaki domin dai nasan ni kike so ko Zan iya sanin meya faru kika canza Haka"

Cikin muryar kuka Kuma tare da dakewa tace" look at you,do you even deserve to be love,Kai ba komai bane illah demon in human features Kuma Ina son in ja maka kunni tun muna biyu stay away from my husband and su Mami if not wallahi Sameer ko in ce tsintaciyar mage zakayi regreting sani na I swear "ta Kare da rungume hannayeta

Wani dariya ya kece dashi Yana tafi ya nuna ta yace"good an Zo wurin dama akan wanan kalmar da Kika fad'an jiya Nike so muyi magana,me Kika sani a kaina,Kuma waye ya sanar dake?"

Da murmushi a fuskar zeenat tace"a lot,duk sirrin ka na sani and I will not hesitate in fad'anwa duniya cewa Kai din tsintaciyar mag......."

Bata karasa ba yace"well you can do that kina da right but while doing that please think about the life of your relative expecially you husband because ni bani da kirki *

Zeenat tace"are you threatening me?"

Ya girgiza Kai Yana murmushi ya karaso Yana zagaye ta yace"not a threat sweet heart but a gurantee"ya Kare da Kai bakin shi dai-,dai kunnin ta

Zeenat ture shi tayi ta Matsa tana kallonshi tace"you should be ashamed of yourself me bayin Allah nan suka maka rather than to show you love and affection,uncle Kabir ya so ka ya baka kulawa Kamar shi ya haife ka dan ya faranta maka yayiwa family dinshi karya Wanda har yanzu Basu San Kai ba d'anshi bane,infact a orphanage sukayi adopting dinka meyasa zaka saka musu da tsiya?,meyasa kake niman ganin b?yan zuri'ar su, ka kashe su ai sai ka hakura kana da shares a company shi yawanci abubuwanshi kai ka gada what else do you want?"

A fusace yace"a lot,I need the whole property I want everytjing to be mine I want to inherit da family empire and enterprises, I need that diamond and the gold shop in Dubai Wanda shaheed ke handling I want to see the family suffer"

Zeenat tace"me sukayi maka?"

Yace"na yarda daddy yayi min komai but meyasa zai Zo ya canza Komai na dukiyarshi ya bawa Shaheed?meyasa zaiyi haka,na kashesu din and iam happy about that,that Khadija was a very selfish woman na girma ne da tunani ita ta haifeni yes bakiyi karya ba sun bani komai na rayuwa but meyasa zasu canza all of a sudden,inda su Suka haifeni zasu yadda ni dan kawai bana ji"

Kabir ko in ce Miki daddy da matarshi Basu same haihuwa ba thou ita mummy tana da son kanta k
ga fad'a da kishin matsifa,rashin haihuwarta ya dame ta domin kullum zancenta ya za ayi ta rayu da daddy sanan in ya mutu a ce ba ita zata gaje dukiyarshi ba Wai kudin takaba kawai za a cire mata,Kai bazata sab'u ba dole tayi wani abu

B?yan sun shafe shekaru ba haihuwa sai Kaka fulani da matarshi Suka nace ya sake aure,shikuma Kabir Yana shakkar matarshi domin ta tsani kalman k balle akai ga kishiya shi yasan matsifarta Kuma macece me biye biye dukda suna Uk be hana ta sa malamai a nan ana Mata aiki ba sai ta tura kudi ta kawarta hajiya Luba ake Mata aiki sosai ta Shiga ta fita akan Kar a Mata kishiya da ta gane akan haihuwa ne ake hura musu wuta sai tasa hajiya Luba ta je ophanage na nan kasa nigeria a state din da ba a San su ba,da yike ta cika mata jaka da kudi sai ta tafi imo state Nan sukayi adopting dina Ina cikin yaran da iyayensu ke Haifa su jefar a gefen titi domin ni a cikin drum din shara na bakin hanya aka tsince ni,according to them "

Bayan sun Sameni sai tayi conviceing daddy akan ya fad'anwa su Kaka fulani tana da ciki badan ya so ba amma da yike baya iya mata musu sai ya amince

Su Kaka fulanin sunyi murna sai dai fa su Kaka fulani na Kan bakar su na sai daddy ya Kara aure har ansa ranan auren "

Sai dai shi daddy be tab'a sanarwa mummy zancen auren ba Amma ya d'au alwashi ko anyi bazai zauna da ita ba domin shi bazai iya yiwa matar shi kishiya ba,aiko Kaka fulanin ya nima me aure aka d'aura ba tare da amincewar daddy ba,Nan fa yayi ta hura me wuta yayi ta zuwa gida saboda ita shikuma be sanar da kowa ba Koda ya dawo ma baya kula Matar,har mummy Bata San da zancen auren ba,sai dai tayi mamaki yasan zuwa gida da yake har tayi bincike ta gano Kaka fulani ne ke hura me wuta

A Haka dai ta cigaba da kaunata suka Raine cikin so da kauna har daddy dake jina a ranshi kamar d'anshi sai bayan wata tara Suka Kira gida aka ce mummy ta haihu namiji

Babu inda ummi batayi ba zata zo ganin d'an daddy yace"ai Basai ta Zo ba suna lafiya zasu ma Yi tafiya ne,Haka dai suka hana kowa zuwa sai bayan shekara uku Suka dawo gida dani a matsayin d'ansu shima Abba ya dawo, amma da yike wanan tsohon d'an duniya ne sai cewa yayi yaji a jikinshi ni ba jininshi bane,tun daga wanan ranan ya d'au Karan tsana ya d'aura min nidai ban damu ba tunda babu Wanda ya bawa maganar shi muhimmanci ana ganin daddy Mai ilimi ne bazai aikata wani abinda be dace ba,a haka na taso cikin gata ban tab'a lacking

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login